Showing 105001 words to 108000 words out of 219361 words

Chapter 36 - AJIYA A DUHU

22 Mar 2025

47003

shidai ba'a taba kamashi da case na mace ba.
? ? ?? Sosai Maanal ta matsa ita sai an sallameta ta warke. Amma Dr Ranjet ya dinga lallaSata akan tayi ha?uri zuwa gobe. Dole badan taso ba ta ha?uran...

______________&

? ? ?? Kusan ?arfe uku na yamma Abdul da amaryarsa Yaseerah sai Huznah suka iso katafaren family house Win na Ambassador Aliyu Darma. Dan a gidan su Yaseerah Huznah ta kwana. Daga Mawaad Company can ta wuce ranta a Sace tana hawayen abinda AA ya mata. Shine Yaseerah taita lallashinta da tabbatar mata a yau zasuzo Darma's house. Hakan kuwa akai, tun a daren take lallaSa Abdull akan suje har ya amice. Sai kuma gasu sun iso yanzu.
? ? ? ? Sun sami tarba daga Mamy, ?ya?y?yawar mace ?ar ?walisa data gama tafiya da zuciyar Huznah. Kai tun kafin ma Mamyn Darma's house ya gama tafiya da Huznah. Ta gama sallamawa da jinjina kuWi irin na gidan su AA Win. Ta kuma yarda kuWin ma hawa-hawane. Tasan mahaifinta nada kuWi, tunda suka tashi suke jin ana sakashi a jerin masu kuWin jihar Kaduna, kai bama Kaduna kawai ba a dattawan arewa masu kuWi za'a iya sako mahaifinsu. Sai dai kuma Baba ma fa da babansa. Ta shaida hakan a yau kuma ta aminta.
? ? ? ?? Yanda take ta faman sinne kai da kaffa-kaffa da komai sai ya baka mamaki, ko gaishe da Mamy sai da ta du?a har ?asa. Sai Mamyn ce dake binta da kallo ta kamata ta tadata ta zaunar a kujera. Still dai Huznah ta kasa kallonta. Ita ma dai Yaseerah bata da wata sakewa, dan dangin mijin nata ?alilan ke sonta, duk da dai ita Mamyn na sonta. Kawai dai dan Abdull Win ya dage sai ita ne yasa suka ?yalesa. Hakan yasa su biyun duk suka nutsu, sai Mamy da Abdull ne ke hira. A haka Saheeba ta shigo suka gaisa tare da saka masu aikinta jere abincin da Mamyn tace tayo a sashenta na tarbar ba?in. Saheeba dai ta danne sun gaisa da su Yaseerah, sai dai hankalinta nakan duk motsin Huznah ne. Bisa umarnin Mamy sukaje d/table, anan Win ma dai Huznah bata sake ba ita adole mai kunya. Ita dai Mamy sai kallonta take tana murmushi. Dan haka kawai kuma sai taji son yarinyar a ranta saboda kunyarta da nutsuwa gefe ga ta ?ya?y?yawa. Dan duk ?yawun Nuratu da da take kallo dai-dai da AA sai taga ai Huznah ta takata ta shanye. Dama dai a ?an kwanakin nan wasu abubuwa na Nuratu sunsa ta fara shakkar haWa aurenta da AA Win, amma bata fito ta faWama kowa ba. To tana ganin yarinyar nan itace zata zama raba gardama. Dan kodai ya aurenta ita kaWai kota sakashi ya haWa da Nuratun su biyu a masa auren gata auren huce takaice auren da tasan zai ba?anta ran Oum fiye da auren su Fawzan.
? ? ? Bayan sun kammala cin abincin ta umarcesu da suzo su duba AA. Abdull ne ya tambayeta  Baida lafiya ne Uncle AA Win Grandma? (dan haka yake kiranta kasancewarta ?anwar kakarsa uwa Waya uba Waya). Amsa ta bashi da  Eh son, yau ko aiki ma bai fita ba yana kwance .
? ? Gaba Waya ji Huznah tayi hankalinta ya tashi, dan har fuskarta ta nuna hakan Saro-Saro, amma dai ta daure batai magana ba. Mamy dai na lure da ita. Hakama Saheeba dake jin kamar ta sha?o Huznah Win. Sai faman tsine mata take a zuciya. Sashen Oum suka fara zuwa, Oum ta tarbesu da kulawa kamar yanda ta saba ma ?an uwan Mamyn, dan haka cikin girmamawa Abdull ya gaisheta, hakama Yaseerah da Huznah data kusa zubewa a tsaye da mamaki tana satar kallon Oum. Tabbas bata manceta ba, itace ta gani a gidan Shahidah tare da namiji mai kama da AA Winta. Rashin sanin ala?arsu da su Maanal Win kuma yasa har yanzu bata sanarma mahaifiyarta ba, gefe kuma ta Wan shiga ruWani, shin tsakanin Mamy Win da matar wacece mahaifiyar AA Win? A dai kamanni yafi tsananin kama da Oum, shin yaya take ne?. Da ?yar ta iya dannewa dai suka baro sashen bayan Oum ta cika su da abin arzi?i, sai dai fa da alama ita Oum bata gane Huznah ba. Koda yake a gidan Shahidah da suka haWu ita bawani ta maida hankali a kanta bane lokacin.
? ? ? Daga nan sashen AA suka nufa kamar yanda Mamy ta sanarma Oum cewar zata kaisu su dubashi. Wani irin lumshe idanu Huznah tai lokacin da suka shigo main falo Win sashen da wani irin ?amshi mai daWi ke tashi. Suna isowa falo na biyu taji zuciyarta na wani kalar tsaitsinkewa saboda haWuwarsa. Falo kamar bana tuzuru mara mata ba. Anan Abdul ya dogare, fuskarsa da murmushi ya ce,  Grandma bari mu dakata anan a masa magana idan zai iya sakkowa mu gaisa. In ba hakaba bara na haura ni kaWai sai na dubashi kin san Uncle baya son wargi bakamar Uncle Fawzan ba .
? ?? Murmushi Mamy tayi, dan itama dai tasan maganar Abdull Win gaskiya ne. Dan in har ta hau da su Yaseerah sai yaji haushi. Su Saheeba ma dake matsayin matan yayyansa kuma ?an uwansa na ?ut sosai yake tujara idan suka shiga masa koda falon sama ne balle. Yanzu haka ko Wazun tana jin yanama Fadeel mitan shi matansu su daina shigo masa har bedroom.
? ? ? ? ? Mamy ce ta haura saman da kanta. Dai-dai AA daya farka daga barcin da Doctor ya sakashi dole ya fito wanka. Knocking ?ofar da akai ne ya sashi yamutsa fuska cikin yanayin mara lafiya, muryar shi ?asa-?asa da kamar baya son buWe baki ya furta,  Ina zuwa . Daga haka ya ajiye towel Win hannunsa da yake goge sumarsa da ruwa ya ji?a saboda ciwon da kansa ke masa har yanzu kaWan-kaWan ya sakarma kansa ruwan. Boxer ya saka tare da cire bathrobe Win ya saka jallabiya sannan ya nufi ?ofar dan duk zatonsa Oum ce. A hankali ya buWe ?ofar, cikin Wan shagwaSa ya furta,  Oum sai yanzu, ni nayi fush.......
? ? Kasa ?arasawa yay saboda yin tozali da Mamy ba Oum ba. Ta koyi kicin-kicin da fuska tana masa wani irin kallo, kansa ya du?ar ?asa yana mai haWiye busashen yawu ya furta,  Am sorry, nazata Oum ce .
? ? ? ?  Humm kawai ta furta batare data kula zancensa ba ta juya tana faWin,  Kasameni a ?asa ba?i zasu gaisheka .
? ? Kallo ya bita da shi, harta fara taka stairs case Win. KaWan ya lumshe idanunsa ya buWe, sai kuma ya Wan furzar da iska ya koma cikin Wakin..........
'?







('ZAFAFAN DAI ('

1 ?ALBIM (Mamu gee)
2 ?IRJIN MAI HANKALI (Miss xoxo)
3 DUNIYAR MU (Huguma)
4 AJIYA A DUHU (Bilyn Abdull)


Book 1:-500
Book 2:-1000
Book 3:-1500
Book 4:-2000

0022419171
Access bank
Maryam Sani Gumi
Shaida:- 09033181070

Kati MTN:- 09032345899

?an NIGER 1000CF
89825722
Nousaiba Lawali Maradi
Shaida:-09033181070




*_ALLAH ka gafartama iyayenmu =?-?=?O?

*
*_Typing=???_*








*_=؞?AJIYA A DUHU....=؞?_*




*_Bilyn Abdull ce >??

*_(P3REP 'DDQNGP 'D1QN-RENpFP 'D1QN-PJE_*
_Da sinan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._

*_My TikTok account =?G?_*

https://www.tiktok.com/@bilynabdull?_t=8mfvWuXADVF&_r=1

*_Instagram=?G?
https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv

*_Arewabooks_*

Read My Book "AJIYA A DUHU" on ArewaBooks::https://www.arewabooks.com/book?id=675067e55c3130f457527f30

*_WhatsApp channel_*

https://whatsapp.com/channel/0029Vb1UKNuGk1FwLVPMgu2R


_Duk wanda bai fallowing Wina ba ALLAH yasa kada yaga AJIYA A DUHU har a gama=??=??



______________


........Fin mintuna goma bayan sakkowar Mamy sannan ya sakko. Duk da sanye yake da slippers masu taushi hakan bai hana bayyanar tahowarsa ba. Ga wani mayataccen ?amshin turarensa mai ratsa zuciya na rige-rigen shiga hancinansu tun kan su fara ganinsa.
? ? ?? Ai tuni zuciyar Huznah ta fara gudu a ?irjinta, yayinda take satar kallon hanyar ?ofar upstairs Win ta gefen ido. Bayan wasu ?an sakanni ?ofar ta buWe slowly, ya bayyana garesu. Sanye yake da wando da riga duk ba?a?e masu kamar kayan sanyin nan dan harda hula a bayan rigar, sai dai bai saka ba ya saketa a dokin wuyansa ta kwanta. Sam babu wasa ko alamarsa a saman fuskarsa datai wani irin fayau ya ?ara haske. AA ba fari bane, amma yanada hasken fata da ko'a cikin ba?a?en irin ba?in nan ne mai matu?ar ?yau da shining ga wani glowing da yake tamkar jinin mutanen ?asar Labanon.?Yanada hanci dayay dai-dai da tsarin tsaka-tsakin fuskarsa daba doguwa can ba, ba kuma faffaWa ba. Ga shi da cikar gashin gira dana ido da ko wata macen bazata nuna masa eyelashes ba. Kwantaccen gashin sajensa daya zagaye har matsaikaitan lips Winsa pink shine yafi komai sake ?awatashi. Kamar koda yaushe idanunsa manne da eyeglasses Winsa fari ?al da kamar ba'a amfani da shi na ?ara ?arfin gani. Yanda oily idanun suka sake wani fita tar-tar kamar an watsa ruwan madara sabon tatsa dole kaji wani iri idan ya kalleka da su. Gashi dogo masha ALLAH.
? ? ? Tunda ya gama sakkowa kallon kowa baiyi a cikinsu ba. Sai takowa da yay a hankali zuwa cikin falon sosai. A kujerar farko dake bangon daya fito ya zauna kawai, sai a lokacin ya Wan dubi Abdull dake gaishesa cike d????      

                  ! " # $ % & ' ( ) * + , - . / 0 1 2 3 4 5 6 7 8 9 : ; < = > ? @ A B C D E F G H I J K L M N O P Q R S T U V W X Y Z [ \ ] ^ _ ` a b c d e f g h i j k l m n o p q r s t u v w x y z { | } ~  ? a girmamawa. Cikin yanayin Wan zuba masa ido batare daya amsa gaisuwar ba ya ce,  Ango ne a gidan namu .
? ? Murmushi Abdull ya saki mai ?ayatarwa tare da du?ar da kansa yana sosa ?eya. Cike da jin nauyi ya sake gaida AA Win. AA ya girmi Abdull sosai, dan shi a yanzu bazai wuce 26+ ba gaskiya. Kawai dai an masa auren gata ne. Sai yanzu AA Win ya amsashi da tambayarsa iyalin. Sake du?ar da kai Abdull yay da faWin,  Ai Uncle gata nan ma tare mukazo dubaka .
? ?? Batare da AA ya kalli inda Abdull Win ya nuna ba ya furta,  Oh Masha ALLAH, Thanks .
? ?? Gaisheshi Yaseerah ta shiga yi da tambayarsa yaya jiki, ya amsa mata a ta?aice still dai bai kalleta ba. Dan kowa yasan wannan kam ba Wabi'arsa bace kallon mata ko'a sanda yake a ganiyar samartakar balaga balle yanzu da wasu dalilai suka saka shi sake kame kansa ga komai, dan AA akwai tsantsar kame girma, ko wanda suka girmesa sukanga ya cika musu guri balle wanda ya girma. Sai a lokacin Huznah data kasa numfashi mai ?arfi ta fara gaisheshi itama, AA akwai iya haddace muryan mutane da ri?eta idan yaso, dan haka ya Wan kalla sashen da suke a karo na farko, a mamakinsa kuwa wadda yay tsammanin ce. Wato budurwar yarinyar nan mai shegen naci da iyayi data takurama rayuwarsa a kwanakin nan. ?o?arin janyewa yake suka haWa ido da Mamy data kafesa da nata idanun. Sai kawai ya kautar da kan nasa cike da basarwa. Haka kawai Mamy ta saki murmushi. Dan ta tabbatar da abinda take son tabbatarwar, da gaske AA Win yasan Huznah ba ?arya sukai masa ba. Saheeba ma dai sai faman raba idanu take a tsakanin Mamy da AA da Huznah. Itama kuma taga reaction Win AA Win a sanda Huznah tayi magana. Tuni hankalinta ya ?ara tashi, wani kalar tsanar Huznah na ratsa zuciyarta.
? ? ? AA ne daya mi?e ya katsema kowa tunaninsa. Dan hankalinsa kwance ya nufi ?ofa, sai da ya kama handle Win batare da ya juyo ba ya furta,  Abdull thanks you ALLAH ya baku zaman lafiya . Daga haka ya shige tare da maido ?ofar ya rufe. Kusan lokaci Waya Yaseerah da Huznah suka saki ajiyar zuciya. Dan ita kanta Yaseerah Win sai yau da take ganin AA Win da ?yau. Rayawa take a ranta (Ashe haka guy Win ya haWu, ya subahannallah mutum kamar shi ya zana kansa da ?yawu. Ga aji ga kwarjini. Wannan shine irin mijin da take fatanma kanta, dan Abdull yana da Wan irin qualities Win kaWan shiyyasa ta aminta da shi. Ashe ga inda ake mazan nan na gaskiya. Ya ALLAH gaba Waya an wargaza mata dukkan lissafinta. Sai a yanzu ta sake tantance abinda ya haukatar da Huznah ashe). A Sangaren Huznah ma sambatu kawai take zubawa a zuciya. Wani irin ?yau da kwarjini AA Win ya sake mata. ALLAH badan kar ace tayi ?arya ba daya kalleta da wannan idanun nasa mai kamar an watsa madara da oil a ciki kaWan ya rage ta suma. Kai dole dole ne ma ta mallaki mutumin nan, idan ba hakaba zata iya rasa ranta.
? ?? Da ire-iren wannan tunanin suka koma sashen Mamy, kasancewar lokacin sallar Asr yayi Abdull ya wuce massallaci. Su kuma Mamy ta haura dasu sama a Waya daga cikin bedrooms Win ta tace suyi salla. Ita kuma ta nufi nata.....

____________&

? ? ? ? Senator Bukar dai yaje Kebbi cikin garin Giro, bai kuma sha wahalar samun ainahin gidan kakannin su Maanal ba. Dan gidane sananne a cikin garin. Alhamdullah kuma ya samu tarba irin wadda bai mayi zato ba. Dan cike da farin ciki suka dawo garin Abuja dama jirgi yabi shi da Rabilu da Oler. Yanda yake ta famar washe baki da zumuWi ya saka uwargidansa a tashin hankali, dan ta tabbatar ya samo abinda yake so. Batace da shi komai ba yay shiri ya wuce gidan matarsa ta biyu dan yau itace da shi...
? ? ?? Itama dai a yau ya zazzage mata batun ?arin aurensa, a Sangarenta mace ce mara ha?uri da iya shanye abu, dan haka tun a daren sukaci uwar watsi ?arshe kowa a part Winsa yay barci. Dan ya tabbatar mata akan Maanal fa zai iya saita mata hanya ne shi ba damuwarsa bane. Dole taja bakinta ta kulle dan tasan kaWan daga abinda zai iya aikatawar kuwa.....

? ?? _Ikon ALLAH miya faru a Giro>?q? to?._

_____________&

? ? ?? Yanayin da take jin jikinta Alhmdllh yasa ta ce Shahidah taje gida kawai ta huta yau zata kwana da nurse. Da har Shahidah Win ta?i Dr Ranjet yace karta damu taje Win. Dama asibitin bawai suna barin masu jiyya bane ba ai kawai dai sune oga ke bari. Zuwa yanzu Shahidah ta fahimci asibitin nan mallakin RK ne. Duk da yanata dojewa bai son su sani. Dan haka koda Dr Ranjet ya ce ogan ta fahimci RK Win yake nufi.
? ? ? ? Mijinta ne yazo ya Wauketa, basu tafi ba sai da ta tabbatar ta mata duk abinda take bu?ata duk da jikin nata Alhmdllh sannan. Bayan tafiyar tasu Maanal Win na zaune tana karatun novel Win data Wauka na AA ranar a office Winsa, dan yau ta matsama Shahidah ta kawo mata shi asibitin tare da glass Winta. Sosai take zumuWin karatun book Win saboda labarinsa da aka bata. Tayi matu?ar zurfi a karatun dan tana jin daWinsa, bata damu da shigewar lokaci ba dan kusan 11 ma da rabi. Sai can ?asan zuciyarta dake Wan kawo mata tunanin ina RK, rabonta da shi tun safe da ya shigo ya dubata a gaggauce ya fice. Tana son tambaya tana tsoron kar Didi tai mata wata fassara daban dan haka taja bakinta tayi shiru. Sai dai lokaci-lokaci yana zuwa mata a rai.
? ? ? KaWan-kaWan wani irin daddaWan ?amshin turare ke shigo mata hanci, tun tana fuskewa da cigaba da karatunta har dai yanda turaren ke sake ?arfi a Wakin ya addabeta. Cikin nutsuwarta da rashin rawar kai ta Wago idanunta kaWan tana bin Wakin da kallo, dai-dai saukarsu inda ?ofa take ?irjinta yay wani irin motsawa alamar zuciyarta tayi zallo. Sosai ta zuba masa ido tana masa kallo irin na? mamaki ko ruWani zamuce oho. Sai dai fuskarta a dake babu alamar wani shock a kanta. Sai ma janye idanun tai a slowly ta maida ga littafin kamar bataga komai ba.
? ? ? ?? Gently shima ya lumshe nasa oily idanun da ke a Wan kumbure kaWan da kuma Wan sirkin ja a cikinsu dan har yanzu basu komai dai-dai ba saboda ciwon kai ya?i barinsa. Sai dai da Wan haskensu fiye da jiya da yake a halin ciwo sosai. Sake buWesu yay a kanta yana mata wani irin kallo mai wahalar fassara. Fin mintuna biyar suna a haka baka jin komai a Wakin sai sanyin ac da aka saka mata kaWan daya gauraya da ?amshin mayataccen turarensa mai kashe garkuwar jiki. Gaba Waya kallon ya gundiri Maanal, dan jinsa take har cikin Sargon jikinta da magudanan jini. Tuni ta daina karatun kallon rubutun kawai take, sai dai fuskarta ta sake tsukewa.
? ? ? ? ? A cike da ?asaita ya mi?e daga jinginar da yay a jikin ?ofar hannayensa duka zube cikin aljihun farin jeans Win sa, daga sama ma ba?ar rigace mai hi neck data Wame masa murWaWWan jikinsa, sai dai ya kawo jacket mai ?yau ba?a da adon fari kaWan a jikinta ya Waura. Kasancewar zip Win gabanta a buWe yake har ?asa ne ya bayyana rigar cikin da faffaWan ?irjinsa zuwa lafaffen cikinsa. Yanda yake takowa takalman ?afarsa masu ?yau da Waukar hankali na bada ?ara haka zuciyarta ke motsawa a ?irjinta da ?arfi. Cike da izza ya tura kujerar gaban gadon gab da gadon sosai da ?afa, kafin ya matsa gab da gadon har Maanal najin tamkar zai faWo mata akai sannan ya kai zaune. Yanda ya Wan rankwafo a kanta sanda zai kai zaunen yasa hucin numfashinsa dakar fuskarta, yayinda ?amshinsa ya gama mamaye illahirin iskar da take sha?a. Dole ta ambaci sunan ALLAH a zuciyarta.
? ?? Anan Win ma zaman ?asaitar yayi, dan ya wani harWe ?afafu Waya kan Waya tare da kwantar da bayansa a jikin kujerar hannayensa duk biyu dafe da hannuwan kujerar. A har yanzu Win ma idanun nasa na'a kanta ne sai faman lumshesu yake da buWewa daga cikin fari tas Win gilashinsa dake sake ?awata masa fuska. Rumtse idanu Maanal tayi tana mai danne dukkan abinda ke yun?uro mata. Batare data sake ko kallon sashen da yake ba a kausashe, a kuma tsiwace ta furta,  What are you looking for here? .
? ? ? ? Maimakon bata amsar data bu?ata sai kawai ya zuba ma lips Winta idanunsa har adams apple Winsa na Wan motsawa a ma?oshinsa. Wani irin takaici ne ya sake ratsa Maanal. Tai wani irin juyowa da rinannun idanunta da suka juye lokaci guda ta saukesu a kansa. Slowly shima yaja nashi dake kallon lips Winta

Join Our Groups

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login