Showing 48001 words to 51000 words out of 210919 words

Chapter 17 - CIWON SO

10 Oct 2024

4255

gafara kuma yana fada mata ta yi hakuri, da kuma mutanen da ke binsa bashi.





TEAM GATHER HERE LET'S CRY TOGETHER ???i

TEAM ABIEY BA KU DA KIRKI DA ABIEY DINKU YA TAIMAKA MATA AT THAT TIME DA TAJE NEMAN TAIMAKO DA BATA SIYAR DA ABUN CIKINTA BA ???i???i

WAI INA DAN AIKEN ABIEY YA TSAYA NE? SAUBAN? Mu hadu a page 15 wanda shi ne last free page domin jin yadda zata kaya.
10/1/22, 22:05 - Buhainat: *B??0? ?]Mq?? CIWON - SO B??0? ?]Mq??*

By Khadeeja Candy


*A&A*
_Youghurt Online Class_

Learn how to make Youghurt.
Know what brand of ingredients to use,
Equipments and best technique.

Dreaming of starting a Youghurt business? ??I0
This class is for you???0???b???_

CAURSE OUTLINE...
1- Regular Youghurt
2- Sweetened Youghurt
3- Flavored Youghurt
4- Yogo-fruit

What are you waiting for? ???0??I0
*Hurry now and register @ '???500 naira Only ???i*

VENUS: Whatsapp & Telegram
DATE: 30th Sept 2022

Pay your 500 to 0220232459
GT Bank
Amira Ilyasu Raji

And send your evidence of payment/Screenshot to this number 07036882378

Matan dake da Freezer aje ba ku san ya zaku yi sana'a da ita ba wannan damarku ce, da kuma ma su son sanin yadda ake hada Youghurt a gida, musamman amare karku bari wanna damar ta wuce ku da kudinki kalilan ki ko yi abun da zaki dade kina amfana.



1??_/Q5??_/Q Last free page.


Misalin karfe goma na safe ya kira wani abokinsa ya bada masa yadda komai zai kasance na game da taimakon Deen da Abiey ya ce ayi, domin shi ba zai iya zuwa da kanshi saboda Mahaifiyar Deen ta sanshi idan har yaje unguwar neman sanin asibitin da aka kwantar da Deen wata kila zai iya haduwa da ita ko kanwarsa ta fada cewar ta ganshi wanda ya san Abiey ba zai so hakan ba domin ya bukaci a taimaka mata ba tare da ta san shi ya aikata ba.
Ya bawa abokinsa addireshin gidansu Deen ya kuma fada masa yadda zai binciko masa komai cikin har da neman ganin likitan da zai yi aiki da kuma account din da za a saka kudin.

Tun daga lokacin be sake waiwayar mutumen ba, har sai da dare da mutumen ya same shi har gida ya fada masa komai, ba karamin mamaki Sauban yayi ba jin cewar an biya komai na aikin, sai kuma daga baya wata zuciyar ta raya masa ko dai Abiey ya saka wani yayi aikin ne bayan shi, duba da ganin be kira shi ba tun safe har yanzu da ake daf da kiran sallah Isha'i.

%??maybe Abeiy ya biya%???

Ya fada with confused domin ba shi da tabbacin haka.

%??mmman ka bincika wanda ya biya%???

%??meah na bukaci hakan amman likitan ya nuna min wani ne kuma ya bukaci kar ya fada, har yana nuna kamar be yarda da ni ba ma%???

%??mun yaushe ka je can? Ni aiki ya dauke min hankali ban samu na kira ba, kai ma kuma ya kamata ka kira ni ka sanar min%???

%??maka ne, amman ganin an riga an biya shiyasa nace bari sai na zo gida na fada maka, na je gurin ne da La'asar a lokacin ma likitan baya nan sai daga na samu aka hada ni da shi daker Wallahi%???

%??mnyways thanks, maybe wani ne ko Abiey%???

%??meah ni ma na yi wannan tunanin%???

Sauban ya mike tsaye yana kallon bedroom din Nuratu, sai da ya shiga ya fada mata zai leka gurin abokinsa sannan ya fito, a tare suka fito da Hafiz yana ta fada masa abubuwan da likitan ya fada masa akan ciwon Deen, daga bisani Hafiz din ya shiga motarsa shi ma ya shiga tashi.




ABIEY POV.

Da tunanin halin da Zahra zata shiga ya kwana a ranshi, washe gari ma kana ganinsa kasan akwai damuwa a tare da shi, sai dai Ammy bata ce masa komai ba, domin bata da wata kalma da zata hada a yanzu ta furta masa, cewar zata yi hakuri? Ko kuma ya cire abun a ransa? Ba zata ce tausayin Deen ne ya saka shi wannan halin, sai dai tunanin Zahra da take kyautata zaton shi ne ya dawo masa sabo.
A gida ya wuni ko bakin gate be fita ba falon ma sallah ce kadai take fitar da shi, sai yayi kamar ya daga waya ya kira Sauban ya tambaye shi halin da ake ciki sai kuma wata zuciyar ta hana shi, wai akan me zai damu da mutumen daya raba shi da rayuwarsa? Haka ya wuni har dare be iya kiran Sauban ba, ba dan kuma be damu ba, sai dan yana son ya zuciyarsa ta kara tabbatar da tsanar Deen da yake, idan ma zai kira saboda Zahra ne kawai.
Bayan gama sallah Isha'i yana fitowa daga masallacin dake cikin gidan, ya nufi wani guri da aka kawata da fitilu saboda hutawa da dare ko kuma yin wata tattaunawar, kujera ya ja ya zauna ya daga kansa sama yana kallon taurarin da suka yi ma sararin samaniya ado, wani bangare na rabuwarsu ta karshe da Zahra a ranar dauren aurensu ya dawo masa.

%?bibiey.... Ka tausaya min dan Allah karka kunyata ni, karka kunyata iyayena da jama'ar da muka tara a yau, idan na ka daina so na a yanzu ka aureni zuwa anjima sai ka sake ni, Dan Allah karka kunyata a ranar yau%???

Ya kalli hannayenta biyu da ta saka ta rike kafafuwansa.

%?mi can't... Ba zan iya tsallake umarnin Ammy ba%???

Ta mike tsaye tana kallonta cikin shigarta ta amarci.

%?dia kai kace kai ne gata ba? Baka fada min indai kana raye ba zan taba yin kuka ba? Yau kuka nake Abiey amman ka kasa share min hawayena... Kalli idona Abiey hawayena da suke tada maka hankali a yau ba su daga maka hankali ba? Wa nake da shi da zai share min hawaye? A yau wa nake da shi da zai yarda ya aureni ya cire ni daga kunyar nan bayan kai Abiey, kasan ba zaka aureni miyasa ka bari wannan ranar ta zo? Ashe soyayyar da kake min ta karya ce? You break my heart ba zan taba yafe maka ba Abiey idan ka kunyata a ranar nan, ka taimaka min Abiey kwalliyar nan da na yi karta lalace.....%???

Karar bude gate din gidan da aka yi ne ya dawo da shi duniyar tunanin da ya tafi, sai ya lumshe ido a hankali hawaye suka gangaro ta gafen idonsa suka sauko.

%??ma zaka taba gamawa lafiya ba Deen, i wish i could cut you into pieces%???

Ya furta a zahiri yana motsa kansa a hankali zuciyarsa na masa wani irin zafi. Yana zaune a gurin har Sauban ya faka motarsa ya fita ya shiga cikin gidan suka gaisa da Ammy ta fada masa cewar Abiey baya cikin gidan, sai ya ciro wayarsa ya kira shi, sai a lokacin Abiey ya bude ido ya amsa kira.

%??mna air place%???

Ya fada masa domin haka suke kiran gurin, lebantattacen guri da babu wanda zai ga wanda yake zaune a gurin sai idan yana kusa, kuma yana upstairs wannan kam zai iya hangowa ta windows. Sauban ya fadawa Ammy sannan ya fito ya nufi gurin Abiey na hango shi ya aje wayar a dan karamin teburin glass dake ga gabansa ya mike tsaye yana jiran karasowarsa.

%??mn biya kudi%???

Shi ne abun da Sauban ya fada a lokacin da ya iso gurin, sai Abiey ya koma ya zauna, Sauban ma zaunawa yayi yana fadin.

%??mmman mun yi latti ba mu muka biya%???

Abiey ya kalleshi amman ya kasa tambayarsa waya biya har sai da Sauban din ya fada dan kansa.

%??man san waya biya ba, gobe za a shiga da shi aiki, mutumen da na tura ya bincika amman likitan be fada mana wanda ya biya%???

%??mi dole ku yi latti tun jiya da dare na fada maka, amman kaje kana da kwana kai da Amaryarka ka kyale Zahra tana can tana ta fama, Allah kadai ???? 
  
 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?ya san hawayen da ta zubar kamin ta samu a biya kudin nan, waya ma ya biya kudin, wane hali ta shiga duk ba mu sani ba, ya kamata ka kira tun rana ko safe ka fada min halin da ake ciki amman baka yi ba%???

Yadda Abiey ya zaburo yana fada da Sauban sai ka rantse da Allah oga ne yake yi ma yaronsa fada ba, abokai ba ransa yayi matukar baci.

%??ma ce kar mu bari ta san mu muka biya, so dole sai da na nemi wanda zai yi komai ba tare da sun gane ba, kuma tun da har an biya ai komai ya wuce i thought ba so kake ta san ka biya ba ko da ka biya din, so yanzu it's all the same, ka san dai ba zan yi hakan da gangan ba, ni kaina mai taimakawa Zahra ce and you know it%???

Abiey ya mika hannu ya dauki wayarsa, Anty Amarya ya fara kira tana amsa sallamarsa ya aika mata da tambaya.

%??mnty ke kika biya ma Zahra kudi?%???

%??mudi kuma na me?%???

%??mlease Anty just tell me idan ke kika yi%???

%??mallahi ??ana rabona da na saka Zahra a ido tun ranar da aka fasa aurenku%???

Rantsuwar da Anty ta yi masa ne ya saka shi ya gamsu, sai ya kashe wayar ya kira Momy, ya san ba su cika zuwa gidan da Zahra sosai ba kuma bata sakewa da Momy kamar yadda take sakewa da kowa, but malambayi baya bata wata kila neman mafita ya saka ta zuwa can, a nan ma sai Momy ta tabbatar masa da ba ita ba ce. Yanke wayar yayi ya kira yayarsa wato Dr Zainab.

%??mello%???

%??mr ke kika biya kudin aikin Deen?%???

%??ma shi da lafiya ne?%???

%??mon't act like you don't know%???

%??man sani ba Abiey%???

%??moma kin sani zaki iya yin kamar ba ki sanin ba, tun da kin san yadda kika yi kika kitsa komai kika raba ni da Zahra, so now just tell ke kika biya ko ba ke ba?%???

Ta yi shiru kamar ba zata amsa ba, for how long kanenta zai cigaba da blaming dinta akan rasa Zahra.

%??man biya Abiey, ban san ma bashi da lafiya ba idan na na sani me zai saka na biyawa mutumen da yayi barazana ga rayuwar mijina, kuma ya gina katangar data raba ni da dan'uwana, beside...%???

Bata gama ba ya yanke wayar, sauke wayar ta yi tana murmushi takaici kamin ta juya ta kalli mijina dake zaune tsakar falonsu yana wasa da yaransu uku, miyasa idon kanenta zai rufe ya kasa ganin halin da zata shiga idan har ta sadaukar da rayuwar mijinta saboda budurwarsa.

**

%??mhen waya biya kudin nan?%???

Abiey ya tambaya bayan ya sauke wayar.

%??mon't you this ko wani ne daga familynsa? Domin likitoci sun ce ciwon ya zama chronic har an fada masa ya kebance kan shi tun kamin abu ya kawo su asibiti%???

Sauban ya amsa masa, sai Abiey ya kalleshi.

%??me ma yake damunsa?%???

%??mepatitis%???

%??mo kuma ya san yana da wannan ciwon ya auri Zahra?%???

Sauban ya tabe baki ya daga kafadunsa.

%??ma sani kan tun da kaga har ta kai haka that's means tun kamin ya aureta yana dauke da ciwon%???

Abiey ya sauke numfashi a hankali.

%??mata kila ma idan aka ce ya shafa mata ba a musu, poor girl%???

%??muy nan wicked ne, ya kai shege%???

Sauban ya fada, sai Abiey ya ce.

%??makiyinta take aure bata sani ba, but she choose him over me oh pain...%???

%??mou can't say that... Shi ma fa Ciwon so ne ya saka shi aikata duk abun da ya aikata, kamar yadda Ciwon so ya hanaka sukuni, Abiey ka san yadda ciwon so yake babu abun da be sakawa, idon mutum kan rufe aikata ko ma minene ganin ya cin ma burinsa, and i don't think zai cutar da ita a zamantakewarsu even though i no nothing about it but Deen yana son Zahrah soyayya Abiey na lura da hakan tun kuna soyayya%???

Abiey ya mike tsaye.

%??mey ta shi ka fice daga gidan nan, ba zaka zo har gidanmu ka fada min maganar banza ba, so tashi ka fice please%???

Sauban yayi murmushi, ya san abokinsa sarai indai akan Ex dinshi ce baya saurarawa kowa.




ZAHRA POV.

A jikin Mama na kwanta Yaya Maryam nata min addu'a tana tofa min domin hankalinsu ya tashi sosai saboda kukan da nake, sai suka ganin kamar aljanu zan tada, daman can suna cewa ina da aljanu saboda kiriniyar da na tashi da ita da rashin jin maganar kowa.
Mahaifiya da yar'uwa ta gari mai dadi, kwantar da na yi a kafafuwanta tana shafa kaina yar'uwata kuma tana tofeni da addu'a sai na samu natsuwa da sukunin zuciya, har numfashina ya daidaita, mutanen da suka zaune kusa da shimfidarmu sai kallona suke suna tausaya min, wasu na fadin ai ciwo ba shi ne mutuwa ba. Duk yadda na so na koma cikin dakin Mama hanawa ta yi Hajiya ma da ta fito kamar zata fadi haka take tafiya saboda kukan da ta yi, Misalin tara na dare mijin Yaya Maryam ya zo daukarta sai Mama tace mu tafi tare na kwana a gidanta.

%??mama dan Allah ki bar ni na kwana a asibitin nan%???

%??ma Zahra kin ga kukan da kika sha yau, ya isa haka shi ma zai sai ki daga masa hankali, kuma ga ki da ciki idan dai ba so kike abun da ke cikinki ya cutu ba to ki yi hakuri ki je gida in ya so da safe ku dawo kamin a shiga da shi aikin%???

Duk yadda Mama da Yaya Maryam za su yi su lallaba ni na yarda na tafi sai da suka yi, Hajiya kam na zaune gafe ta ranka tagumi bata cewa Uffan ko sai da safe da na yi mata kai kawai ta daga min, Mama ta rakoni har gurin motar mijini Yaya Maryam a nan muka hadu da wata Gwaggon Deen da ta sake zuwa duba shi muka gaisa sannan ta wuce ciki ni kuma na shiga motar ni da Yaya Maryam.
Muna isa gidan na yi sallah Isha'i na rokawa mijina lafiya, sannan ya jingina ina karewa dakin na yaya Maryam kallo wanda ta siyar da kayan dakinta ta bani kudin saboda a kara a maganin Deen, can kuma sai tunanin contract din da na sakawa hannu ya dawo min, yunkurawa na yi na dauko jakata na bude ya dauko copy takardar ina dubawa, sai hawayena ya fara cika takardar.

%??mhikenan yanzu na siyar da cikina, abun da Deen ya kwallafawa rai, Allah ka ba ni dangana, %???

Na furta a fili kamin na nade takardar na maida a jaka, bayan kamar minti talatin Yaya Maryam ta shigo ta kawo min tea da abinci, ban iya cin abincin ba, amman na sha tea saboda yana da citta da lemun tsami, mijinta kuma ya siyo min balango saboda ya san gwanar iya cin nama, sai dai a yau na kasa ci saboda damuwa, karfe goma ciwon kai ya rafe irin ciwon kan nan mai matukar zafi, gabana ya soma faduwa ina ta jin tsoro, ban san ran zan iya bachi ba a ranar amman sai Allah ya kawo min bachin mai nauyi ya dauke ni, kwanciyata ma sai da yar'uwata ta gyara min ta daga kaina ta saka min filo. Ban farka ba sai bakwai da rabi na safe, abun da ban yi zato ba, sai kuma na farka tare da ciwon kan ina ta jin raina babu dadi, ga wata uwar kasala da ban taba jin irinta ba, domin kuwa duk irin saurin da nake na yunkura na tashi na shiga na yi alwala sai na kasa sai na yi kusan minti goma a zaune, sannan na tashi na shiga bandaki na yi alwala na fito na yi sallah, sai a lokacin na lura da breakfast dina da Yaya Maryam ta aje min. Mikewa na yi tsaye da hijab da na yi sallah ma fito falon daman tufafi tun na jiya ne ko da zan kwanta ban cire su ba da abuna na kwanta.
Ina kallon agogon falon na ga takwas har ta dan gota, ??anta na farin Fu'at yana ta yi ma kanensa shirin makaranta.

%??malama an tashi%???

Abban Fu'at ya fada sai na juyo na kalli inda yake zaune na gaishe shi ya amsa min da far'a kamar zai tsokani yadda ya saba sai kuma ya fasa lura da bana cikin irin yanayin da ya kamata yayin min wasan.

%??mna Yaya Maryam?%???

%??mana waje tana wanke wanke ki je ki karya sai ki shirya na kai ku asibitin%???

%??mohm%???

Na amsa na juya na fito wajen sai na samu har ta gama wanke wanke ma tana kwashe shara.

%??manzu nake cewa zan tashe ki Abban Husna yace na barki ki kara bachin tun da har an samu kin yi bachi%???

%??mi zan tafi idan kika gama sai ki same ni a can%???

%??maba na fa gama ki je ki karya ni daman na karya wanka kawai zan yi%???

Kamar na musa mata sai kuma wata zuciyar mai rarrashi ta hana ni, haka na koma ciki na karya ita kuma taje ta yi wanka ta shirya, ni ma na yi wanka ta bani zanenta na daura ta dauko min t shart na saka domin rigar zanen ba zata shige ni saboda tulelen cikina, ko da muka fito har Abban Fu'at ko kuma na ce Husna kamar yadda Yayata take fada har ya kai yaransa makaranta. Yana waje cikin motar yana jiranmu, Yaya Maryam ta rufe gidan ta shiga front seat ni kuma na shiga baya, muka dauki hanyar asibiti daga ni har ita har shi ogan na ta babu wanda yace uffan har muka isa, gaba na yi bayan na bude motar na fita ita kuma ta jero da mijinta suka biyo bayana.
Ko da muka iso na samu Bahijja ita da Hajiya da wasu yan'uwan Hajiya da Mama da abokin Deen wato Hamza suna zaune wasu kuma na tsaye, ina isowa suka sanar da ni an shiga da shi, Hajiya na rike da carjinta kamar Mama, sama sama muna gaisa da kowa har lokacin Hajiya kai kawai take iya dagawa tana amsa gaisuwar da nake mata. Guri na samu na zauna kusa da Mama mijin yaya Maryam yayi mana sallama ya tafi Yaya Maryam kuma ta zauna kusa da Hajiya, muka

Join Our Groups

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login