Showing 99001 words to 102000 words out of 219361 words

Chapter 34 - AJIYA A DUHU

22 Mar 2025

46987

ya sashi tsayawa cak shima..........
'?


_Wannan fa shine cakwakiya, tako ina kowa ya zaburo. Manaal akwai white blood kam>?#?. Dangin AA wai mike damun Yayanku ne?>?q?





('ZAFAFAN DAI ('

1 ?ALBIM (Mamu gee)
2 ?IRJIN MAI HANKALI (Miss xoxo)
3 DUNIYAR MU (Huguma)
4 AJIYA A DUHU (Bilyn Abdull)


Book 1:-500
Book 2:-1000
Book 3:-1500
Book 4:-2000

0022419171
Access bank
Maryam Sani Gumi
Shaida:- 09033181070

Kati MTN:- 09032345899

?an NIGER 1000CF
89825722
Nousaiba Lawali Maradi
Shaida:-09033181070




*_ALLAH ka gafartama iyayenmu =?-?=?O?_*
*_Typing=???_*








*_=؞?AJIYA A DUHU....=؞?_*




*_Bilyn Abdull ce >??

*_(P3REP 'DDQNGP 'D1QN-RENpFP 'D1QN-PJE_*
_Da sinan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._

*_My TikTok account =?G?_*

https://www.tiktok.com/@bilynabdull?_t=8mfvWuXADVF&_r=1

*_Instagram=?G?
https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv

*_Arewabooks_*

Read My Book "AJIYA A DUHU" on ArewaBooks::https://www.arewabooks.com/book?id=675067e55c3130f457527f30

*_WhatsApp channel_*

https://whatsapp.com/channel/0029Vb1UKNuGk1FwLVPMgu2R


_Duk wanda bai fallowing Wina ba ALLAH yasa kada yaga AJIYA A DUHU har a gama=??=??



______________


.......Kallonsa kawai Oum take yi zuciyarta na motsawa da bugawa da sauri-sauri, yayinda shima ya zuba mata gajiyayyun idanunsa da suka sake kaWewa. A hankali ya Waga ?afarsa zai juya ya fita ta kira sunansa a hankali.
? ? ??  Ajwaad! .
? Cak ya tsaya batare daya juyo ba. Yayinda RK da bai lura da shigowar AA Win ba ya juya shima yana kallonsa. Cikin rashin fahimtar abinda ke faruwa ya saki murmushi da faWin,  Ni dai ban more Wa ba. Malam dawo bafa wata magana bace daban kaima ayi dakai batun son zuwa a nema min auren ?anwarka Maanal mukeyi kawai .
? ?? Da wani irin ?arfi AA ya rumtse idanunsa jikinsa na wata irin tsuma. Da sassarfa ya nufi ?ofa murya a sha?e ya furta,  Oum na Wakko su Mamy daga haka yay ficewarsa.
? ? ? Da mamaki RK ya dubi Oum shima,  Aunty mike damun Wanki? .
Murmushin yake Oum tayi kawai. Zuciyarta na ?ara raunana da mata nauyi. Cikin son danne komai ta ce,  Maybe aiki ne ko kuma an kunnosa daga waje. Kaga ka bari zamu tattauna anjima su Aban sun iso ....


___________&


? ? ?? Kamar yanda Sen Bukar ya faWa zuwa dare ya sake sabon zama da Rabilu. Sun sake tattaunawa sosai tare da tsaida ranar zuwa Giro domin ganawa da mahaifin Maanal. Yayinda tun a ranar ya sanarma uwargidansa shifa zai ?ara aure. Dan yau a gidanta yake. Kamar yanda ta saba cikin nuna rashin damuwa tai masa addu'a da fatan alheri. Sai da ta fito daga Wakin nasa ta koma nata taci kuka. Ita kaWai tasan yanda take matu?ar takaicin aure-auren nan na mijinta. Dan ita macece mai tsananin kishi. Shiyyasa a dukansu daya auro kowacce jinta take a sabuwar kishiya. A gareta bata yarda da zancen hausawa da kance kishiya ta biyu ita kaWai ce kishiyar uwargida ba. Ita duk kishiya sunanta kishiya a wajenta. Sai dai irin matan nan ne ita masu ?ullata da shanye abu a cikinsu bazaka taSa jin sun furta da baki ba. Shiyyasa ake mata kallon mai ha?uri. Amma sam ba haka bane ba, domin kuwa tana nan tana tara abubuwan a rai suna mata nauyi...
? ? ? Shiko Sen.. Bukar ko'a kwalar rigarsa, dan tun a daren yama gama tsara komai. A gefe kuma ya saka babban yaronsa Oler yo shopping na garari zuwa gobe domin yin tsaraba kaikace ganin danginsa zaije ?auye ba neman iznin neman auren ba......

? ? _________

? ?? ? ?? Tunda ya baro sashen Oum kulle kansa yay a bedroom Winsa. Wani irin ciwo kansa ke masa, ga sanyi na ratsa masa Sargon jiki da ?ashi, bai ko iya cire takalman ?afarsa ba ya faWa saman gado tare da jan duvet ya ?udundune kansa. Cikin ?an?anin lokaci kuwa zazzaSi ya rufesa gaba Waya. _(Na tsaneka, wlhy na tsaneka Ajwaad. Bana son ganin ko fuskarka, da nasan ?addara zata sake haWamu a duniyar nan dana ro?a ALLAH mutuwata kafin hakan. Na cigaba da yin aikin nan ne dan kawai baka isa hanani yin abinda raina keso ba a duniyata a duk inda naso hakan koda kuwa wajen ya kasance mallakinka ne..... )_ wani irin sara masa kan nasa yayi sakamakon kalamanta da suke maimaita kansu a cikin kunnensa tamkar yanzu ne take ambatosu, ko a Wazun ma dakewa kawai yake yi a gabanta. Ji yake tamkar yayta fasa ihu, ihu irin wanda sai ya janyo girgizar ?asar da kaf gidajen duniya zasu narke cikin ?asa. Sai dai ba zaiyi hakan ba, sai ma ambaton ALLAH da ya dingayi a zuciyarsa...
? ? ? Dai-dai nan Oum da hankalinta ya kasa kwanciya ta iso sashen nasa. Dan har ta nufi sashen mahaifinsu ta fasa tayo nan. Ganin babu shi a main falo yasata haurawa sama da sassarfa. Nan ma babu kowa komai ma a kashe yake tamkar ?asa. Bedroom Winsa ta nufa, tai nocking da kiran sunansa amma shiru. Handle Win ta kama zata buWe dan zuciyarta na sake tabbatar mata babu lafiya amma sai taji gam. Sosai hankalinta ya sake tashi ta shiga kiran sunansa cikin damuwa da lallashi. Amma fin mintuna biyar baida alamar amsawa. Hawaye suka fara ziraro mata cikin rawar murya ta ce,  Haba sweetheart sokake na maka kuka. Ka buWe naga halin da kake a ciki Please Autan Oum .
? ? Nan Win ma babu alamar motsinsa, hankalinta ne ya sake tashi, cikin sassarfa ta juya ta fita. Sashen Abah ta nufa, sallama kawai tayi batare da jiran amsa ba ta danna kai cikin bedroom Winsa. Dai-dai ya fito a wanka, batare da ya kalleta ba cikin barkwancinsa da Fawzan ya gada ya ce,  Ai ni da na cika fam saura kaWan na fashe ganin matar gidan yau bata Wokin dawowata kamar yanda shima Wanta baiyi.....
? ? ?? Jin tayi shiru sai ma kamar tana kuka ya sashi fasa nufar mirror da yay niyya ya juyo yana kallonta. Tsamm yayi sai kuma ya tako a hankali zuwa inda take cike da nutsuwarsa da cikar kamala.  Fateema miya faru? . Ya tambaya hankali tashe. Idanunta dake zirar da hawaye ta zuba masa. Da ?yar ta iya motsa lips Winta ta furta,  Ajwaad. Ya rufe kansa a Waki nayi kiran duniya bai amsa ba. Ina jin tsoro, tsoro nake ji Zaki na, kada yanayinsa na bayane ke son dawowa .
? ?? ?an lumshe idanu Abah yay ya sake buWewa a kanta (Sak Wabi'ar AA da alama a wajensa ya gada rufe ido da buWewa yayin magana=??=?L? ? ? ? ?  Ni dai a sani na babu abinda ya faru a yau Win, duk da dai satittikan nan gaba Waya gashi nan dai tunda ya tashi daga zazzaSin nan na gab da tafiyarku, yau kuma daga office ya wuce Waukanku dan da Fawzan ne zai je sai ya kirani akan akwai meeting na gaggawa da zai shiga dan ALLAH nama Auta magana yaje Waukanku ko Babban yaya. Shi kuma Fadeel ya tara aiki a office saboda zuwa Kanon nan da yay shiyyasa na turama Autan text akan shi yaje, ya kuma kirani a waya babu wani damuwa a tare da shi yace min zaije Win dan bashi da wani abu mai muhimmanci a lokacin, sai kuma gashi ya dawo yanzu a birkice.
? ? ? Cikin furzar da iska mai nauyi Dad ya ce,  It's okay ina zuwa. closet Winsa ya nufa ya saka kaya tare da buWe wata loka ya dudduba keys, Wakko na sashen AA yayi yazo ya kama hannunta suka fito. Suna ?o?arin shiga sashen motar Fadeel da kowa ke kira babban Yaya a gidan ta shigo. Ganin yanda suka nufi sashen Auta kamar hankali a tashe ya sashi fitowa da sauri shima yabi bayansu ko rufe motar ma bai gama yi ba. Matarsa data fito daga flat Winsu domin tarbarsa ganin inda ya nufa ta Sata fuska da binsa da harara, har zata juya a fusace sai kuma ta fasa itama ta nufi sashen AA Win dan son ganin mi mijin nata kema gudun zuwa yi sashen ?anin nasa mai shegen girman kai.
? ?? Lokacin da suka iso su biyun Abah nata ?o?arin gwada key a ?ofar bedroom Win AA Win, yayinda Oum ke duba sauran bedrooms Win da Wazun rikicewa ta mantar da ita dubawa. Dama bedrooms uku ne a saman, ?asa ma uku. ?aya a main falo biyu a Wayan falon.
? ? ?  Abah lafiya kuwa? .
? Fadeel daya iso ya faWa a rikice. Batare da Abah ya dubesa ba ya amsa masa da,  Ban san mike faruwa ba nima Fadeel. Oum Winku ce tazo hankali tashe tana sanar min Ajwaad ya kulle kansa a Waki .
? ? ? Kafin Babban yaya ya samu damar cewa wani abu ?ofar ya buWe. Su duka afkawa sukai ciki har Oum da matar babban yaya data iso yanzun nan. Aiko tuni hankalinsu ya sake tashi dan ganinsa a bargo, yayinda tuni Oum da babban yaya sun haura saman katafaren gadon nasa dake a dun?ule kamar zero. Oum ce ta yaye bargon dan har fuskarsa ya rufe, hucin zafin zazzaSinsa ne ya bugeta, sai kuma rawar sanyin da yake faman yi. Cikin fashewa da kuka Oum ta kamo hannunsa ta dam?e cikin nata tana kiran sunans?????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????? a......

? ? ? ________&

? ? ? Kusan zamu iya cewa a position Waya AA da Maanal suke a ciki. Dan itama bama ta san a yanayin data iso gidan ba. Sai maigadi ne ya biya taxi drivern daya kawota. Itako tuni ta shige ciki tana layi saboda nauyin da ?irjinta yay mata har numfashinta na seizing. Batama ko ?arasa shiga cikin ainahin falon ba ta zube a ?ofa tana ?o?arin kiran sunan Shahidah sai dai muryarta sam bata fita. ALLAH ne ya taimaka Linda ta fito dan tana ?o?arin jera abincin su Barrah a d/table kasancewar suna gab da dawowa daga school. Idanu ta zaro tare da dangwarar da abinda ta Wakko Win ta nufi Maanal da gudu. Ganin numfashinta na neman barin gangar jikin ta yasa Linda kwara ihu. Ai a guje baba magajiya ta fito daga kitchen tana tambayar Linda mike faruwa?. Ganin Maanal dake kakarin mutuwa yasa itama ta fasa ?arar. Sai kuma ta runtuma waje a guje tana kiran maigadi. Cikin sa'a ta samesa tare da drivern yara da yazo Waukar mota zai tafi Wakkosu. A guje suka koma ciki su ukun, Linda da Baba magajiya suka cicciSi Maanal suka fito, a mota aka sakata, baba magajiya ta shiga itama driver yaja suka fice aka bar maigadi da Linda dan bazai yiwu subar gidan babu kowa ba kuma.
? ? ? ? Maigadi ne ya tunatar da Linda cewar ya kamata ta kira Hajiya ta sanar mata. Sai yanzu itama ta farga da haka. Lokacin da ta kira Shahidah tana tsaka da aiki, amma haka ta wancakalar da komai cikin tashin hankali ta fice zuwa asibiti bayan ta kira RK. Cikin tashin hankali ya sanar mata isowar su Maanal Win a yanzu haka. Kana jin muryarsa kasan shima ya gama gigicewa, sai Shahidah ta ?ara ruWewa itama.

? ?? & A wannan karon ma dai ansha matu?ar wahala kafin ceto numfashin Maanal, sai dai sam babu aman jini idan ka cire wanda ya Wan ziraro mata ta hanci kamar haSo. Shima kuma basuyi wahala wajen tsaidashi ba. Su Dr Ranjet basu samu nitsuwa ba sai bayan isha'i, dama shi RK wannan karon ma kasa komai yayi bakamar wancan karon da akai komai da shi ba. Sai dai yana a bakin ?ofar tare da Shahidah da mijinta da shima ya iso suna zaman jiran tsammani. Fitowar su Dr Ranjet ya saka su dukansu mi?ewa. RK kamar ba likita ba ya nufesa da sassarfa yana tambayarsa yaya take?. Cike da kulawa Dr Ranjet ya dafa shi yana faWin,  Calm down doctor, everything is fine . Kusan su ukun a tare suka sauke ajiyar zuciya mai matu?ar nauyi. Yayinda Dr Ranjet ya sake kwantar musu da hankali.....

__________&

? ? ?? A ruWe Oum tacema Babban yaya yay mata kiran Uncle Winsu yana sashenta. Fita yay kuwa da sauri, sai dai yana fitowa motar RK na fita a gidan da gudu. Dan dai-dai ya nufo sashen AA da nufin jin damuwarsa saboda tunaninsa Oum na wajen mijinta kamar yanda tace masa zataje, sai dai yana gab da shiga sashen ne Dr Ranjet yay kiransa cewar gafa Maanal an kawo asibiti. Shine ya juya a guje ya faWa mota ya fice. Fitar tasa dai-dai da shigowar motar Fawzan shima daga wajen aiki. Matarsa na a gefensa dan itama tana fita aikin, motarta ta samu matsala ne ta barta a office tai kiransa ya biya ya Wakkota suka nufo gida. Ganin babban yaya ya sasu fitowa da sauri Fawzan na tambayar ko lafiya yaga Uncle Rafeeq ya fita a guje?.
? ? ? ??  I don't know why! Na fito kiransa ne nima fa .
? ??  A da alama gaskiya babu lafiya, dan kamarma waya yake hankali tashe. Maybe asibitine suka kirashi kasan Uncle da patient Win nan nashi. Amma lafiya kuwa? .
? ? ?  Auta ne babu lafiya .
?? Ai Fawzan ma bai samu damar sake cewa komai ba suka nufi sashen AA su duka ukun. Sai dai Babban Yaya na ?o?arin kiran layin family doctor Winsu a waya da shima ke aiki a KK HOSPITAL Win. Kafin doctor ya iso su duka sun rufu a kansa hankalinsu duk a tashe. Kallo Waya zakaima wannan taron kasan AA Win Wan gatan dangi ne. Dan amaryar Abah ce kawai babu a wajen. Sai da matar babban yaya ta Waga waya tai kiranta sannan sai gata ta iso. Kusan tare suka shigo da doctor. Itama dai macece ?ya?y?yawa, tana da Wan jiki na ?iba dan har tafi Oum ma. Sai dai Oum ta fita tsayi da haske dan ita fara ce kamar yanda Abah ke fari tas. Kai hasalima suna kama sosai da Abah Win tabbacin auren zuminci ne a tsakaninsu. Hakama duk yaran kama suke dasu, idan ka cire AA da yake da duhun fata sai dai kamanin fuskar Oum da Abah Win na tare da shi shima.
? ? ?? Duk fitowa sukai aka bar Oum da Doctor yana duba shi. Duk da cikin faWa yake mitar shi abarsa kar doctor Win ya taSasa. A barshi haka baya bu?atar kowane magani. Hawaye Oum take tana ?o?arin tausarsa da shafa lallausar sumarsa daya tara take cin kuWaWe. Yayinda idanunta ke zubar da hawayen tausayin yaron nata dan gaba Waya yanayinsa ya nuna alamomin tashin ciwonsa. Sam bata fatan hakan, bata son abinda ya shuWe suke murna ya dawo. Sun azabtu matu?ar azabtuwa da halin da AA ya shiga a shekarun baya. Da ?yar da addu'oi abubuwa suka sassauta. Sai tabon dake zuciyarsa da sun san har ya koma ga ALLAH bazai warke ba kamar yanda suma nasun yake zaune daram. Sai kuma gashi ?addara na neman sabunta abubuwa cike da ban al'ajabi da mamaki a duka Sangarorin biyu.........
'?






('ZAFAFAN DAI ('

1 ?ALBIM (Mamu gee)
2 ?IRJIN MAI HANKALI (Miss xoxo)
3 DUNIYAR MU (Huguma)
4 AJIYA A DUHU (Bilyn Abdull)


Book 1:-500
Book 2:-1000
Book 3:-1500
Book 4:-2000

0022419171
Access bank
Maryam Sani Gumi
Shaida:- 09033181070

Kati MTN:- 09032345899

?an NIGER 1000CF
89825722
Nousaiba Lawali Maradi
Shaida:-09033181070




*_ALLAH ka gafartama iyayenmu
=?-?=?O?_*
*_Typing=???_*








*_=؞?AJIYA A DUHU....=؞?_*




*_Bilyn Abdull ce >??

*_(P3REP 'DDQNGP 'D1QN-RENpFP 'D1QN-PJE_*
_Da sinan Allah, Mai rahama, Mai jin ?ai._

*_My TikTok account =?G?_*

https://www.tiktok.com/@bilynabdull?_t=8mfvWuXADVF&_r=1

*_Instagram=?G?
https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv

*_Arewabooks_*

Read My Book "AJIYA A DUHU" on ArewaBooks::https://www.arewabooks.com/book?id=675067e55c3130f457527f30

*_WhatsApp channel_*

https://whatsapp.com/channel/0029Vb1UKNuGk1FwLVPMgu2R


_Duk wanda bai fallowing Wina ba ALLAH yasa kada yaga AJIYA A DUHU har a gama=??=??



______________

.........Sai da Doctor yay masa allurai masu matu?ar ?arfi a cikin drip Win da aka saka masa har kala uku a tare sannan barci ya Waukesa. Cikin kwantar ma su Oum da hankali yace musu karsu damu in sha ALLAHU komai zaiyi normal. Dan dama akwai malaria ne a jikinsa sai kuma damuwa data saka jininsa haurawa sama sosai, kuma da alama ya kwana biyu da damuwar a ransa amma ya cigaba da jigata kansa da sabgogi kuma.
? ? ? ? Hankalinsu ya Wan kwanta jin abun da sau?i, sai dai a ?asan ran kowa maganar damuwar da yake ciki ta damesu. Oum da Fawzan ne kawai da suka fahimci musabbabin damuwar zuciyarsu ke suya. Sai dai basuce komai ba akai dan ko Babban yaya daya dawo Kano basu gaya masa zuwan Maanal gidan ba. Bayan sun shiga sun gaggansa yana barci fuskar nan fayau sai dai a takure na rashin wal'wala tamkar yana ido biyu. Yayinda Oum ke zare masa takalman ?afarsa a hankali. Amsa Babban yaya dake kusa da ita yay ya ajiye gefe, batare daya zare masa socks Win ba ya maida duvet Win ya rufe masa ?afafun a yanda suke. Tie Winsa da tuni ya sassautoshi da kansa dama Oum ta ?arasa zarewa shima. Sai ?ar rigar saman long sleeve shirt Winsa itama ta Salle botiran. Itama shirt Win ta rage botira uku na sama. Su dai sauran duk suna tsaye suna kallonta, musamman Abah dake mata kallo cike da so da ?aunarta. Matarsa dabance a cikin mata, idan yace daban yana nufin daban Winne a cikin daban. Har yanzu bai iya samun abinda zai kwatanta Fateeman sa da shi ba. Murmushi ya saki mai sanyi sakamakon haWa ido da sukai da babban yaya da shima ke murmushin, sai kuma duk suka janye ya Wan kalla amaryarsa itama. Itama dai Oum Win take kallo fuskarta da Wan murmushi. Jiyay itama so da ?aunarta na sake dasuwa a ransa. Kai shi kam ya gode ALLAH da samun mata nagartattu na ?warai. Su Win aljannar duniyarsa ne.
? ? ? Sallar magrib ce ta fita da su a sashen, amma Oum bata fitan ba sai ma umarni ta bama Fawzan akan ya kawo mata kayan sallarta nan. Da girmamawa ya amsa mata yana fita. Yayinda Abah dake kallonta cikin marairaice fuska ya furta,  Amma baiwar ALLAH tunda Wan naki ya samu barci ai ?yaji tausayina kizo ki bani abinci .
? ? ? ?ata fuska Oum tayi tana girgiza masa kai,  Ni dai gaskiya babu inda zanje nabar yarona a wannan halin, in dai abinci

Join Our Groups

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login