Showing 393001 words to 396000 words out of 456519 words
Mimi, whereas kinga yanda ake turo min wanda ba halal ba without me requesting for it... " Mayraah ji tayi wani abu ya tsaya mata a chest bayan Zeenat ta fado mata, ta wani turo baki ta langwabar da kai tace "To ni ya kamata in cire... tunda bai maka ba ai sai ka cire da kanka" Mikewa yayi ya dagota yana kallonta kasa kasa, bata yarda ta hada ido da shi ba saboda she is so ashame dakewa kawai take yi, yayi unbotton din silky rigan baccin dake jikinta, ji tayi kamar ta nutse kasa, barin yanda taga yake kallon bare chest dinta, shi kam kasa daina kallon chest din yayi baya ko kiftawa, taji bazata iya ba ta rufe fuskarta a jikinsa a hankali, ta lumshe ido zuciyarta na bugawa, he made sure he took everything off her body, ya fara exploring din jikinta slowly, he was so surprise after noticing how ready her body was, after a while ya dago kanta as if whispering yace "Look at me pls Mimi" Da kyar ta iya bude idanuwanta kamar me jin bacci tana kallon nasa idon, as if counting his words yace "You are beautiful wife" Ta shige jikinsa tana murmushi, this night would also be a one to remember in their memories, he genuinely cried for her out of pleasance, gashi ta basa co-operation dari bisa dari, ba wanda zai ce ba karatun lamarin aka mata zuwanta kaduna ba, ita kanta bata san ma inda ta ajiye kunyan nata ba a daren nan, haukatar da shi ne kawai bata yi ba, da asuba bayan sun idar da sallah ta kasa hada ido da shi tsabar kunya, sai yanxu take jin kamar ta ɓace kawai don kunyarsa, ya jinginar da kansa a shoulders dinta bayan ya dawo kusa da ita cikin sanyin murya yace "Good morning Wifee" A hankali tace "Ina kwana Yaya" Ya dago kansa yana kallonta, sunkuyar da kanta tayi da sauri, yayi kasa da murya yace "Plss Baby change that name" Tana murmushi tace "Toh me zance?" Shi dai kallonta kawai yake, ta kwantar da kanta kirjinsa ta lumshe ido, rubbing the chest with her other hand murya can kasa tace "Good morning My Man" Tuni ta kara rikita ma Ammi bawan Allahn ta, yanzun ma dai sai da ta kai sa gaba da cloud 9, whatt... Maheer couldn't believe it is his Lil sis giving him this full co-operation, he genuinely appreciate the reason that lead to Mimi being his wife, ya gode ma dalilin da yasa har ya samu Mimi as wife, he realize she is soo good and perfect in bed, gashi yanzu ta saki jiki gaba daya kunyan ma ajiyesa take aside, sai after everything take sinne kai tana makale masa kar su hada ido, sai kusan karfe tara Maheer ya farka daga baccin da ya daukesu, kallon Mayraah dake jikinsa tana bacci yayi, ya kwantar da ita a hankali yayi kissing forehead dinta sannan ya sauka daga kan gadon ya shiga bandaki, wanka yayi ya fito ya shirya sannan ya masu order din breakfast a hotel din. Karfe sha daya suka bar hotel din suka kama hanyar Abuja, ko barin Kaduna basu yi ba Mayraah ta fara bacci don duk a gajiye take, ya gyara mata kujeran motar yanda zata zama comfortable, duk bayan ɗan lokaci Maheer ke juyawa ya kalleta, shi dai yasan har karshen rayuwarsa bazai gaji da yi ma Allah godiyan mallaka masa Mimi as wife ba, in this life dama there is reason for everything be it good or bad, banda abubuwan nan da suka faru ta yaya har zai mallaki Mayraah a matsayin mata, ashe duk qualities din da yake ganin tana da shi as his lil sis back then tun daga iya girkinta, kokarinta a boko da islamiyya, biyayyanta da kamun kanta, sanyin halinta ashe duk ba komai bane akan quality dinta in bed, infact she is a type of woman every man will be proud to have as wife, ta riga ta gama goge masa hadda tass a bangaren other room, ji yayi a yanzu dai bazai ma iya rayuwa babu ita ba, sai yanzu yake jin yayi aure ashe Haseenah rako mata kawai tayi, baya kwakkwaran 10 mins bai juya ya kalli Mayraah ba, ita kuwa baccinta kawai take, ya ma san dole tayi wnn baccin gajiyan, karfe biyu da yan mintuna suka isa garin Abuja, zuwa sannan Mayraah ta tashi daga baccin da take, da ta hada ido da shi sai ta wani turo masa baki cike da shagwaba, kawai ya rabu da ita ya ma daina kallonta ganin zata kwance masa not din kansa ya sake Steering a kan titi, kawai yayi concentrate a tukin da yake, gidan Abba Maheer ya nufa da su, yana kallon Mayraah bayan yayi parking ya kamo hannunta a hankali yace "Pls wife muna gaida Ammi za mu wuce gida, girkin ki nake son ci yau, i miss it so much" Mayraah ta langwabar da kai tana kallonsa, yace "Ko kin gaji?" A hankali tace "Aa zan yi mana" Ya lumshe ido yayi pecking hannunta yace "Yauwa my baby gal" Maheer na gaida Ammi a bangarenta ya sauko downstairs ya zauna, Mayraah ta nuna ma Ammi atamfar da surkar Aunty Mariya ta bata, Ammi tace "Maa sha Allah, zan ko kirata in mata godiya" Ammi na kallonta tace "Kin dai ga yanda kitson nan ya maki kyau Mimi, dama ki daure ki ci gaba da kitson ko bai kai haka yawa ba" Er dariya Mayraah tayi tace "Ammi kinsan awa nawa aka yi use aka yi kitson?" Ammi tace "Koma awa nawa ne" Murmushi Mayraah tayi, can ta kalli kayan gugan Ammi da Bilkisu ta shigo da shi ba dadewa ta ajiye kan kujera tace "Ammi in gyara maki kayan a press?" Ammi tace "Na ko gode Mimi" Tashi Mayraah tayi ta dau kayan ta shiga daki da shi, saboda kar ma su dade gidan shi sa Maheer yaki zama parlon Ammi ya sauka downstairs amma shiru shiru bai ga Mayraah ta sauko ba, Ita kanta Mayraah hankalinta na kansa kawai dai ta saba in har aka ma Ammi Laundary ita ke gyara mata kayan a press dinta, sharp sharp ta gama jera kayan ta fito parlor, Ammi na kallonta tace "Anya Mimi gyaran arziki kika min kuwa?" Mayraah tayi dariya tace "Allah shigo ki gani Ammi, na gyara kayan fa da kyau" Ammi tayi murmushi tace "To ai shikenan, gida za ku tafi yanzu ko" Mayraah ta sunkuyar da kai tace "Eh ina son zan yi girki" Ammi tace "Toh shikenan, kun hadu da Usman a kadunan ne?" Mayraah ta daga kai ta kalli Ammi tace "Ehh, amma ya tafi kano" Ammi tace "Kano kuma? Me yaje yi kano?" Shiru Mayraah tayi, can ta ɗan yi yake tace "Toh ban dai san ko wasa yake min ba" Ammi dai tayi shiru bata sake cewa komai ba, Mayraah ta karaso cikin parlon ta dau gyalenta da handbag tace "Ammi sai anjima" Ammi tace "Toh ku gaida gida Mimi" Mayraah ta nufi kofa Ammi ta bi ta da kallo har ta fita, ai daga yanda tayi mata gyaran kaya sharp sharp tasan gida za su tafi, shi ma Maheer din tasan dalilin da yasa yaki zaman parlon nata, don da banza ne da har yanzu yana parlon a zaune, Ammi ta ɗan yi murmushi ta mike ta shiga dakin, tsabar sauri Mayraah ko ledan laundary din da ta ciro kayan a ciki a kan gadon ta bar mata, Ammi ta girgiza kai ta dau ledan ta fita da shi. Bayan isha Mayraah ta gama wanke plate din da suka ci abinci da Maheer, ko da ta fito parlor bata gansa ba, ta dauke sauran drink din da suka rage ta kai fridge, dakinta ta tafi duk da tayi wanka ta sake yi, bayan ta gama shafa turarrukanta ta dinga kallon kayan baccin da ta dauko, zaunawa gefen gado tayi tana jin kamar bazata iya sa shi ba, amma da ta tuna irin yan iskan hotunan da Zeenat ta turo masa kwanaki kawai ta dake ta danne abinda take ji a zuciyarta ta dau kayan baccin ta saka, ta fi minti daya tana kallon kanta ta madubi, can ta yakice kunyar zuciyata ta juya ta nufi kofa ta fita, can bangaren da tasan yake ta tafi, tana shiga parlon taga baya ciki taji alamar he is making call don bai kulle kofar dakin gaba daya ba, tana tafiya a hankali ta karasa kofar ta makale jiki trying to listen to his conversation on the phone, taji yace "But Aunty ina ga kece kawai kika yi wannnan tunanin, kilan ba komai tsakaninsa da ita, probably aiki ma zai je yi kanon shi yasa zai yi dropping dinta" Nan da nan Mayraah ta gane da wa yake wayar kuma akan me suke maganar, juyawa tayi ta bar bakin kofar ta koma cikin parlor ta zauna, sai da taji alamar he is done with the phone call sannan ta mike tana tafiya a hankali ta karasa bakin kofar dakin, calmly tayi knocking kofar ta ɗan koma baya, bude kofar Maheer yayi yana kallonta daga sama har kasa, ta ɗan langwabar da kai cikin sirriyar murya tace "You need coffee or Milk?" Kasa ce mata komai yayi, nan da nan yaji his legs ain't doing him justice don sun kasa ci gaba da daukarsa, ganin ya kasa bata amsa, as if counting her words tana juya masa manyan idanuwanta tace "I said Coffee or Milk?" Stammering din da bata san yana da shi ba ya fara, da kyar ya iya cewa "I... Will... Prefer, the Milk" Juyawa tayi tana taku dai dai ta nufi kofa, ai kawai ji yayi ya kasa controlling kansa, tun bata isa kofa ba ya risketa carrying her like a baby into the room, cike da shagwaba tace "To Milk din fa...." Cuddling her bare chest at the same time Whispering into her ears yace "I will get it here....."
[10/12, 8:51 PM] khaleesat Haiydar 📚✍️: Few months later....
Maheer ya karasa rufe akwatin gabansa ya juya yana kallon Mayraah da shigowarta dakin kenan, tana kallonsa tace "Honey hope baka manta min komai ba dai?" Yace "Yes, your royal highness" Er dariya tayi ta karasa kusa da shi tayi kissing lips dinsa tace "Thanks my Man" handbag dinta ta dauka da gyalenta shi dai bin ta da kallo kawai yake, tace "In zaka ci abinci kawai dauka zaka yi a deep freezer kayi microwaving, i cooked variety for you" A hankali yace "Thanks Pumpkin" Daukan box dinta yayi ya nufi kofa ta bi bayansa suka fita daga dakin, ita ta kulle gidan bayan ta kashe duk Electrical appliances din gidan, sannan ta nufi parking space inda yake jiranta, bude front seat tayi ta shiga ta ajiye masa makullin gidan tana kallonsa, kwantar da murya tayi tace "Haba My Man, why are you moody, kwana uku fa kawai zan yi, ran sunday ai zan dawo in sha Allah" A hankali yace "The 3 days will look like 3 years to me..." murmushi tayi ta ɗan matsa kusa da shi tace "Toh na rage kwana daya, just 2 days kawai zan yi, sai in dawo ranan Saturday, is that okay Honey?" Ya sauke ajiyar zuciya, sai da ya kalli ta madubi making sure mai gadin gidan baya kallon direction dinsu sannan ya jawota kusa da shi, French kiss yayi mata na few seconds sannan ya tada motar suka bar compound din, all through the journey zuwa gidan Abba Maheer na sauraronta tana basa labarin movie da ta kalla jiya da daddare bayan yayi Bacci, a haka har suka iso gida yayi parking a kofar gida tana kallonsa tace "Zaka shiga ciki ne?" Ya jinginar da kansa da kujeran motar yace "Kawai ki duba if she is ready sai ku fito, kar ku yi missing train din....." Mayraah tace "Ohk dear" Bude motar tayi ya bi ta da kallo har ta shiga compound din, sam bai son Mayraah na nisa da shi, tafiyan nan da zata yi kaduna ji yake kamar zai yi zazzaɓi, Mayraah is now part and parcel of his life, baya jin zai yi rayuwa in babu ita, he just can't understand or explain wani irin so ma yake mata, sai bayan kusan minti sha biyar Mayraah ta fito tare da Ammi, Bilkisu na biye da su tana rike da karamin akwatin Ammi ta sa booth bayan Maheer ya bude, back seat Mayraah ta bude ma Ammi, sai da ta shiga sannan ta bude front seat ta shiga ita ma, Maheer ya gaida Ammi ba tare da ya bari sun hada ido ba, Ammi ta amsa tace "Ya aiki?" Yace "Alhamdulillah" kunyan hada ido yake da ita don yau kusan sati kenan rabonsa da zuwa gidan sai dai ya kirata a waya ya gaisheta, tada motar yayi suka bar layin ya dau hanyar train station. Suna isa ya kalli Mayraah yace "Kafin Jirgin ya tashi sai ki kira barrister ki gaya masa za ku taso" Mayraah tace "Toh" Mayraah na ganin Ammi ta sauka daga motar, tayi masa wani romantic touch that made him go stiff, da sauri ta bude motar ta sauka tana murmushi, ya sake baki yana kallonta... Karfe shidda na yamma Mayraah suka iso garin Kaduna, Usman na train station din shi ma bai jima da zuwa ba jirgin ya iso, bayan ya gaida Ammi ya sa masu boxes dinsu a booth, suka shiga motar ya dau hanyar cikin gari, Usman na kallon Ammi yace "Gidan Aunty Mariyan zan kai ku Ammi?" Ammi tace "Eh, ita sai ka karasa da ita can Malali" Yace "Ohk" Gidan Aunty Mariya ya fara sauke Ammi, sai da suka shiga ciki suka gaida Aunty Mariya sannan shi da Mayraah suka fito zai karasa da ita Malali, Mayraah ta kalli wayarsa da ya sa a caji jin yana ringing, Eeman ta gani a gaban screen din, ta daga kai ta kallesa, daga call din yayi ya kai kunne yace "Are you just seeing the call? I will call u back, i am driving" Daga haka ya katse wayar ya ajiye, ita dai Mayraah bata ce komai ba. Suna isa Malali bayan yayi parking kofar gidan Grandparent dinta tana kallonsa tace "Eeman din tana kaduna ne Yaya?" Usman yace "Yea they came to write Jamb" Mayraah tace "Oh, ok Allah ya bada sa'a" Yace "Ameen, yaushe za ku gama bikin ku koma Abuja" Mayraah tace "Gobe Friday ne daurin Aure, i think that same friday za ayi dinner, mu dai ranan Saturday za mu koma Abuja" Usman ya gyada kai yace "Ohk" Bude motar tayi ta sauka, shima ya sauko ya ciro mata box dinta a booth, ta amsa tayi masa godiya sannan ta shiga cikin gidan. Tun da Mayraah ta shiga part din Grandma dinta bata yarda ta sake fitowa ba don gidan cike yake da jama'a yan biki, kasancewar Aunty Halima tun bayan da suka rabu da mai gidanta kusan shekara goma kenan yayi watsi da al'amarinta da na 'ya yanta, wanda gaba daya responsibility dinta da na yaranta uku ya koma kan Alhaji Saminu, amma duk da haka a kano gun mahaifin Farrah Alhaji Saminu yace za ayi daurin auren tunda can aka kai kudi ma, sai da bikin ya kusa ana ta shirye shirye dangin baban nata suka kara sati shidda haka kawai don nuna isa kuma aka bi su a hakan, taron biki ne kawai za ayi a gidan Alhaji Saminu, dalilin nan ne yasa gidan ke cike da yan uwa da abokan arziki tunda har da bikin cousin din Dad din Mayraah. Bayan magrib Hajiya Ramatu ta sa mai aiki ta kai ma Mayraah abinci a bangarenta, duk da baƙin dake cike gidan bata mance da jikar tata ba, Mayraah na kwance tana danna wayarta a parlor Hajiya Ramatu ta shigo tace "Har kin ci abincin Mayraah?" Mayraah ta mike zaune tana kallon warce suka shigo parlon tare da grandma din nata tace "Eh na ci" Hajiya Ramatu tace "To ga wata bakuwar mara son jama'a kamar ki, duk da ita ba lafiya ma gareta ba" Mayraah ta ɗan yi murmushi wanda iyakarsa lips, Hajiya Ramatu na kallon warce suka shigo tare tace "Sai kiyi zamanki a nan kin samu abokiyar hira" Ɗan murmushi Jiddah tayi ta zauna kan kujera bayan ta ajiye handbag dinta, tana kallon Mayraah tace "Sannu" Mayraah ta amsa mata, kana ganinta kasan tayi rashin lafiya wanda da alama bata ma gama recovering ba, cause she look so pale and lean, Hajiya Ramatu na kallonta tace "Kina iya cin abinci ko a kawo maki tea?" Jiddah ta girgiza mata kai tace "Zai kawo min abincin anjima" Hajiya Ramatu tace "Toh shikenan, ki yi kwanciyarki a nan" Daga haka Hajiya Ramatu ta fita daga parlon Mayraah dai danna wayarta kawai take, Jiddah na kallonta s hankali tace "Ya kwana biyu?" Mayraah ta ɗan mata murmushi tace "Alhamdulillah" Kwanciya Jiddah tayi kan kujera ta rufe ido, Mayraah dai ta ci gaba da danna wayarta, Bayan Isha aka bude kofar parlon ya shigo da sallama, Mayraah na jin muryarsa taki dago kanta daga chatting din da suke yi da Maheer ta WhatsApp, dama ba facing din kofar parlon take ba balle ya ganta farat daya, ya karaso cikin parlon direct ya nufi inda Jiddah ke kwance kan 3 seater, dukawa yayi gabanta yace "Princess are you comfortable ko kawai mu tafi gida?" Jiddah ta girgiza masa kai a hankali tace "I am fine" Yace "Sure?" Ta gyada masa kai, ledan hannunsa ya bude Jiddah na kallon Guava da Yalon dake cikin leda tace "Ka sa min a fridge yayi sanyi? Kar in je inyi amai" Yace "Ehh yayi sanyi, let me get a plate ki ci kafin ya huce" Mikewa yayi ya juya, sai a sannan ya ga Mayraah da har sannan bata dago kai ba tana danna waya, da mamaki yace "Mayraah" Ta ɗan kallesa tace "Good evening" Yace "How are you, ya mai gidanki?" Tace "Alhamdulillah" Dai dai nan wayarta ya fara ring