Showing 102001 words to 105000 words out of 219361 words

Chapter 35 - AJIYA A DUHU

22 Mar 2025

46968

ne ai na kammala Mamy ta shirya maka kuje ku ?arata .
? ? ? Dad daya rasa ma abin cewa juyawa yay yana kallon Mamy, murmushi ta masa kawai da faWin,  Kaima kasan ba kulamu za'ai ba Wan gwal babu lafiya. Mu rufama kammu asiri muje muci abinci dan nikam har uku huWu nake ganin mutane .
? ? ? ? ?? ?an hararar wasa Oum tai musu tana murmushi.  Eh kwaji da gulmarku dai, dan kawai kanwa na kawo sai na bar yarona a halin ciwo na koma kanku .
? ? ? Dariya sosai Abah ya kwashe da shi, sai kuma ya nunama Mamy hanya yana faWin,  Kinga Kamilah muje dan na kula itama uwar Wan sai a hankali. Dama haka Wan ya Wakkomu a airport yana mana mazurai kamar sabon dan doka da mai laifi.
? ? ? ?  Kwaji dai da shi, ba kulaku zamuyi ba sai mun warke . Oum ta faWa tana murmushi. Ficewa sukai suma suna dariya. Dama tuni matan su Fawzan sun fice. Dai-dai nan Fawzan Win ya shigo da kayan sallar Oum. Ajiye mata yay shima ya fita dan kar ya rasa jami'a.

__________&

? ? ?? Alhamdullah washe gari su dukansu jikin nasu da sau?i. Musamman ma AA da Oum ke faman riritawa kamar wani ?wai. A yanzu haka tana zaune ne bakin gado kusa da shi tana bashi breakfast, sai faman mata shagwaSa yake ita ko tana lallaSashi. Su Fawzan duk sun wuce aiki bayan sun shigo sun duba shi, hakama Abah tunda ya shigo ya gansa ya fita dan yana da uziri. Mamy ma ta shigo ita da matar babban yaya. Sai dai bata wani jimaba ta tafi tabar Oum da matar babban yayan dan ita bata aiki Bussines takeyi na kawo kaya daga Chaina tana rabama ma'aikata. A yanzu haka ma da Oum ke faman lallaSa shi tana zaune tana faman musu dariya. Shi dai ba wani kulata yake ba dan tsakaninsa da matan yayyan nashi gaisuwar girmamawace da mutuntawa. Amma ka gansa yana hira dasu ko wani wasa da dariya abune mai wahalar gaske dan duk ?anne suke a gunsa. Kai shifa mai ganin dariyarsa yanda ya kamata daga Oum sai ?an uwansa, musamman Fawzan ma da suke kamar wasu friends ba brothers kawai ba. Dan shi Fawzan akwai barkwanci kamar Abah, saSanin babban yaya da kusan halinsa Waya da AA Win.
? ? ? ?  Oum Please ki bari haka zanyi amai . AA yay maganar a hankali yana kwantar da kansa a kafaWar Oum Win cike da shagwaSa. Murmushi itama tayi da kai hannu ta shafa kwantaccen gashin kumatunsa dake luf-luf duk da yau ko gyara bai samu ba.
? ??  To shike nan an barsa haka, ai kamayi ?o?ari, kaida in baka da lafiya abinci ya zama ma?iyinka duk sonka da shi. Yanzu sai mi kake bu?ata? .
? ? ? Cikin lumshe idanu da sake maida muryarsa can ?asa ya ce,  Barci .
??  To Alhamdullah karSa wannan ruwan addu'an kasha, Mamy ce tayo maka .
? ? ?an jim yay yana kallon kofin, sai kuma ya Wauke kansa da faWin,  Oum ga naki ma ban shanye ba. Ki bari saina gama da shi .
? ? ?  No na?i wayon, shima kasha ai ba'asan inda za'a dace ba .
? ? Fuska yaso Satawa amma dai ya amsa yasa kofin a baki, bayan yayi bismillah ya shanye yana mi?a mata kofin.  Yauwa ko kaifa Wan albarka. Shike nan kwanta abinka ka huta nima bara naje na idan abinda ya rage kafin ka tashi na nema maka lunch .
? ? Kansa kawai ya gyaWa mata yana zamewa a gently ya kwanta. Dai-dai tana tattara kwanikan matar babban yaya mai suna Saheeba na tayata. Knocking akai tare da sallama, Oum ta amsa tana bada izinin shigowa dan su duka sun gane mai muryar. RK ne ya shigo cikin takunsa na nutsuwa, suna haWa ido da AA ya saki murmushi cikin tsokana ya furta,  Ayya my son ashe an kusa a gangara .
? ? Harararsa AA Win yay yana Wauke idanunsa a kansa. Yayinda Oum ke dariya Saheeba na tayata. Sai da ya kai zaune a bakin gadon ya gaida Oum, Saheeba ta gaisheshi da tambayarsa aiki ya amsa mata da kulawa da tambayarta ina yara. Amsa ta bashi da cewar suna Kano basu dawo ba sai gobe da sassafe zasu taho da mamanta. Ya jinjina mata kai kawai yana maida hankalinsa ga AA.
? ? ? ??  Sorry my dear Son ai ban san abun haka ya kasance ba, sai Wazun Fawzan ke sanar min ashe jiya ina ?o?arin fita ana kirana na dubaka. ALLAH ya ?ara sau?i yasa ya zama kaffara .
? ? ? Batare da AA ya buWe idanunsa ba ya jinjina masa kai kawai. Dai-dai nan Oum ke faWin,  Ai na kira wayanka da dare ma bayan ya samu barci switch off, ALLAH yasa dai lafiya dan fitan naka a jiya duk sai da ya dame mu .
? ? ? ? ?  Wlhy tashin hankali yasa har cajin wayar ya kare ban kula ba Aunty, dama saura kaWan sanda nazo nan jiya. ?arki ce babu lafiya sukai kirana gata an kawota asibiti, shine fa na tafi hankali tashe kin san ciwon nata nada haWari .
? ?? A rikice Oum ta ce,  Wai kana nufin Maanal? .
? ? Da wani irin mugun sauri AA ya buWe idanunsa a karo na farko tun shigowar RK Win. Idanunsa masu kaifi da masifar haske kamar an watsa madara duk da halin ciwo da yake a ciki ya zubama bakin RK dake faWin,  Yes ita Aunty, wai daga wajen aiki ta koma kawai ta yanke jiki ta faWi .
? ? ? ?  Innalillahi wa'inna ilaihiraji'un yaya jikin nata? . Oum ta faWa tana kallon AA, suna haWa ido yay wani saurin lumshe nashi ya juya musu baya.
? ??  Da sau?i Alhmdllh, dan yanzu haka ma na barta tana barci. Shiyyasa nace bara nazo naga Autan ki shima .
? ? Addu'a sosai Oum take ma Maanal, yayinda Saheeba ke amsawa zuciyarta na kai kawo da maimaita sunan Maanal Win. Can dai taga zata gaza ta tattare kayan data kwashe tana faWin,  Oum bari naje dasu a wanke, ki huta zan masa lunch Win kawai .
? ?? Kai Oum ta gyaWa mata da sanya mata albarka. Daga haka ta fice da Wan saurin da su Oum Win sam basu lura ba. Kai tsaye sashen Mamy ta nufa, shima dai komai ya haWu ga wani ?amshi na musamman na tashi, tana a falonta na biyu zaune da waya a hannunta alamar magana ta gama yi. Shigowar surukar tasu kuma Wiya a wajenta dan Saheeba ?ar yayarta ce uwa Waya uba Waya, zama a iya cewa itace ta haWa aurenta da Fadeel Win. ?an Wagowa tai ta dubeta sai kuma ta maida ga wayar tata tana faWin,  Saheeba lafiya kuwa? .
? ? ? ? Zama Saheeban tai kusa da ita gab fuskarta na nuna matu?ar ruWani.  Mamy inafa lafiya. Kin san ina can wajen Yaya Ajwaad kamar yanda kikace naje na zauna komai ayi a gabana, sai ga ?aninta yazo shine naji wata magana data ban mamaki..... tsaf ta zayyane mata duka abinda aka tattauna a sashen AA Win. Cikin matu?ar mamaki Mamy ta sake maimaita sunan.  Maanal kuma Saheeba? .
? ? ?  Tabbas Mamy sunan nan naji, duk da nasan akwai Maanal da yawa a duniya zuciyata ta kasa yarda ba waccan yarinyar bace da Yaya Ajwaad ke ?ula fuci. Kin dai san makirci da munafuncin matar nan, musamman idan kika duba ?aninta ne yazo da labarin da mai sunan .
? ?? Wani ?ayataccen murmushi Mamy ta saki tare da gyara zamanta na ?asaita.  Lallai lokaci yayi ashe, lokaci yayi da za'ai fito-na-fito na ha?i?a tsakanina da Fateema akan ?A?ANA. Saheeba! Ki ajiye wannan batun zamuyisa daga baya, amma ki tabbatar kin bibiyeta idan har zataje asibiti duba yarinyar kuje tare. Yanzu haka Abdull ne yay kirana zasuzo da matarsa da wata yarinya wai budurwar Ajwaad Win .
? ?? Wani mugun faWuwa gaban Saheeba yayi, har sai da ta waro idanunta waje sosai sannan ta furta,  Budurwar Ajwaad Mamy? Ajwaad ke da budurwa kuma? .
? ? ?  To nima abin dai ya ban mamaki gaskiya. Amma dai mu jirasu suzo Win. Kisa ai abinci daga Sangarenki dan bana son ?ar tsirkun ta fahimci komai kin santa da bin ?waf. Yaya yasha ruwan rubutun? .
? ?? Da ?yar Saheeba da gaba Waya take a birkice ta amsa mata da,  Eh ya sha amma da ?yar, dan sai da taita lallaSashi wai shi nata kawai zai sha .
? ? ?wafa Mamy tayi ranta na ?una, sai dai batace komai ba akan haka. Itama Saheeban saita mi?e dan zuciyarta gaba Waya a ?untace take. Da haWa hanya ta isa sashenta, kai tsaye bedroom ta afka tana rarumar wayarta dake a saman mirror. Bata ko damu da tarin miss calls data samu ba ta shiga laluben layin mahaifiyarta. Bugu biyu kuwa aka Waga. Ko gaisheta batai ba ta ce,  Mama akwai matsala fa, dole ki baro Kano a yau Win nan gaskiya. Sannan Nuratu ta taho Kanon ne? .
? ? ? ?  Ke lafiya kuwa kike min maganganu a gwame? Mike faruwa ko yake shirin faruwa? .
? ?  Abubuwane da yawa Mama, amma yanzu ina son sanin ina Nuratu take? .
? ? ??  Nuratu tana Keffi kema kin san shiyyasa batazo bikin nan na Kano ba, zasuyi bikin birthday Win ?awarta .
? ?  Mtsoww wlhy wannan yarinyar gantalinta ya fara isata, tana can wataran zata ji an Waurama Ajwaad aure tunda ita bazata nutsu ba .
? ? ? ??  Aure? .
? ?  Sosai ma kuwa Mama. Tunda ita wawuyar yarinya ce. Ita tasan wlhy badan faWi tashin da muke ni da ke akan batuntaba da tuni Mamy ta canjata da wata. Yanzu dai ki kirata idan taga da hali ta maza ta dawo Abuja dan Ajwaad baida lafiya tun jiya ko aiki bai fita ba yau. Ga Abdull nan kuma shida ?ar iskar matarsa Win nan mara kunya daya kawoma mutane cikin family bisa ra'ayinsa shi kaWai wai zasuzo da wata budurwar Ajwaad Win ce, kin san kuma Mamy ita kaWai ke goyon bayan auren nan nasa dama. Ga kuma wani batun a gefe da bamu gama tabbatar da shi ba .
? ?? A matu?ar rikice Maman nata ta ce,  Na shiga uku ni Gambo, wane kuma batu ne haka Saheeba? .
??  Humm Mama ke dai kawai sai kin dawo .
? ? ? ??  Dawowa kam ta zama dole dan yanzun nan zan baro kano, yaranki ma sa biyo jirgi gobe dan ni ko ban samu jirgin ba zan biyo mota kawai .........
'?

? ? Humm, tofa>??>?q?>?(?=? ?








('ZAFAFAN DAI ('

1 ?ALBIM (Mamu gee)
2 ?IRJIN MAI HANKALI (Miss xoxo)
3 DUNIYAR MU (Huguma)
4 AJIYA A DUHU (Bilyn Abdull)


Book 1:-500
Book 2:-1000
Book 3:-1500
Book 4:-2000

0022419171
Access bank
Maryam Sani Gumi
Shaida:- 09033181070

Kati MTN:- 09032345899

?an NIGER 1000CF
89825722
Nousaiba Lawali Maradi
Shaida:-09033181070




*_ALLAH ka gafartama iyayenmu =?-?=?O?_*
*_Typing=???_*








*_=؞?AJIYA A DUHU....=؞?_*




*_Bilyn Abdull ce >??

*_(P3REP 'DDQNGP 'D1QN-RENpFP 'D1QN-PJE_*
_Da sinan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._

*_My TikTok account =?G?_*

https://www.tiktok.com/@bilynabdull?_t=8mfvWuXADVF&_r=1

*_Instagram=?G?
https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv

*_Arewabooks_*

Read My Book "AJIYA A DUHU" on ArewaBooks::https://www.arewabooks.com/book?id=675067e55c3130f457527f30

*_WhatsApp channel_*

https://whatsapp.com/channel/0029Vb1UKNuGk1FwLVPMgu2R


_Duk wanda bai fallowing Wina ba ALLAH yasa kada yaga AJIYA A DUHU har a gama=??=??



______________

.......Tunda Saheeba ta fita a sashen taketa faman kai-kawo. Wani irin watsal-watsal zuciyarta ke faman yimata. Tun tana jin zata iya daurewa harta kasa. Fitowa tai a sashen nata ta nufi sashen AA. Yanda ta shigo fuuu sai kuma tai la?was ganin doctor da RK da Oum a Wakin. A take ta gyara yanayinta ta ?awata fuskarta da murmushi. Sai kuma ta kalla Oum tana faWin,  Na sake zuwa ne kar'a sakani a black list .
? ?? Dariya Oum tayi itama, zuciyarta fes ta ce,  Kamar kin san na fara ayyana haka a raina, tun shigowar safe ban sake ganinki duba mu ba .
? ? ?  To ALLAH ya baku ha?uri na Wan tsaya kan masu aikin nan ne kin sansu da aikin algus idan basu gadama ba. Yaya jikin naku? .
? ? ?? Kallon AA Oum tayi da faWin,  A jiki Alhamdullah .
? ??  To ALLAH ya ?ara afuwa . Mamyn ta faWa tana kallon AA itama da yay kamar bai ji shigowarta ba. Sai lokacin ya Wan Wago idonsa ya dubeta, da Muryar nan tasa ?asa-?asa ya ce,  Ina kwana .
? ? ? ? Wani irin motsawa zuciyar ta tai na takaici, amma sai ta danne ta sakar masa murmushi da amsawa da,  Lafiya Lau, yaya jikin naka? .
? ? ? A hankali ya amsa da,  Alhamdullah .
Gaisheta RK yayi shima da girmamawa. Itama ta amsa da kulawa tana tsokanarsa wai shi da Wan nasa ba'a san wazai riga wani aure ba. ?ar dariya RK yay da kallon AA, sai kuma ya bata amsa da,  Karki damu Aunty muna tafe, dan gara ni na farayi kafin a fara kirana Baba na zaure .
? ? ?  Ato ya kamata dai, dan zaman ya isa haka Uncle tururu Wansa tuzuru .
?? Dariya kawai RK yake cike da jin nauyi, dan yana matu?ar girmama matar da ?aunarta kamar yanda yasan ita da ?ar uwarsa suna ?aunar juna. Dan in ba faWa maka akai ba bazaka taSa Wauka kishiyoyi bane. Oum ma dai dariya take kawai doctor na tayata, gogan kuwa yama lumshe idanunsa dan ruwa doctor ya sake saka masa saboda sake samun ?arfin jikinsa. Sallama tai musu ta juya ta fita tana sanarma Oum zataje taWan kwanta ta huta. Oum tai mata godiya...

? ? ? Bayan fitarta Doctor dake kallon AA ya ce,  Ranka ya daWe BP naka har yanzu yana a sama sosai, dole zan ?ara maka allurar nan ka samu barci .
? ? ? ? ?? A da?ile AA ya ce,  Bana bu?ata doctor .
? ? ?  Ai dama ba dole sai kana bu?ata ba ranka ya daWe, jikinka ne ke bu?ata. Dan rashin saukar tashi matsalane gaskiya .
? ? Baki ya sake buWewa a ?ufile zaiyi magana Oum ta katseshi.  Kaga doctor yimasa kaji, kai kuma idan ka sake magana sai na cire maka kunne Waya . Ta ?are maganar tana hararar AA, baki ya tura gaba kamar wani yaro, dan shi in har yana gaban Oum jinsa yake Wan yaronsa har yanzu. Dariya RK yake yi, tare da faWin,  TaSaran banza . Hararar shi AA Win yayi, shima sai ya rama. Haka suke kamar wasu tom and jarry, sam AA baya Uncle da RK, dan shi sunansa ma yake kira sai idan yaso yake cema Uncle Win. To sun tashi ne tamkar friends, babu wani tazaran haihuwa a tsakaninsu sosai. Sai dai RK ne babba, amma idan yace ya girmesa to yanzu zasu hau sama kuwa su faWo dan shi AA ya tsani RK yace ya girmesa. A ganinsa girman da bai wuce sati Uku ba har wani girma ne. Hanyar ?ofa RK ya nufa yana dariyarsa da faWin,  Aunty kinga nayi nan tunda Wan naki ya samu lafiya har yana min rashin kunya ina matsayin babansa. Na tafi wajen aiki inda ake son ganina bye .
? ? ? Cikin murmushi Oum ta ce,  Rafeeq kadai tasa min yaro dan kaga ba magana zai maka ba. Zuwa anjima in sha ALLAHU zan kiraka na shigo ba duba Auta ta itama .
? ? ? ??  To ALLAH ya kaimu muna zuba idon ganinki, idan kuma Wan shagwaSarki bai bari ba mun yafe zan kira a waya sai ku gaisa. Dan itama ina ?yautata zaton zuwa anjima za'a sallameta, yau tunda safe take mitar ita a sallametan .
? ? Dariya kawai Oum tayi tana mai girgiza kai, tasan Maanal da ?iriniyarta, damma taga yanzu kura tayi lafiya kamar ba Maanal Win ba.....

______________&

? ? ?? Jikin Maanal ma Alhamdullah, dan tama hana Shahidah sanarma su Ammie. Dama kuma Shahidahn ma batai niyyar sanarma Ammie Win ba kamar yanda mijinta ya fargar da ita cewar tunda da sauki karsu tayar musu da hankali.
? ? ? Abinci Maanal Win keci RK ya shigo, sai da ya gaisa da su Shahidah kafin ya maida hankalinsa a kanta. Cikin tsokana ya ce,  Madam ba tayi . Ai baima gama rufe baki ba ta mi?a masa plate Win. Mi mijin Shahidah zasuyi ba dariya ba. Uncle Sadeeq ya ce,  Doctor kai baka san dama neman kai take da abincin ba, an turketane tana ci dan dole .
? ?? Fuskar RK da murmushi ya ce,  Ai naga alama Babban yaya. Irin wannan bani da sauri haka. Ni dai dan ALLAH kici abinci ki Wan ?ara kumari .
? ? Hararar RK Win tayi, sai kuma ta tura baki gaba cike da shagwaSa. Zama Shahidah tai kusa da ita cikin lallashi ta ce,  Kinga ?yalesu Auta kinji, bari ma na baki da kaina . Haka ta amsa ta cigaba da bata cike da kulawa da so. Sai RK ya samu kansa da shagala a kallonsu. Shi kaWai yasan yanda yake jim ?aunar yarinyar nan a ransa. Komai tayi birgesa yake. Yasan hakan daga ALLAH ne. Dan yana jin feeling akanta irin wanda zai rantse bai gaSa ji ga sauran ?amata ba. Kodan bai taSa yin budurwa bane oho. Sam shi ada matsoracin mata ne, babu ruwansa da harkarsu, badan bai cika namiji bane, kawai dai karatunsa na likitanci daya ?wallafa rai da aikin nan sun kwashe mafi yawan lokacinsa na rayuwa. Idan ka cire ibada da yake matu?ar bata hakkinta. Shifa ko irin ?ar soyayyar ?uruciyar nan baiyi ba. Kuma a turai aka haifesa anan ya girma yay dukkanin karatittukansa. Gaba Waya bai wuce shekara huWu da dawowa Nigeria gaba Waya ba. Amma ALLAH bai Wora masa damuwa da mata ba. Shiyyasa shi da kansa yake sake yarda da son Maanal yake bana wasa ba. Hakama ?an uwansa kowa murna yake da batun Maanal dan sun tabbatar da gaske son nata yake tunda

Join Our Groups

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login