Showing 1 words to 3000 words out of 210919 words

Chapter 1 - CIWON SO

10 Oct 2024

4188

??ࡱ?>?? )V????????????? ?
?
? ?
?
??????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????S?

 !"#$%&'()*+,-./0123456789:;<=>?@ABCDEFGHIJKLMNOPQRSTUVWXYZ[\]^_`abcdefghijklmnopqrstuvwxyz{|}~?Root Entry???????? ?FWWordDocument????.(0Table????????? Data
???????????????????? P??8!KSKS?.(n????????pp????]q?? Q
??? ? ? ? ? ? ? ? ? $-??*p??? ? ????? ?q ? q? q? ? ?q ?>`??>Normal$a$KHOJPJaJn?V4XM>\8k<}܆~?(??? ????"F?T?lR?????????"??'?4?G?Zjh???f?D?8???
*9?L?Z?m??P???>?x??R"?7?O?~??????$ p#?:\SV?4?(???
?????8.Qtk?|??D???~???D?&?3?Q?cnuҔ??????b?.4?K?Z?j????CIWON - SO


_Alhamdulillah Maa Shaa Allah, ga ni tafe dauke da wani sabon labari mai suna CIWON SO hausawa suka ce mai wuyar magani... Wannan karon na ce bari na gwada labarin soyayya na ga ko zan iya???i ku yi addu'ah kar na baku kunya, kun san na fi kwarin gurin saka tashin hankali da kuka best on reality, but i will try my best na ga na baku abun da kuke so da yardar Allah???0_

*Ni Khadeeja Candy ina gaishe da masoya a duk inda suke ina muku son so>??0
{*


1??_/Q


%??mannan nasarar da na samu ba tawa ba ce ni kadai, nasara ce gaba daya ta club dinmu a bisa kokarin da coach dinmu yake yi. Na gode%???

Anty Amarya ta yi murmushi zuciyarta fes tana kallon yadda danta yake jerawa yan jarida da suka tsare shi da tambayoyi amsoshinsu. Ta ko wane gefe daukarsa hoto suke kamar za su cinye shi, coach dinsa na zaune daga dama, sai kuma shugaban kungiyarsu dake zaune a hannunsa na hadu dukansu fararen fata ne ban da danta. A hankali ta dauke kai daga kallon katuwar plasma ta kalli agogon GMT dake tsaye a yawantacen falon da aka kawata da kayan alatu kamar ba za a mutu ba. Unkurin tashi tai wanda hakan yayi daidai da shigowar kira a iPhone din dake hannunta. Sai da ta kara fadada fuskarta da murmushi sannan ta amsa kiran ta kai wayar a kunnenta.

%??mmmy%???

%??mnty An tashi lafiya?%???

%??mlhamdulillah%???

%??mbiey yana gida tare da ke?%???

%??manzu zan tashe shi%???

%??maba Anty tsakani da Allah baku kyautawa, ace ya kai har wannan lokacin yana bachi? Na tabbatar da aurensa ake Sauban ba zai kwana a ko'ina ba sai tare da shi, idan ma ya kwana wani gurin ba zai kai yanzu ba ace baya kusa da Abiey%???

%??marfe daya na dare ya sauko garin nan jiya, kuma kin san yana tare da gajiya, amman yanzu zan tashe shi%???

%??mhiyasa ai ya kwana a gurinki, ya san da a gidana ne be isa yayi wannan bachin ba%???

Ammy ta fada cike da rashin jindadin da ya bayyana a fuskarta. Doc Zainab dake zaune gefenta ta tabe baki.

%??mina kara tsawaita zancen ne kawai Ammy, the more you talk the more Anty zata bar shi ya kara samun bachi, sai a daura auren ma a gaba tace ta manta bata tashe shi ba%???

Duk abun da Doc Zainab take fada Anty Amarya tana jinta domin tana zaune ne daf da Ammy. Murmushi kawai Anty tai ta kashe wayar ta mike tsaye ta nufi upstairs. Kofar farko ta fara turawa a hankali ta shiga dakin dake cike da sanyin ac, duhu ne ta ko'ina kamar ba safiya ba, wutar dakin Anty ta fara kunnawa, haske ya cika ko'ina na dakin.
Can bakin gado ta hango danta kwance ya yi ruf da ciki idonsa a rufe. Karasa tai kusa da shi tana kallon kyakkyawar fuskarsa, hannu ta kai ta taba gashin kansa a hankali. A take ya bude fararen idanuwansa dake nuna alamar ba bachi yake ba ya kalleta. Ta dan wara ido still murmushinta na shimfide a fuskarta.

%??ma bachi kake ba?%???

Ya maida idon ya rufe yana amsa mata.

%??ma kasa bachi%???

%??ma yi zaton kana bachi ne, shiyasa ban tashe ka ba, yau fa auren Sauban ko ka manta?%???

Ya dago ya kalleta.

%??mo saboda shi na dawo jiya remember? Amman yau ina jin kamar ba zan je ba%???

Anty ta saka hannunta a yalwataccen gashin kansa tana shafawa a hankali.

%??manar yau, rana ce mai muhimmanci a rayuwar Sauban, rana ce da ba lallai ne ya sake maimaita irinta ba, a matsayinka na amininsa ya kamata ka kasance tare da shi%???

Anty ta fada sannan ta mike tsaye ta nufi closet dinsa ta bude, wata tsadadden gizner ta dauko ta dora masa saman gado.

%??mari na shiga bangaren mai Martaba na samo maka hula mai kyau, tun da kai ka watsar da al'adarka ta saka kayan hausawa, but make sure kamin na dawo ka shirya, Narjis zata kawo maka breakfast yanzu%???

Ya sauko da kafafuwansa kasa yana girgiza kai.

%??mo Anty ba zan iya cin komai ba a yanzu%???

%??miya ma da ka dawo baka ci komai ba, yanzu kuma ka ce ba zaka karya ba? Abiey shin ba kai ka fada min komai zai wuce ba?%???

Ya sauke kansa kasa yana murmushin dake nuna tsantsar bakinciki da damuwa a tare da shi.

%??momai zai wuce Anty, komai zai zama labari, amman hakan ba yana nufin kaunar Zahra ta fita daga zuciyata ba, son Zahra ya aure ni kuma na auro Anty, ina rayuwa ne kawai saboda sonta yana raye a tare da ni, daga lokacin da kaunarta zata bar jinina, a lokacin ne zan nisanta da rayuwa, na yarda komai zai wuce amman ban da son Zahra%???

Ya mike tsaye ya nufi windows din dakin ya bude curtains din da suka tare glass door dake dakin, wanda hakan ya bawa rana damar hasko ilahirin dakinsa.
Anty ta juya a sanyaye ta fice,}?bakinsa ya cika da iska ya soma busarwa a hankali. Sannan ya juya ya shiga bathroom dinsa, kamar wanda ake aka cilasta haka yayi wanka ya fito ya nufi dressing mirror. Tsayawa yayi kallon kansa yana murmushi,

%??mahra kin tuna? A irin wannan ranar ni ango ne, ina sanye da fararen kaya, ke kuma kina a dayan dakin ana miki kwalliya, kin kira ni a waya kika tambaye ni, wane kalar kaya ka saka Abiey, sai na fada miki fararen kaya na saka, gashi ma ana fesa min turare, kika yi min dariyarki mai dadin sauraro kika ce i can't wait to see you Angona!...%???

%??mbiey ??ana...%???

Ya juyo da sauri yana kallon Anty dake rike da sabuwar hullar Mai Martaba.

%??mahra ta dade da mutuwa, ka saka wannan a ranka, ka bude zuciyarta gaskiya ta shiga ka karbe ta%???

Wasu hawaye ma su zafi sun sauko masa.

%??mahra tana raye Anty, tana nan tare da ni...!%???

Ya saka hannunsa yana nuna sautin zuciyarsa. Sunkuyawa tai a hankali ta aje masa hular sannan ta sake kallon kyakkyawar fuskarsa da hawaye ke zarya, ta juya ta fice ba tare da ta sake ce masa komai ba. Tana tura kofar dakin ta nufo downstairs tana saukowa a hankali hawaye ya soma taruwa a idonta.

%??mllah ya sassautawa yaron nan, ka kawo masa dauki%???

Cikin rashin jindadi ta sauko downstairs ta nufi dinning. Narjis dake aikin hada ma yayanta breakfast ta kalli yar'uwarta Aisha sannan ta kalli Mahaifiyarta.

%??mnty.... %???

Anty Amarya ta kalleta cike da damuwa. Aisha ta yi sauri aje wayar hannunta ta taso ta nufo Anty cike da kulawa.

%??miya faru Anty%???

%??mbiey ko?%???

Narjis ta tambaya sai Anty ta daga mata kai hawaye na sauko mata.

%??man taba ganin wani mutum da zuciyata take matukar tausayinsa kamar Abiey ba, duk lokacin da wani abu zai same shi no matter how little it's, abun nan sai ya cige ni%???

Taja kujera ta zauna sannan ta kalli Aisha.

%??mda ina ganin kamar hankalinsa ya kwanta komai ya wuce, amman dawowar nan da ya yi, tsakanin jiya zuwa yau, gaba daya ya canja kamar yana kokarin fita hayyacinsa ma, domin a yanzu har magana yake da kansa abun da be saba ba%???

%??mnty, ina jin kamar auren da Sauban zai yi ne, ya saka shi shiga wannan yanayin dole zai tuna da ita%???

Narjis ta fada tana daukar breakfast din, sai Aisha ta mika mata hannu ta karba.

%??mawo bari na kai masa%???

Ba musu Narjis ta sakar mata, ta ja kujera kusa da ta Anty Amarya ta zauna. A hankali Aisha ta tura kofar dakin ta shiga sai ya juyo yana gyara rigar shaddar dake jikinsa. Tsaye ta yi tana jiran ya karasa sannan ta shigo, kallonta yake yana murmushi gaba daya Zahra yake gani ba kanwarsa Aisha ba, yana tuna lokacin da ta taba shigowa dakinsa ta same shi yana kokarin saka aninin rigarsa ta suit sai ta tsaya tana kallon kirjinsa, sai da ta gama kallonsa har ya daga mata gira daya, sannan ta juya da ta yi ihu tana fadin Subhanallahi na yi mugun gani ta fita dakin da sauri... Murmushi yai mai sauti ya juya ma Aisha baya hakan ya saka ta kira sunanshi.

%??mbiey...%???

Ya juyo da sauri wanda hakan yayi daidai ta dawowar hayyacinsa, arba da ya yi da Aisha ya saka shi daga kanshi sama ya busar da iskar bakinsa sannan ya sauke kan ya kalli Kanwarta.

%??mbiey...%???

Ya nufi gefen gadonsa ya zauna, sai ta nufi wani karamin tebur ta dora, sannan ta dawo kusa da shi ta zauna.

%??mbiey yawan tunanin da kake, shi ke jefaka cikin damuwa, damuwarka kuma tana shakar mu%???

Ya kalleta yana hade yawun bakinsa.

%??ma kasa mantawa da Zahra ne%???

A take idon aisha ya cika da kwalla.

%??mukanmu mun kasa mantawa da ita, Zahra mace ce mai far'a mai son mutane babu ruwanta kowa nata ne, Zahra bata da matsala da kowa, tana da ban dariya, wautarta sakarcinta shagwabar ta duka abun burgewa ne, babu wanda zai zauna da ita yace baya son ta, balle kuma kai da so ya shata layi a tsakaninku, ba abu ne mai sauki ba mun sani, amman Abiey ana sassautawa rayuwa saboda a samu natsuwa da sukuni, ko dan saboda mu da Mai Martaba ka tausaya mana, Abiey kai fa Baban mutum ne, dan kwallon kwando da babu na ukunsa a halin yanzu, idan ka shiga wani hali zai taba career ka, kuma wasu za su ji dadi mu kuma mu shiga damuwa har ayi mana dariya...%???

Ya kalleta yana murmushi tare da kai hannu ya rika hannunta.

%??man taba ganin wata kanwa mai son yayanta wanda suka hada uba daya ba kamar yarda tawa kanwar take so na, ban tana ganin matar uba mai son dan mijinta ba, kamar yadda Anty take so na%???

Murmushi tai ta kwantar da kanta kafardarsa cike da kanwar dan'uwanta, ko da rana daya bata taba daukar Abiey uba kadai suka hada ba, tana masa wani irin so da take jin kamar Anty Amarya ce ta haife shi.

%??manzu dai ka tashi ka karya, sai ka tafi gurin Sauban na san yanzu yana can yana ta jira%???

Tana rufe baki wayar Abiey dake vibration ta fara ruri alamar kira, da sauri ta tashi ta nufi wayar ta dauka.

%??mauban ne...%???

%??mick%???

Abiey ya fada yana nufar inda ta aje masa breakfast din.

%??mello Ango%???

Ta fada bayan ta daga kiran ta kai wayar kunnenta.

%??mi fadawa yayanki ya kyauta%???

%??mashi nan zuwa Ango, breakfast yake yi%???

%??met him talk%???

%??m won't...%???

Ta katse wayar. Abiey ya juyo rike da mug ya kalleta.

%??ma katse%???

%??mh%???

Ta karasa kusa da shi ta mika masa wayar, sai ya karba ya saka aljihu ya mika mata mug din, ya nufi gurin da jerin turarunkansa suke ya dauko wani expensive perfume ya fesa sannan ya juyo ya dauki babbar rigarsa ya saka Aisha ta yi saurin daukar hular data gani aje ta mika masa, sai ya karba ya saka.

%??mow Maa Shaa Allah, Tsarki ya tabbata ga Ubangijina da ya hallinci wannan kyakkyawar sura%???

Murmushi ya yi, shi kansa ya san zai yi ma kayan kyau, domin be yarda tufafin za su masa kyau ba, sai dai shi yayi musu kyau, domin da zai shiga gasar kyau ta mazan duniya babu abun da zai hana shi yin na biyu Shi ma kuma idan be ci na daya ba. A hankali yake gyara daidatuwar tsayuwar agogon hannunsa na miliyan biyu da rabi.

%??mar ki cewa Anty ban ci komai ba, ki zauna a nan ki cinye komai sai ki ce mata ni na cinye%???

%??mmman ni ai na ci nawa%???

%??melp a brother please..%???

Ta daga masa kai dan dole ba dan ta so ba. Murmushi yayi yana tuna ya taba saka Zahra yin haka sai dai ita bata rufa masa asiri ba, sai da ta fadawa Ammy bayan ta cinye komai. Ajiyar zuciya ya sauke ya nufi kofar dakin ya bude ya fita yana murmushin dake kara masa kyau, haiba da kwarjini.

%??mow Maa Shaa Allah %???

Anty ta fada tana kallon yadda yake saukowa kamar wani ango.

%??marjis je ki dauko min key motana%???

Ya fada yana karasa saukowa, Narjis ta mike tsaye da sauri tana yaba yayanta ta nufi upstairs din da ya sauko.

%??mamin ka fita ka fara zuwa bangaren Mai Martaba ka gaishe shi%???

%??mo yanzu sauri nake ba zan iya zuwa ba%???

%??maba Abiey wai sai yaushe za ku fahimci juna ne kai da mahaifinka? Sai yaushe?%???

Ya daga kafadunsa yana kokarin ganin bata baahi laifi ba.

%??m don't know, ba rana ba wata ba shekara, Anty kin sani he don't love me, he hate me and... I... %???

%??mnd you hate him too%???

Anty ta karasa masa kalmar daya rike ya kasa karasawa.

%??mo how would i hate my own biological father? I admire that i mean to say, kuma idan ba son kike mood dina ya lalace na je gurin daurin auren nan da bacin rai ba mu bar maganar nan please%???

Cike da damuwa Anty ta ce.

%??mhikenan, amman ka yi min alkawari idan ka dawo zaka je ka gaishe shi%???

%??m promise%???

Ya fada sannan ya mika hannunsa ya karbi key din da Narjis take mika masa ya nufi kofar fita daga katon falon fuskarsa ba yabo ba fallasa.





ZAHRA POV.

%??m wata duniyar ke matacciya ce, a duniyata kuma ke rayayyiya ce, rayuwar da zata raya tawa rayuwar zamu kafa tarihi a duniya Zahra, zamu zama wasu mutane abun kwatance, zamu rayu mu gina wata alkarya mai cike da iyalai masu alfahari da mu%???

Murmushi na yi.

%??mllah ya nuna mana wannan ranar Deen%???

%??mmeen%???

Ya furta sannan ya dora kansa a wuyana hannayensa zagaye da cikina ??an wata bakwai. Lumshe ido na yi ina maida numfashi a hankali, wani sabon farinciki na ratsani, tabbas a wata duniyar ni matacciya ce, a duniyata kuma ni rayayyiya ce, rayuwa mai cike da albarka da kuma tarin farinciki. Hannuna na dora saman hannun mijina ina shafawa a hankali.

%??maka siyo mana komai ba yau%???

%??ma zan fita na bar miki fruit ai%???

Ya fada har lokacinsa kansa na saman kafata ya lumshe ido yana ta shakar kamshin turaren humrar dake jikina.

%??moh ai fruit ne ba kayan kwalama ba, kuma ni yunwa nake ji, abun da na girka ba zan iya cinsa ba%???

Ya bude idon ya juyo daga kansa daga jikina ya juyo da ni ta yadda zan fuskanci kyakkyawar fuskar mijina.

%??maboda me? Kina nufin tun da na fita baki ci komai ba?%???

%??makociyata ta aiko min da shimkafa da wake na ci amman tun 12pm fa%???

%??maki son tuwon samo ne?%???

%??mai kace sai an tafasa ruwa ake girkawa, shi ne na tafasa ruwa na kwafa garin sai na dama shi kamar kamu, sai ya zama kamun be yi tuwo ba%???

Na fada a shagwabe. Murmushi ya yi ya saka hannayensa biyu masu albarka ya rika fara kuma kyakkyawar fuskata.

%??maka zamu yi ta zaman aure baki iya girka komai ba Zahra? Yayan da suka tashi a gidan masu kudi yan hutu su na san suna wannan rayuwar da rashin iya girki su ma kuma wasu, amman ke da kika tashi a irin familynmu ace komai kika girka sai ya lalace?%???

%??mo ai Mama ce bata koya min ba%???

Na sake fada ina bata fuska kamar na ya taba ni na fashe masa da kuka.

%??miriniyarki ai ba zata bari Mama ta koya miki ba, amman zamu koya soon za mu iya okay...?%???

Na daga masa kai, sai ya sumbanci goshina, ni kuma na yi ma kaina masauki a kirjinsa ya rumgume ni.

%??mari na siyo miki wani abu ki ci, sai na dora mana wani tuwon, kin yi miji?%???

%??ma tuwon be yi ba, shi ne ni kuma ban yi miyar ba%???

%??mkay to bari na dora mana shimkafa zaki ci ko?%???

%??mh amman a saka kwai%???

Ya lalaba aljihunsa sai ya dora bakinsa saitin kunnena ya rada min.

%??mna da yan canji yau, har da kifi zan siyo na saka miki%???

Na rumgume shi ina kaunarsa na karuwa a zuciyata.

%??m love you Deen%???

%??m love you more Babe na%???

Ya fada min sannan ya sake ni, na zauna a saman cushion shi kuma ya fice daga falon. Bani akwai wata mace da mijinta yake sonta kamar yadda Deen yake so na, ban yarda akwai wata macen da ta fini soyuwa a zuciyar mijinta kamar yadda so na y shiga zuciyar nawa mijin ya nemi tsabtataccen guri ya zauna ba. Ban jin akwai wata mata da take son mijinta kamar ni Zahra nake son nawa mijin ba, hakika ni Zahra na yi dace da irin mijin da mata da yawa suke mafarkin samu, a tsawon shekara da wata hudu da muka kwashe a tare ko da rana daya Deen be taba ganin laifina ba, idan ma ya gani baya taba nuna, idan kuma na yi masa ba daidai zai fahimtar da ni cikin kwanciyar hankali da hikima ta yadda zan fahimta.



ABIEY POV.

Yana shigowa Falon Sauban ya mike tsaye da sauri suna kallon juna cike da kauna irin ta abokantata. Abiey na mamakin yadda kalar shaddarsu ta zama daya dinkin ma iri daya hular kansu ce kawai ta banbanta.

%??ma akai muka saka tufafi daya?%???

Sauban yayi murmushi ya nufi Abiey yana fadin.

%??mnty ta dinka mana%???

Rumgume juna suka yi.

%??m know you will make it, Welcome home Dude%???

Abiey yayi murmushi.

%??mongratulations Dude Happy marriage life, Allah ya baku zama lafiya%???

%??mmin Thank you%???

%??mayi kyau ango%???

Abiey ya fada bayan sun saki juna.

%??mi dole na yi kyau, ango ne ni fa yau%???

Abiey ya yi murmushi ya nufi wata karamar kujera ya zauna.

%??m need something to eat, ban ci komai ba since my last flight%???

%??mhy?%???

Sauban asked, sai ya daga kafadunsa yana dan tabe baki.

%??must%???

%??mari na kira a kawo maka wani abu ka ci%???

%??metter%???

Ya furta tare da saka hannunsa aljihu ya ciro wayarsa ya soma dannawa. Sauban ya kira wayar kanwarsa. Sai da wayar ta kusa yankewa sannan ta yi piciking.

%??mello Yaya%???

%??mi samo ma Abiey wani abu ya ci%???

%??maya wanka zan shiga, amman zana aiko wata ta kawo%???

Ya katse wayar ba tare da yace komai ba. After like 10min wata kyakkyawar budurwa ta shigo falon dauke da plate din masa (Waina) ta nufi inda Abiey yake ya duka ta aje masa, tana kokarin mikewa tsaye Abiey ya dago cike

Join Our Groups

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login