Showing 123001 words to 126000 words out of 219361 words

Chapter 42 - AJIYA A DUHU

22 Mar 2025

47001

A DUHU....=؞?_*




*_Bilyn Abdull ce >??

*_(P3REP 'DDQNGP 'D1QN-RENpFP 'D1QN-PJE_*
_Da sinan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._

*_My TikTok account =?G?_*

https://www.tiktok.com/@bilynabdull?_t=8mfvWuXADVF&_r=1

*_Instagram=?G?
https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv

*_Arewabooks_*

Read My Book "AJIYA A DUHU" on ArewaBooks::https://www.arewabooks.com/book?id=675067e55c3130f457527f30

*_WhatsApp channel_*

https://whatsapp.com/channel/0029Vb1UKNuGk1FwLVPMgu2R


_Duk wanda bai fallowing Wina ba ALLAH yasa kada yaga AJIYA A DUHU har a gama=??=??



______________


.........  Maanal! .
? ? Ammie ta kira sunanta cikin rawar murya tana mai share mata hawaye da sakin murmushi mai ciwo. Da ?yar ta sake ?o?arin yin magana amma ta kasa saboda muryarta dake neman sar?ewa. Sai kawai ta jawo Maanal Win jikinta ta rungumeta tsam-tsam. A tare suka saki kuka mai ?arfi.
? ? ?  Ammie kice su tafi, bana son ganinsu wlhy. Sam bana ?aunar sake ganinsu a rayuwata. Ko tunasu nayi ?ara jin tsanarsu nakey..... yanda take magana cikin kuka itama Ammien cikin kukan ta ce,
? ? ?  Shiiiiii bana son irin wannan maganar sam Maanal. Shi Win mahaifinku ne. Ita Win kakarku ce. Sunada muhimmanci mai girma da hakki a kanku. Koma mi kike tunani ki bari kinji, wannan tsakanin ni da su ne. Kuma ai komai ya wuce ko .
? ?  Bai wuceba Ammie, bakuma zai wuce ba, har abada kuma bazai wuce ba. Ni dai kawai su tafi. Idan ba hakama zan bar musu gidan. Gara na wuce na koma Abujan. Idan sun wuce sai na dawo .
? ? ?  Babu inda zaki je Autana. Kin san yanda nayi kewarki kuwa. Wata nawa ban ganki ba sai video call da bai gamsar dani. cikin lallashi Ammie take maganar, tare da kama Maanal suka koma bakin gado. Sosai take matu?ar ?aunar Autar ta, dan ita ta fuskanci jarabawa guda uku ne a lokaci Waya. Shiyyasa ta fisu jigata da galabaita. Ga babbar jarabawar ciwo mai haWari da take tare da shi. ALLAH ma dai ya ?addara tana da sauran kwana da tuni ta zama tarihi a cikinsu. Shigowar Nene ya katse Ammie daga lallashin Maanal Win. Kofin hannunta ta mi?ama Maanal Win da faWin,  Ga masoyiyar taki tunda kun mamemu, muda ke muku shirin zuwa wani satin biki sai kawai ku diro mana yau babu notis ja'irai kawai .
? ? ? Hannu takai ta share hawayen da suka gagara tsaya mata. Fuskarta a ?waSe ta ce,  Ni garin ya isheni Nene kuma ina kewarku sosai.
? ? ? ?? Cike da dabara irin ta manya Nene ta sanya dariya da dungure kan Maanal.  Ja'ira baki son garin amma gaki nan kinyi ?yau ai. Nifa har wani Wan ?iba naga kinyi ma, ji kumatu dan ALLAH ko Asiya? . Ta ?are maganar da kallon Ammie tana jan kumatun Maanal. Murmushi Ammie tayi cike da ?ara jin ?aunar Nene dake tamkar mahaifiyarta a yanzu, ta matu?ar taka rawar gani akan lamarin Manaal musamman a sanda take a halin mutuwa da rayuwa. Ta jinjina kanta da share sauran hawayenta tana faWin,  Sosai kuwa Nene. Autah tayi ?iba ba kamar sanda ta dawo sarvese Win nan ba. Ga fatanta yay wani kwanciya luff abinta halan ma bata tunawa damu ne a can .
? ? ?? Da sauri Maanal ta waro idanu akan Ammie, sai kuma ta shagwaSe fuska da faWin,  Kai Ammie kema kina biyema Nene ko? .
? ? Dariya Nene da Ammie sukayi a tare. Nan fa suka cigaba da tsokanar Maanal har sai da sukaga ta Wan sake tasha kunun gyaWar da Nene ta kawo matan. Ammie da kanta ta Wakko mata kaya ta tashi ta shirya. Tana ?o?arin maida towel Win datai wankan cikin toilet Daddy yay sallama....

___________&

? ?? A bala'in hargitse Hajiya Basariyya ke kallon Huznah. Hakama sauran ?an uwanta. Sai kuma duk suka zaburo kanta suka baibayeta suna tambayarta accident tayi?. Babu wanda ta iya amsawa a cikinsu, hakan yasa Hajiya Basariyya ta kama hannunta kawai suka shiga bedroom. Kamar jira take suna shiga ta rungume mahaifiyar tasu tana mai fashewa da kuka. ?an?ameta itama Hajiya Basariyyar tayi hankalinta na ?ara tashi. Sai dai bata iya cewa komai ba har sai da Huznah tai kuka sosai sannan. Ruwa ta bata tasha kafin ta tambayeta abinda ke faruwa.
? ? ?? Huznah bata Soyemata komai ba daya faru tun daga zuwanta Abuja har yau da suke tahowa. Shiru tayi tana nazarin komai daki-daki. Ta jima shiru kafin ta mi?e tana cema Huznah,  Tashi kije kiyi wanka zan saka Afrah ta kawo miki abinci da magani, sai kisha ki kwanta ki huta zamuyi magana anjima .
? ?? Kai kawai Huznahr ta jinjina mata itama....

? ?? ?aki Hajiya Basariyya ta shiga tare da Waukar waya tayi kiran aminiyarta. Bugu biyu kuwa ta Waga, ko gaisawa basuyi ba ta ce,  Aminiya akwai matsala fa? .
? ? ?  Matsala kuma Aminiya! Tami? .
?? Tsaf ta zayyane mata komai da Huznah ta sanar mata. Cikin jinjina al'amarin Maman Yaseerah ta ce,  Eh lallai akwai matsala. Dan kuwa Darma family da su Majdiya jini Waya ne, auren zuminci ne tsakanin Aliyu Darma da babbar yayarsu Fateema. Amma Aminiya miyyasa tun farko baku sanar min cikakken sunan yaron ba? .
? ? ??  Wlhy nima iyakar abinda na faWa miki shi na sani, itama kuma Huznahr na tabbatar shi kaWai Win ta sani .
? ?? Ajiyar zuciya Maman Yaseerah ta saki, sai kuma ta jinjina kanta da faWin,  Aminiya wannan maganar tafi ?arfin waya kizo kawai .
? ? ? ??  Okay in sha ALLAHU cikin satin nan kafin a fara bikin nan zanzo. Ai dole ma na shigo dan na fahimci al'amarin nan shiri yake so na ha?i?a. Babu ruwana da wata ala?ar yaron da Majdiya, koma ya suke sai Huznah ta mallakesa tunda tana sonshi kuma yana da kuWi .
? ? Dariya Maman Yaseerah tayi daga can, sai kuma ta ce,  Ina bayanki wlhy. Ni kin ma tuna min miya faru ne wai naga jiya Alhaji ya dawo da dare, yau kuma da safe naji suna waya da Alhaji Usman akan zai zo kadunar .
? ? ? ?  Wlhy bamu san abinda ke faruwa ba muma. Tashi mukai kawai muka ganshi a gidan. Ina shirin naje na bincika da safe sai kuma ga ba?i anyi ban san daga ina ba, naga dai ya shiga dasu sashen Asiya, yanzu kuma sai ga ?a?anta da Huznah .
? ?  To aiko kiyi azamar bincikawa. Dan al'amarin kamar ba ?arami bane, ina kuma ?yautata zaton wannan ba?in sun fito ne daga zuri'ar ita Asiya da yaran nata ne .
? ? ? ?  Iye! Ya akai kika sani? .
? ?  Ba tabbatarwa nayi ba nima. Amma ga Alhaji nan na shirin tahowa Kaduna Win ma, amma lallai akwai abinda ake Soye muku .
? ? ?  Tab Win cakwakiya kenan, a lallai dole ne na bincika, ko dama shiyyasa naga tun jiya Uwar Wan ke cika da batsewa, ban san miya faWa mata ba mai gidan, haka itama Asiyan duk tayi sukuku .
? ??  Humm munafukai, wannan gida naku ai sai ku, na tabbatar akan auren ?ayan nasu ne .
? ??  Wlhy fa sai mu. Kinga bara naje kozan samesa a sashen nasa zan kiraki daga baya. Amma ki farama Malam bayani akan al'amarin dai kafin na shigo, dan ?ilama zuwa gobe zan shigo kawai in sha ALLAHU .
? ??  To shike nan hakan ma yayi, sai na jiki .
? ? Daga haka sukai sallama kowa ya ajiye wayar. Shiru Hajiya Basariyya tayi zuciyarta cike da tambayoyi fal. Sai dai rashin makamar ri?ewa yasa ta tattara komai ta ajiye gefe. Fitowa tai ta shiga Wakin Huznah. Sai ta sameta ta fito wanka tana shafa mai. Zama tai har sai da ta kammala ta shirya ta taimaka mata taci abincin tasha magani ta kwanta sannan ta tashi ta fito. Sashen Daddy ta nufa, amma sai ta samu yana tare da ba?i. Haka dole ta fito bayan ta gaidasu dan ya haWe fuska ta yanda bataga wajen wargi ba balle samun damar yin halin nata na munafunci..
? ? Shima Daddyn Wan girgiza kansa kawai yay yana mai kai Wauke idanunsa daga kallonta. Dan yaji a ransa wani tsegumin ne kawai ya kawota......
? ? ??

____________&

? ? ??? *_TUNA BAYA.._*

Sautin kukanta a maimakon sallama daya karaWe gidan ne ya saka mahaifiyarta da ?an uwanta fitowa kusan a lokaci guda. Sai dai babu wanda yay magana sai ido da suka zubama Wan saurayin yaron dake goye da ita a bayansa da ita kanta mai kukan.
? ? ?? Kallo Waya yay musu batare da yayi magana ba ya ?arasa ga tabarmar dake a jingine jikin bango ya Wauka ya shimfiWa. Kafin ya sauketa a hankali tamkar mai tsoron yaddata ?asa. Ita kam kamar wadda ta Wosana a kan wuta. Yana direta a saman tabarmar ta wani sake ?wallarewa da ihun kukan nata. Cikin Wan nuna rikicewa da sake bayyana damuwarsa akan fuska ?arara ya juyo gareta. ?afar da take Wangalewa ya ri?e.  Banace kiyi shiru zan rama miki ba. Na rantse miki daga nan gida kawai zan shiga na Wauka kekena har gidansu sai naje na rama miki. Sannan na masa dukan tsiya .
? ? ? ?  To ni ka tashi kaje . Ta faWa cikin taSara da ?ara ?arfin ihun kukanta. Bama ta gama rufe bakin ba ya mi?e. Fisha ya kalla matar dake tabbatar da mahaifiyar yarinyar ce saboda kamanninsu.  Ammie dan ALLAH ki saka min ruwan zafi a ruwa yanzu zanje na dawo zan gasa mata ?afar .
?????
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
?
 ? ? ? Cikin sauri Ammie tai ?o?arin dakatar da shi ta hanyar kiran sunansa. Sai dai ina har ya fice da mugun hanzari da sassarfa. Kanta ta Wan dafe tare da maida dubanta ga ?ar budurwar da zata iya kai shekaru goma sha Waya.  Amaal! Kinga maza bisa gida kicema Oum-Fadeel karta barsa ya fita .
? ? ? ? ??  To Ammie! . Yarinyar ta faWa cikin hanzari itama tana fisgar hijjab. Dai-dai nan Ammie ta dawo da kallonta kan yarinyar data sake wani ?wallara uban ?ara tana tittirza ?afafu da faWin,  Ni dai kar a hanashi. Sai ya ramomini....
? ? Tsawa Ammie ta daka mata. Tare da nunata da yatsa.  Idan baki min shiru ba na rantse da ALLAH zan tsantsama miki jiki da magribar nan. Ai dama tunda naga kun jima baku dawo ba nasan kina can Waukar maganar da kika saba. Shima Ajwaad Win sakarai dake biye miki, kin tashi kin cire uniform Win ko sai na ci ?aniyarki....
? ? ? ? ? Kuka ta sake fashewa da shi amma bamai sauti ba yanzu dan tana tsoron Ammie. Sai kuma ta nuna ?afar tana faWin,  Ammie nafa karye ne a ?afar...
? ?  Karyewa? .
?ayar yarinyar da zata kaiwa sa'an saurayin yaron, idan ma ta girmesa kaWan ne dake tsaye tana kallonta ta faWa kafin ma mahaifiyar tasu ta amsa.
? ? ? ? ??  Eh wlhy Didi. Ba Najib Win gidan Maman Ayna bane ya bugeni da keke mun fito islamiyya. Kuma shine ya?i tsayawa harda cema Besty wai in ya isa yazo ya rama min .
? ?? Shigowar Amaal da wata ?ya?y?yawar mata mai kama da yaron sosai yasa babu wanda ya tanka mata. Matar ta nufeta tana faWin,  Subahanallahi Baby na miya faru? .
? ? ? ? ? Fuska ta taSe tana satar kallon Ammie, sai kuma ta Sarke da kuka tana nuna ?afarta da shigewa jikin matar da takai kusa da ita zaune.  Oum ba Najib bane ya karyani a ?afata. Kuma na kasa tafiya sai da Besty ya goyoni ma .
? ? ? Sosai Oum ta shiga faWa tana dudduba ?afar da faWin in fa har taji ciwon da gaske bazasu yarda ba. Ammie da taga abin nasu bana ?are bane ta katseta da faWin,  Aunty ALLAH ki daina biyema iskancin Manaal. Ni yanzu ma sonake nasan baki dai bar Ajwaad ya fita ba ko? .
? ? ? ?? Kafin Oum ta bata amsa Amaal ta ce,  Wlhy Ammie ya tafi, inata kiransa ko kallona baiyiba ma ya kwashi keke da gudu .
? ?  Innalillahi banga ta zama ba . Ammie ta faWa tana shiga Waki. Babu jimawa sai gata ta fito da hijjabi a hannu. Sai lokacin Oum ta dubeta tana dariya.  Wai ina zaki je? .
? ? ? ??  A binsa zan mana. Sai na bari a cutar min da yaro tunda ke naga kinama Waukar abun bada muhimmanci ba, in dai kika biye ta wannan yarinyar wataran sai ta saka har ke an kai station Win ?an sanda Bata jira amsar Oum ba ta fice abinta.

? ?? Fitowar Ammie a gidan dai-dai da isowar Ajwaad a kekensa rigarsa ta islamiyya a yage. Fuskar nan ciWin-ciWin ga goshinsa ya Wan kumburo kaWan, sai gefen lips Win da jini kaWan shima. Da sauri ta nufesa tana ri?e keken da faWin,  Innalillahi Ajwaad, yanzu faWan kaje kayo saboda ALLAH. Anya wataran Manaal bazata saka a maka dukan da zaka kasa tashi ba a anguwar nan? .
? ? ? ? ?? Cikin Sacin ran da muryarsa dake fita can ?asa-?asa ta kasa Soyewa ya ce,  Ammie ciwo fa yaji mata a ?afa, sai na ?yalesa yaci bulus? Ko yanzu ban ?yalesa ba sai na jera sati ina masa duka .
? ? ?asa magana ma Ammie tayi ta zuba masa ido kawai. Har ya shige shi da keken gidan bata iya ta motsa ba. Wannan abota na bata mamaki tsakanin Manaal da Ajwaad. Wata irin abotace mai ban mamaki da tsayawa a zuciya. Basu kasance sa'anni ba dan ya girmeta sosai kusan shekara bakwai ne tsakaninsu ma, sannan basu kasance jinsi Waya ba. Amma akwai wata irin sha?uwa a tsakaninsu da sam babu ita a tsakaninsu da ?an uwansu na jini ma. Ita abun har tsoratata yake yi.........
'?

? ? ?

_Tofa wasa farin girki, >?q?>?q?yanzu zamu koma tushe fa._








('ZAFAFAN DAI ('

1 ?ALBIM (Mamu gee)
2 ?IRJIN MAI HANKALI (Miss xoxo)
3 DUNIYAR MU (Huguma)
4 AJIYA A DUHU (Bilyn Abdull)


Book 1:-500
Book 2:-1000
Book 3:-1500
Book 4:-2000

0022419171
Access bank
Maryam Sani Gumi
Shaida:- 09033181070

Kati MTN:- 09032345899

?an NIGER 1000CF
89825722
Nousaiba Lawali Maradi
Shaida:-09033181070




*_ALLAH ka gafartama iyayenmu =?-?=?O?_*
*_Typing=???_*








*_=؞?AJIYA A DUHU....=؞?_*




*_Bilyn Abdull ce >??

*_(P3REP 'DDQNGP 'D1QN-RENpFP 'D1QN-PJE_*
_Da sinan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._

*_My TikTok account =?G?_*

https://www.tiktok.com/@bilynabdull?_t=8mfvWuXADVF&_r=1

*_Instagram=?G?
https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv

*_Arewabooks_*

Read My Book "AJIYA A DUHU" on ArewaBooks::https://www.arewabooks.com/book?id=675067e55c3130f457527f30

*_WhatsApp channel_*

https://whatsapp.com/channel/0029Vb1UKNuGk1FwLVPMgu2R


_Duk wanda bai fallowing Wina ba ALLAH yasa kada yaga AJIYA A DUHU har a gama=??=??



______________

.......Su Win ?an asalin jihar Kebbi ne, a garin Giro dake ?ar?ashin Suru LG. Aiki ne ya kawo mijinta nan cikin Kano kasancewarsa jami'in Wan sanda. Ba Kanon suka fara zama ba. Sun zauna jihohi kusan uku a tsahon shekarun aikinsa. Sai dai shekara biyu data wuce aka maidosu nan cikin Kano suke zaune a anguwar sharaWa. Yaransu uku ne duk mata. Shahidah itace ta farko, sai Amaal. Sai Manaal. Lokacin da sukazo Kano shekarar Manaal huWu kacal, amma sai ba?ar fitina a cikinta da shegen surutu. Manaal irin yaran nan ne masu shegen wayon tsiya da Wan karan surutu kamar an musu ?auri da kan akku. Ga Sarnar masifa da jan faWan tsiya. Sam bata ragama ?a?an jama'a dan ko anfi ?arfinta saita ?waci kanta da cizo da bula ?asa ko jifa. Gata suke mata matu?a kasancewar itace kamar auta a gidan yanzu. Kowa ya kwaso abunsa zai ce Maanal. Musamman ma mahaifinsu da suke kira Baabu.
? ? ? Dawowarsu cikin Kano sun samu abubuwan cigaba da dama, ciki harda ?arin girma da Baabu ya samu, ita kuma ta fara kasuwancin turarruka da gyaran jiki irin na mata. Inda suke sabon wajene da aketa gine-gine, dan ko gidan dake a jikin nasu ma ana kan gina shi ne ba'a kammala ba. Sai dai an kusa kammala aikin. Hakan yasa kusan kullum zakaga mai gidan yazo da yaransa maza uku musamman ma weekend. Jefi-jefi sukan Wan gaisa da Baabu idan anyi sa'a yana gida ko ya dawo wajen aiki. A haka ranar wata asabar yana gida suka tashi da shirin yin alala da yace yana bu?atar ci. Ammie ta kammala gyara wake ita da Shahidah da zata kai markaWe. Sai kawai Maanal ta sanya rigima itama zataje. Cikin haushi Shahidah ta ce,  Dama kin bar damun kanki dan babu inda zanje dake. Haka kawai muje kita jibgar yaran mutane a gidan markaWen kamar ranar da kika fasama ?ar mai markaWen kai .
? ? Ihu Maanal ta sake ?wallarawa tare da zubewa ?asa tana burgima akan ita wlhy sai taje fa. Dai-dai nan Ammie ta fito da bulala da nufin tsula mata amma sai Baabu ya hana ta hanyar amshe bulalar ya Waga Maanal daga ?asan. Daga haka ya fita da ita a gidan yana lallashinta. A dai-dai lokacin motar makwafcin nan nasa ta iso anguwar. Baabu bai wani maida hankalinsa ba dan baima san shi bane kasancewar bawai ya wani ri?e motar tasa bane. Sai da yay parking a gaban gidan nasa ya fito tare da matasan samarin ?a?ansa uku sannan Baabu ya maida hankalinsa kansa. Sun gaisa cikin mutunta juna, yayinda suma yaran suka gaida Baabu da girmamawa. Ya amsa musu da kulawa yana mai shafa kansu, yayinda shima babansu yakema Maanal wasa.
? ? ??  ?an samari yaya sunanku? .
Cewar Baabu yana shafa kan ?aramin su. Babban ne ya bashi amsa da.  Ni Fadeel. Wannan Fawzan. Sai Auta Ajwaad.
? ? ?  Masha ALLAH, ALLAH ya albarkaci rayuwarku manyan gobe. .
?? A tare suka amsa da Amin. Yayinda mahaifinsu keta faman murmushi saboda surutun da Maanal ke zuba masa. Sai kuma can ta kalla Ajwaad dake ta faman cin chocolate Winsa, cikin Wan tura baki ta ce,  Kai yaron nan bazaka tsammin alawanka bane. Inata haWiyan yawu amma sai sha kakeyi rowa haramun dai .
? ? ?? Ba ?aramin dariya ta basu ba. Banda Ajwaad Wan kimanin shekaru goma sha Waya daya wani yamutsa fuska ya harareta ya Wauke kansa. Sai Baabu da ya Wan harareta shima. Amma ita ko'a jikinta ta maida kallonta ga Babansu ta na sake faWin,  Abbansu kace masa ya tsammin raina ya biya .
? ?

Join Our Groups

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login