Showing 111001 words to 114000 words out of 219361 words

Chapter 38 - AJIYA A DUHU

22 Mar 2025

46964

Win. Amma sai a faWace ta ce,  A'a your heart ba head ba. Ni zaka rainama wayo kama pretending ko. To wlhy bara kaji, idan ma wani abu kuke ?ullawa kai da ita to ka dawo cikin hankalinka, in ba hakaba wlhy kaine masha wuya. Dan har yanzu har gobe kai har ?arshen rayuwa ina akan bakana. Yanda ?an uwanka suka auri zaSina kaima dole hakan zakayi. Dan haka ka sani na zaSa maka yarinyar da sukazo tare da Abdulhakeem Wazun a matsayin mata, a cikin satin nan za'aje nema maka aurenta. Kuma wata biyu kacal za'a saka...
? ?? Ai da wani irin bala'in sauri ya kalli Mamyn, ta watsa masa harara cike da tabbatarwa........
'?






('ZAFAFAN DAI ('

1 ?ALBIM (Mamu gee)
2 ?IRJIN MAI HANKALI (Miss xoxo)
3 DUNIYAR MU (Huguma)
4 AJIYA A DUHU (Bilyn Abdull)


Book 1:-500
Book 2:-1000
Book 3:-1500
Book 4:-2000

0022419171
Access bank
Maryam Sani Gumi
Shaida:- 09033181070

Kati MTN:- 09032345899

?an NIGER 1000CF
89825722
Nousaiba Lawali Maradi
Shaida:-09033181070




*_ALLAH ka gafartama iyayenmu =?-?=?O?_*
*_Typing=???_*








*_=؞?AJIYA A DUHU....=؞?_*




*_Bilyn Abdull ce >??

*_(P3REP 'DDQNGP 'D1QN-RENpFP 'D1QN-PJE_*
_Da sinan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._

*_My TikTok account =?G?_*

https://www.tiktok.com/@bilynabdull?_t=8mfvWuXADVF&_r=1

*_Instagram=?G?
https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv

*_Arewabooks_*

Read My Book "AJIYA A DUHU" on ArewaBooks::https://www.arewabooks.com/book?id=675067e55c3130f457527f30

*_WhatsApp channel_*

https://whatsapp.com/channel/0029Vb1UKNuGk1FwLVPMgu2R


_Duk wanda bai fallowing Wina ba ALLAH yasa kada yaga AJIYA A DUHU har a gama=??=??



______________


.......... Haka na faWa kuma haka za'ai. Sannan wacece Maanal Win da wannan yaron Rafeeq ke magana Wazun? .
? ?? Wani irin sake bugawa zuciyarsa da ?irjinsa da kansa sukai a lokaci guda. Ya tsatstsareta da kaifafan idanunsa da suka gama jirkicewa gaba Waya kamar zai haWiyeta da su. (Maanal! Waya gaya mata zancen Maanal? Innalillahi wa-inna ilaihiraji'un.....)
? ? ?  Sai ka gama tunanin zaka faWa min wacece ita?! .
? ? Ta sake faWa a tsawace kamar zata falle fuskarsa da mari..
Da sauri ya kai duka hannayensa biyu ya dafe kansa. Sai kuma yay saurin zubewa a kujerar dake kusa da shi jin jiri na neman zubar da shi a wajen. ?an tsai tai tana kallonsa, kamar zata matsa garesa sai kuma, fuuu ta nufi hanyar kitchen tana faWin,  Idan ka gama pretending Win iskancin kazo ka saman ka faWa min wacece ita. In ba hakaba ni zan bincika, kuma ka bari har ya kaimu ga hakan wlhy sai ranka yay mummunan Saci a gidan nan. Zuwa safiya kuma idan ita uwar taka da uban naka suka tambayeka game da Nuratu da Huznah dan ALLAH kace baka so kaga yanda zan maka. Dan ko ka yarda ko baka yarda ba sai ka auresu dole su duka kuma a rana Waya . Daga haka tai ficewarta ta kitchen Win dan dama tanan ta biyo....

? ? ______&

? ? ??  Jaan! wai ina kuma zaka naga ka Wauka key? .
? ??  Zan Wan duba Ajwaad ne, dan tun fita sallar isha'i yay wani wajen. Kin san Oum akan Ajwaad dai, na tabbatar tana can zaman jiransa hankalinta a tashe. Ballan tana baida lafiyar nan .
? ?? Baki Nibras ta Wan taSe, tare da ballama Fawzan da yay gaba abinsa harara. Wani irin takaicin Oum na keta mata zuciya. Harta koma ta kwanta sai kuma ta mi?e zaram, sakkowa tai a gadon ta saka slippers Winta tabi bayansa batare data neman hijjab ta suturta jikinta ba duk da kasancewar kayan barci ne kuwa, dan ma dai sunada girma basa nuna mata ko'ina na jikinta. Tuni Fawzan har ya shige sashen AA, dan haka itama ta afka kawai. Isowarta dai-dai Fawzan Win na jijjiga AA cikin matu?ar tashin hankali da kiran sunansa. Sosai zuciyar Nibras ta motsa, tai mutsuwar tsaye tana kallon yanda mijin nata ya tallafi abin sonta da duka alamu suka nuna baya cikin ?oshin lafiya. (A tabbas masoyi, dan kuwa da dukkan zuciyarta take jin ?aunar ?anin mijin nata kuma Wan ?awar mamanta. Mahaifiyarta da Mamy aminan juna ne shekaru masu yawa. Bata san komai daya faru ba wata rana mamanta ta bata umarnin shiryawa akan zatayi ba?o. Sam bata jayayya da ita, dan duk abinda take so itama tana so. Dan haka babu musu ta shirya tarba ta musamman ga wannan ba?o, duk da bata saka a ranta zata iya aminta da shi matsayin miji ba. Dan tana da nata tsarin itama akan mijin aurenta. Sai dai me, tana ganin Fawzan a matsayin ba?on nata duk ta rikice, dan guy Win it is hot kuma handsome. Bata wani Sata lokaci ba ta mi?a wuya, kamar wasa soyayya ta ?ullu duk da ta fahimci shi ba wai hundred percent ya bata ammana bane. To amma mamanta ba Maman yara bace, tuni ta shirya mata duk ta yanda zata mallaki Fawzan Win har akai gagarumin biki na nunama tsara. Dan kowa yasan family na Ambassador Aliyu Darma ba gidan wasan yara bane. Bayan tashen dukiya da suna da yay ?a?ansa ma gwarazan kansu ne a fanin nema. Sai dai me, bayan aure da baifi wata Waya ba AA ya dawo Nigeria sakamakon jiyya da yay a ?asar waje na tsawon shekaru biyu. Tun fa da Nibras ta Waura idonta akan AA taji komai ya ?wace mata. Dan hundred percent shine irin zaSin data jima tana ma kanta. Bawai dan Fawzan bashi da qualities Win AA bane. Kawai dai akwai abubuwa da yawa da suka bambanta su duk da a fuska suna kama da juna. Tayi iya bakin ?o?arin ta na ganin ta danne kwaWayinta amma abu sai ?ara girma yake a zuciyar tata. Dan takai har siffanta kanta take tare da shi a lokacin da take tare da mijinta. Tabi hanyoyi da yawa akan AA amma ko kallo bata ishashi ba, dan yana da tsari akan mu'amularsa da matan yayyan nasa.......)
? ? ? ??  Nibras! Nibras! . Kiran sunanta da Oum ke ?walawa ya maidota hanyyacinta. Sam bata san lokacin da Oum Win ta shigo sashen ba. Oum Win ce ta ?ara katse mata gajeren tunanin da faWin,  Nibras Wakko bowl a kitchen ki sawo ruwa a ciki. Kai kuma Fawzan Wakko towel ?arami a toilet Winsa .
? ? ?? Cikin rikicewa Fawzan ya amsa mata. Dan shi dama bai iya rikicewa ba. Har ya tafi Oum ta ?wala masa kira.  Kaga dawo mu kamashi zuwa can sama Win zaifi .
? ? ?  Oum kin san bazamu iya Waga shi ba. Auta bana wasa bane. Bari na kira Babban Yaya dai . Oum bata musa masa ba, ya shiga kiran Babban yaya. Cikin ?an mintuna kuwa sai gashi. Shima hankalin nasa a tashe yake. Da ?yar suka kama AA Win su biyu suka mi?ar zuwa upstairs. Dan gaba Waya jikinsa ya wani irin saki sai numfashi yake da ?yar da kiran sunan ALLAH dana Oum yana faWin Kansa kansa dai. Sai da suka shinfiWesa a gadon sannan Fawzan ya nufi Wakko towel Win, dai-dai da dawowar Nibras. Sai faman hawaye take, dan ji take kamar ta maido ciwon kanta ko zata ji sassauci. Babban Yaya ne ya amshi ruwan da towel Win yana faWin,  Oum kuje falo bari nai masa. Dan jikin nasa ma ya Wau zafi duka yana bu?atar ruwan sanyin .
? ?? Oum dake hawaye bata musa ba. Sai dai Nibras ba haka taso ba. Dan takaici har Wan hararar babban yaya tayi ta gefen ido. Ganin yanda Oum Win ke hawaye Fawzan ya kama hannunta cike da lallashi, dole itama Nibras Win ta biyosu badan taso hakan ba. Sai dan tasan rijiya ba wajen wasa makaho bane ba. Shima babban yayan kamar AA yake baya Waukar raini..
? ?? Tsaf babban yaya ya gogema AA jiki yana tofa masa addu'a, a hankali jikin ya dinga hucewa shi kuma yana sauke ajiyar zuciya. Sai da ya koma sanyi ?alau barci ya fara Waukarsa sannan ya barsa haka. Kaya marasa nauyi ya Wakko a closet Winsa ya canja masa, dan ya zame waWan can duka da boxer kawai ya barsa sanda yake goge masa jikin. Koda ya sanar ma su Oum suka shigo itama zama tai a ta Wayan gefen tana tofa masa addu'a, hakama Fawzan na daga wajen ?afafunsa yana tausa masa su da tofa masa addu'ar kamar yanda babban yaya da Oum keyi. (=??AA Wan gata kenan). Tsahon lokaci suna a hakan kafin barci mai nauyi yay awon gaba da shi, wannan addu'ar da suke masa ce kawai mafita, dan in irin wannan ciwon kan ya bugesa sam maganin asibiti baya masa. Ba kuma dan ciwon bana asibitin bane, kawai dai ita addu'a dabance, maganin kowacce irin masifa ce.. Yanda yake sauke numfashi kaWan-kaWan ya sakasu dinga sauke ajiyar zuciya suma. Yayinda Nibras dake ta hawaye ta kasa ha?uri sai da ta tambayi Oum cikin dauriya, dan ji take kamar ta sha?eta kota tureta daga zaman datai kan AA a saman cinyarta. Kishin matar take ji, tsananin kishinta mai zafi. Bama ita ba, duk wanda zai raSar mata AA bata ?aunarsa sam musamman mace. Kai hatta Mamyn ma haushinta take ji, dan ta jima da fahimtar daga Mamy har Oum Win dukkan soyayyarsu akan AA tafi ?arfi. Dan kowa nayi ne bakin rai bakin fama duk da Mamy na Soye kurwanta wa kowa sai su da suka sani ita da Saheeba da ?alilan Win mutane......

_____________&

? ? ?WASHE GARI ba ?aramin tashi hankalin RK yay da ganin yanda idanun Maanal suka kumbura ba. Gasu sunyi jazur. Amma koda ya tambayeta????? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? ? 
sai tace barci ne bata samu isashe ba sai gab da asuba. Badan ya yarda ba ya barta. Zama yay da kansa ya haWa mata tea kamar yanda yay a kwana biyun nan, amma sai tace ta ?oshi, ita so take dai su sallameta.
? ? ? ?  Karki damu in dai sallama ce in sha ALLAHU yau za'a sallameki. Amma dan ALLAH ina son muyi magana Maanal .
? ? Yanda ya kira sunan nata in serious yasa ta kallesa. Sam kuwa babu wasan data sani akan fuskar tasa. Sai hakan ma yaso bata mamaki, kamar ba RK sarkin tsokana ba. Itama nutsuwar tayi yanda ya kamata. Kofin shayin ya mi?a mata, babu musu ta amsa. Tare da cema  Thanks a hankali.
? ? ??  Karki damu wannan aiki na ne. Maanal ina son muyi magana akan lafiyarki. Dan haka a matsayin likitanki nake tare dake anan.
? ?? Kanta ta jinjina masa. Shi kuma ya sake gyara zama sosai da sake nutsuwa. Maanal kin yarda da ALLAH? .
? ?? Nan ma kanta ta jinjina masa.
Ya ce,  Alhamdullah, ina son yanda kika yarda da ALLAH shi kaWai bashi da wani abokin tarayya ki yarda da cewar komai naki a hannunsa yake. Kuma shi mai iko ne akan komai. Maanal magana ta gaskiya ciwon dake tare dake baya bu?atar komai ?an?antar tashin hankali daga gareki, domin ciwo ne mai haWarin gaske. Nasan rayuwa bata kasancewa sai da JARABAWOYI a cikinta, domin suna tafiya ?afa da ?afa ne da fitar numfashin mu. Amma duk sanda abu ya faru damu ya wuce yana da ?yau mu manta da shi kamar ba'ayi ba. Tabbas ban san minene lulluSe da rayuwarki ba, sannan ban san minene musabbabin ciwonki ba. Amma ina ro?onki ko sau Waya ki samu wani ki tattauna damuwarki da ita nauyin zuciyarki zai ragu. Sannan ki sake mi?a al'amuranki ga ALLAH, ki ?ara ruSanya ibadarki da addu'oi muma in sha ALLAHU zamu tayaki kinji. Amma ki kwantar da hankalinki, ki daina barin damuwa na miki yawa akwai haWari, dan ciwonki na neman kaiwa wani mataki musamman a tsakanin nan da yake yawan tashi. Dan ALLAH ki cire komai kinji. Ke mai ha?uri ce na sani, kuma jarumace dan a Wan zamana dake na karanci ?yawawan halaye daga gareki masu yawan gaske. ?an uwanki na sonki, ki daure ki bama kanki farin ciki, suma zasu samu farin ciki .
? ? ? ? Murmushi tayi a karo na farko, sai kuma ta kallesa wani abu mai nauyi na narkewa daga cikin ?irjinta. Tabbas zuciyarta bata son kowane Wa namiji da sunan soyayya. Amma abubuwa da yawa daga RK na birgeta. Mutum ne shi mai sau?in kai, sam bai Wauki rayuwa da girma ba. Komai nashi so simple, burinsa ya bama kowa farin ciki koda shi bazai yi farin cikin ba, ko a wajen ma'aikatan asibitin nan takan ji suna hirarsa da yabonsa akan tausasawa kowa duk da kasancewar asibitin MALLAKINSA....
? ? ?  Nifa wannan kallon ALLAH narka ni yake yi Baby . Ya faWa yana wani karyar da kai. Murmushi ta saki a karo na farko, sai kuma ta kauda idanunta a hankali ta maida su ?asa ta rissinar har lokacin da murmushi a kan fuskarta. Kusan minti Waya sannan tai magana batare data sake kallonsa ba.
? ? ?  Nagode sosai Yaya Rafeeq. Nagode da irin kulawar da kake bani batare da gajiyawa ba. Nagode da irin ha?urin da kakeyi da ni duk da abubuwa da nake maka da dama....
? ?  No! no no please ni ban taSa miki abu dan ki gode min ba. Dan haka kibar gode min. Kuma yaushe na zama Yayanki ne ma? .
? ?  Yanzu mana .
?? Ta faWa tana Wan waro idanunta dake a kumbure sosai, gasu da ja har yanzu. Dariya sosai ya shiga yi, da sauran dariyar a fuskarsa ya ce,  A'a nagode a barni a matsayin da na kawo kaina dai. Ke duk tarin yayun nan naki. Ga Yazeed, ga Fadeel, Fawzan, AA, Uncle Sadeeq, Uncle Hamza haba ai sai daWin ya miki yawa idan na ?aru .
? ? ? ? ? ?  Kai dai kace baka son yin ?anwar da ni kawai na ha?ura .
? ? ?  Ni bance ba. Amma dai a barni a wancan matsayin, idan ma zan zama yayan a bari sai anan gaba kin shigo daga ciki .
? ? ??  Hummm .
? ? Kawai tace tana cigaba da juya spoon a cikin shayin daya bata. Fin minti Waya sai kuma ta Wago ta Wan kallesa. Ganin kallonta yake shima sai ta Wan kauda idanun ta.  Yaya Rafeeq ka shirya yin aure yanzu? .
? ? ?? Mugun faWuwa gabansa yay dan abin yazo masa a bazatar da baiyi zaton ji daga gareta haka cikin sau?i ba, duk da bai san ma'anar yimasa tambayar ba. Cikin nutsuwar ban mamaki ya ce,  Miyasa kika mun wannan tambayar Maanal? .
? ? ? ? ? ? ?asa ta ?ara yi da kanta, tana mai kokawar ?arfafa kan nata da danne dukan abinda ke neman rinjayar shawarar data gama yanke ma kanta tun a daren jiya. Ajiyar zuciya taja mai nauyi kafin ta saki murmushi mai ciwo.  Ka amsa min kawai, ka shirya yin aure yanzu? .
? ??  Ban san miyyasa kika min wannan tambayar ba Maanal, amma tabbas na shirya yin aure, dan na isa yinsa, da ban shirya yin aure ba ALLAH bazan tunkareki da sunan soyayya ba. Saboda al?awari naima kaina bazan taSa Satama kowacce yarinya lokacinta ba in har ba aurenta zanyi ba. Na daWe ina addu'ar a duk sanda zan so wata Wiya mace ya kasance aurenta nake so zanyi .
? ? ?? Sosai ta kafesa da ido, sai kuma ta wani lumshesu da sake buWesu a kansa. Cikin son taushe muryarta dake neman fara yin rawa ta ce,  Ina son zuwa Kaduna a weekend Win nan. Kuma ina son na Wan huta a can.... sai kuma ta Wan yi shiru. Cikin za?uwa RK yace,  Uhumm ina jinki .
? ? ?? Murmushi ta sake saki mai ciwo idanunta dai na kallon ?asa.  Na baka dama kaje ku gana da Daddy akan batun auren mu .
? ? ? Ai ba zuciyar RK ba, hatta Wakin ma ji yay yana masa girgiza. Yayinda wasu irin hawaye masu azabar zafi suka silalo da gudun tsiya a kumatun Maanal. ?arar tarwatsewar abu da basu san ko minene ba ta ratsa kunnunwansu. A tare duk suka dubi ?ofar, dan tanan ne abun yay ?ara. Plates Win abinci ne suka watse a ?asa.
Dubansu suka maida ga wanda alama ta nuna daga hannunsa plates Win suka suSuto...........
'?






('ZAFAFAN DAI ('

1 ?ALBIM (Mamu gee)
2 ?IRJIN MAI HANKALI (Miss xoxo)
3 DUNIYAR MU (Huguma)
4 AJIYA A DUHU (Bilyn Abdull)


Book 1:-500
Book 2:-1000
Book 3:-1500
Book 4:-2000

0022419171
Access bank
Maryam Sani Gumi
Shaida:- 09033181070

Kati MTN:- 09032345899

?an NIGER 1000CF
89825722
Nousaiba Lawali Maradi
Shaida:-09033181070




*_ALLAH ka gafartama iyayenmu =?-?=?O?_*
*_Typing=???_*








*_=؞?AJIYA A DUHU....=؞?_*




*_Bilyn Abdull ce >??

*_(P3REP 'DDQNGP 'D1QN-RENpFP 'D1QN-PJE_*
_Da sinan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._

*_My TikTok account =?G?_*

https://www.tiktok.com/@bilynabdull?_t=8mfvWuXADVF&_r=1

*_Instagram=?G?
https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv

*_Arewabooks_*

Read My Book "AJIYA A DUHU" on ArewaBooks::https://www.arewabooks.com/book?id=675067e55c3130f457527f30

*_WhatsApp channel_*

https://whatsapp.com/channel/0029Vb1UKNuGk1FwLVPMgu2R


_Duk wanda bai fallowing Wina ba ALLAH yasa kada yaga AJIYA A DUHU har a gama=??=??



______________

......... Subahanalillahi Naufal ya akai haka? . Oum ta faWa tana kallon Naufal first born Win babban Yaya kenan da a safiyar yau suka dawo daga Kano shi da sauran ?annensa biyu ?ammata. Kafin Naufal da yay ?wal?wal da idanu alamar zai yi kuka ya bata amsa ta maida dubanta ga AA da yay tsaye a ?ofar duk ya tare ko'ina babu ma ta yanda zata iya shigowa. Sake le?o fuskarsa tayi daga bayan san da take sai kuma ta kalla direction Win daya zubama idanun. Kallon cikin ido suka zubama juna shi da Maanal.. sai dai kafin ta iya yin wani yun?uri RK da tuni ya baro inda yake yazo ya kama Naufal ya Waga gudun kar ya taka fasashshen plate Win daya tarwatse shi kaWai ya katseta da faWin,  Alhamdullahi ai babu ma abinda ya zube kamar plates Win ne suka suSuto kawai daga basket Win, inaga tuntuSe yayi ne .
? ??  Ai kasan Naufal da wautan tsiya. Tun da naga ya figo basket Win da gudu nasan komai zai iya faruwa. Baka dai ji ciwo ba ko? . Tai maganar tana kallon Naufal Win dai. Kansa ya Waga mata cike da shagwaSa ya ce,  Oum Uncle ne fa ya kusa sawa mu faWi .
?? Yanda yay maganar yana kallon AA yasa duk suka kallesa suma. TaSa AA Oum tayi, dan gani tai ma kamar baya motsi, sai dai kuma tana taSa shin ya juyo ya kalleta, hannunsa ta kama cikin nata ta rumtse da ?yau, sai kuma ta juya

Join Our Groups

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login