Showing 63001 words to 66000 words out of 219361 words

Chapter 22 - AJIYA A DUHU

22 Mar 2025

46979

ambaci sunan nata. Kodan ba cika kiranta da sunan yay ba akoda yaushe oho. Sake Wagowar tayi ta dubesa batare data amsa ba. Bai damuba ya cigaba da faWin,  Maanal dan ALLAH ki iyakance min wahalar nan mana, na isa aure fa, ga kuma mata a kusa dani miya rage kuma dan ALLAH? . A hankali yake maganar yanda ita kaWai ke jinsa, duk da kuwa su Zaharadeen sarakan gulma sun baza kunne amma basa jiyo komai.
? ? ?? Lips Winta ta Wan cije zuciyarta na mata nauyi, (miyyasa su basa fahimta ne, miyyasa bazasu gane ba. Ita fa Maanal, wannan Maanal Win da suke gani gaba Waya a yanzu babu zuciya a ?irjinta, in dai zuciyace ta soyayya ta ta jima da mutuwa......)
? ?  Maanal!! .
Ya sake katse mata tunani, yanzu ma bata amsa ba sai dai ta janye idanunta da suka cika da ?walla daga kansa. Aikinta ta cigaba da yi tana ?o?arin haWiye hawayen. Shima sai yay murmushi kawai tare da mi?ewa gaba Wayansa.
? ? ?  ?arfe nawa zaki tashi? .
?? Batare data Wago ba dan bata son yaga yanayinta ta ce,  Bazan iya cewa ba, saboda ina son kammala aikin nan duka a yau Win .
? ? ?an jimm yay sai kuma ya jinjina kai da faWin,  Okay bari na kiraki kawai, ko kuma zuwa six, I will come back kawai .
? ? ?  Okay thanks .
? Ta faWa a ta?aice. Shima sai ya Wan murmusa kawai ya juya ya fita abinsa yana ma su Zaharadeen dallama. Fitarsa bai fi da mintuna biyar ba kira ya shigo a wayar gabanta. Koda ta Waga sai ta samu AS Win Boss ne, wai boss Win na son ganinta a office Winsa. Idan tace kaWan ya rage zuciyarta ta wantsalo ta baki kar kuyi mamaki, ta jima shiru da kan wayar a kunnenta bata iya ta ajiye ba. Sai zuwa can ta kife ta da ?yar ta mi?e cikin ?arfafa kanta. A dakenta ta isa office Win, bayan sun gaisa da AS ya mi?e yana faWin,  Bismillah . Komai batace masa ba, yana gaba tana biye da shi har cikin office Win. Karo na farko kenan data shigo office Win. ?aton gaske ne, ya kuma ?ayatu da abubuwan more rayuwa matu?a gaya. Tamkar ba office ba komai dake a cikinsa fari ne ?al, hatta da kujerar zamansa da desk kai komai da komai. Sai kuma Mable's Win da aka shimfiWa a ?asan ya kasance ba?i wulik tamkar wata ajiyayyar kwalba. ?amshi kam ba'a magana, ga ac kamar an ?uresa da gayya. A cikin sakanni da basu wuce biyar ba taima office Win wannan kallon.
? ? Yana zaune a mazauninsa hankalinsa gaba Waya nakan computer Win gabansa, yayinda hannunsa ke danna keyboard dinta, na haggu kuma ri?e da document. Yanzu kam ya cire rigar saman suit Win nasa sai ta cikin kawai. Duk da shigowar tasu bai Wago ba balle ya nuna yasan da su. Cike da girmamawa AS da ya Wan matsa kusan gaban desk Win sosai ya Wan rissina tare da faWin,  Sir gata tazo .
? ? ? ? ? Sai da ya Wan ja sakan kusan biyu kafin ya Wago mayan fararen idanunsa da ke nuna matu?ar gajiya da aiki ya sauke akan AS Win nasa. Sai kuma yay luu da idanun ya Waukesu daga kansa ya maida ga computer Win tare da Wan kai hannu ya gyara gilashinsa. A can ?asan ma?oshi ya furta,  Zaka iya tafiya .
? ? Sake rissinawar girmamawa AS yay ya juya ya nufi ?ofa. Sai da yazo saitin da Maanal ke tsaye tayi kicin-kicin da fuska matu?a a hankali ya furta,  Sister Maanal bismillah ki ?arasa . Daga haka ya fice. Yitai kamar bazata ?arasa Win ba, dan ta Sata fin minti Waya kafin ta Waga ?afarta da ?yar. Koda tazo inda yake maimakon ta zauna sai tai tsaye abinta. Shima yi yay tamkar ya manta da ita sai aikinsa yake kawai hankali kwance. Sunja fin mintuna uku a haka kafin ya Wago kansa a hankali ya wani zuba mata idanu, sai kuma ya sake Waure fuska fiye da yanda ta shigo ta samesa. Cikin ?ausasa harshensa, da tsaurara kalamansa ya furta,  Ba'a baki tsare-tsare da dokin wannan companyn bane? .
? ? ? A yanda yay maganar yasa ta Wago nata idanun ta kallesa. Kallon ido cikin ido suka zubama juna, fin miti Waya kafin ta janye nata, sai kuma ta canja yanayinta, cikin yanayin girmamawa irin na oga dana ?asa ta furta,  Am sorry Sir, an bani tun ranar farko da nazo .
? ? ? Kamar wanda yaji haushin yanda tayi Win sai ya wani cije lips tare da Wauke kansa a lokaci guda. BuWe-buWen document Win gabansa ya fara yi, sai da ya sake jan minti Waya a hakan, sannan ya cigaba da magana batare da ya kalleta ba.  Wannan Companyn ba lambu soyayya bane ko club. Idan bu?atar ganinki yake ko zuwa gareki ai yasan inda kike. Karya sake zuwa min nan da shirme in ba haka ba zan Wauki mataki a kanku ku duka zaki tafiya .
? ? ? ? Tafasa zuciyar Maanal take, tafasa irin mai yun?urowar nan daga ?irji zuwa ma?oshi har ka dinga jin turirin a cikin bakinka. Karo na biyu ta Wago ta dubesa kamar zatayi magana sai kuma ta haWiye, shiru ta sake yi tana daidaita kanta. Zuwa wasu sakanni kanta a du?e da girmamawa ta ce,  Kayi ha?uri sir, in sha ALLAH zamu kiyaye. Na barka lafiya . Daga haka ta juya ta fita abinta. Wani irin wurgi yay da file Win hannunsa tare da dukan desk da ?arfin masifa, sannan yay baya ya kwantar da jikinsa gaba Waya a kujerar yana furzar da huci masu masifar zafi...

? ? Tofa, wai yaya take ne>?? nifa na kasa ganewa>?q? Amin ?arin bayani mana mutanena=??
____________&

? ? ? ??  Abuja? .
? ? Daddy ya faWa da wani irin mamaki ?arara a fuskarsa yana ?arema Huznah kallo daga sama har ?asa. Cikin dake yanayin tsoronta dake neman bayyana ta jinjina masa kai.
?  Eh Daddy, dan ALLAH ka barni naje sati Waya kawai zanyi. Kaga tunda muka duba Maanal sau Waya babu wanda ya sake komawa a cikinmu. Shiyyasa nake son naje na sake dubata na kuma sada zumunci kodan su Shahidah su cirema kansu tunanin dan bakai ka haifesu ba shiyya bama son zumunci da su .
? ? ? Rasama abinda zaice mata Daddyn yayi, sai kawai ya zuba mata idanu sosai fiye da farko. Shi ba mazaunin gida bane kam koda yaushe, amma yana hankalce da abubuwa da yawa da suka shafi gidan nasa da iyalansa baki Waya, zai iya cewa ko lokacin auren su Shahidah a kaf ?a?ansa idan ka cire Yazeed babu wanda yay ma su Shahidah rakkiya gidan miji, a lokacin ma su duka anan Kaduna aka ajiyesu, dan daga bayane ita Shahidah suka koma Abujan sakamakon ?arin girma da mijinta ya samu.....
? ??  Uhm Daddynsu dan ALLAH kada ka kawo komai a ranka.. Hajiya Basariyya ta faWa cikin son kauda ma Daddy hankali, dan duk tattaunawar tasa da Huznah itama tana a falon kasancewar girkinta ne, juyowa yay yana kallonta dan haka ta sake marairaice fuska ta cigaba da faWin,  Nasan zakai tunanin abubuwa da yawa a ranka game da hakan, sai dai ka tuna al'amarin UBANGIJI yafi na kowa, shi kuma mai canja kowa ne a lokacin da yaso, eh tabbas da anyi kuskure, sai dai abinda ya faru a Wan tsakanin nan yasa na koyi darasi da yawa, sannan ina da burin naga na gyara kuskurena ni da yarana duka. Dan ALLAH ka barta taje, na baka tabbacin in sha ALLAHU ba zaka ji komai mara ?yau ba sai daddaWa.
? ? ?? Shi Daddy ma rasa abinda zaice yayi, ga uwar da ?ar sun wani tsatstsaresa da idanu. Yafi mintuna uku a haka kafin yaja numfashi ya fesar, cikin Wan jinjina kai yace,  Kije zanyi tunani .
? ?? Jiki a sanyaye Huznah ta mi?e tana masa godiya. Koda ta fita sai Hajiya Basariyya ta sake fuskantarsa, cikin kwantar da murya da daWin baki taita tsara masa magana, tun bai maida hankali gareta ba har ya nutsu yana saurarenta. Sai dai amsar da taso ji bai bata Win ba a wannan daren. Da safe kamar yanda ta saba bayan ya baro massaci sallar asuba, kasancewa baya shigowa da wuri sai gari yay shaa ya wuce sashen Hajiya Yaya, haka yake yi a kowacce safiya in dai yana gida zai shiga ya duba kowacce a sashenta, hatta mai girgi yana shiga dan ganin lafiyar yaransa. Bayan ya koma nasa sashe kuma duk su bishi su gaishesa.
? ?? Daga sashen Hajiya Yaya na Hajiya Basariyya ya shiga, duk kuwa da ita tana nashi sashe, bai wani ja lokaci ba ya wuce na Ammie. Kamar yanda ya sani ya sameta zaune tana azkar itama. Dan sam bata barcin safe. Zama yay daga bakin gadonta daya sha gyara, dan tana tashi sallar asuba take gyara kayanta kafin ma ta shiga toilet. Cikin nutsuwarta da dukkanin ?a?anta suka gada ta ajiye littafin hannunta ta juyo tana gaishesa. Da kulawa ya amsa mata fuskarsa da Wan murmushi, itama murmushin ta sakar masa kafin ta mi?e, fita tayi, babu jimawa ta dawo Wauke da ?aramin tray da kofi a samansa daketa tururi. Rissinawa tai ta mi?a masa, ya Wauka yana murmushi da faWin,  ALLAH yay miki albarka ke da zuri'arki baki Waya .
? ? ?  Amin ya rabbi tare da kai da zuri'arka kaima . Ta amsa masa da girmamawa. Ba wani abu bane shayi ne mai Wan karan daWi na wasu itatuwa masu muhimmanci da take dafa masa safe da yamma. Idan ranar girkinta ne takan basa, idan ranar da ba girkinta ba ne kuma idan ya shigo da safe yakan sha anan, da yamma kuma taba yara su kai masa ko idan ya shigo yimusu sai da safe. Da farko an Wauki rikici akan wannan bada shayi tsakaninsa da sauran matansa, dan sai da suka bi kwaf-kwaf suka gane abinda ke sakashi jimawa a sashen Ammie Win a duk sanda zai shiga da nufin gaisuwa. Rikici yay rikici Ammie tace ya raba musu kayan shayin kowa ya dinga dafo masa a ranar girkinsa. Badan yaso ba yayi hakan, sai dai baya jin kaf Win su sunyi masa sau bibbiyu suka Sarar wai su gaskiya bazasu iya wannan wahala ba, ace daka yi sallar asuba sanda zaka koma ka huta ka wani tafi dahuwar shayi kitchen, daga nan aka samu maslaha Ammie jurau Win ta cigaba da dafa masa.
? ? Sai da ya kammala shan shayinsa tsaf kafin ya fuskanceta. Cikin tausasawa da kulawa ya dubeta tare da kiran sunanta. Amsa masa tayi itama da girmamawa.
? ?? Ya ce,  Jiya Huznah da uwarta sun sameni wai tana son zuwa wajen ?ar uwarta Shahidah tai sati Waya .
?? Wani irin bugawa da ?arfi ?irjin Ammie yayi, babu shiri ta Wago da sauri ta zubama Daddy idanu.........
'?



('ZAFAFAN DAI ('

1 ?ALBIM (Mamu gee)
2 ?IRJIN MAI HANKALI (Miss xoxo)
3 DUNIYAR MU (Huguma)
4 AJIYA A DUHU (Bilyn Abdull)


Book 1:-500
Book 2:-1000
Book 3:-1500
Book 4:-2000

0022419171
Access bank
Maryam Sani Gumi
Shaida:- 09033181070

Kati MTN:- 09032345899

?an NIGER 1000CF
89825722
Nousaiba Lawali Maradi
Shaida:-09033181070




*_ALLAH ka gafartama iyayenmu =?-?=?O?_
*
*_Typing=???_*








*_=؞?AJIYA A DUHU....=؞?_*




*_Bilyn Abdull ce >??

*_(P3REP 'DDQNGP 'D1QN-RENpFP 'D1QN-PJE_*
_Da sinan Allah, Mai rahama??????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????????, Mai jin ?ai._

*_My TikTok account =?G?_*

https://www.tiktok.com/@bilynabdull?_t=8mfvWuXADVF&_r=1

*_Instagram=?G?
https://www.instagram.com/invites/contact/?i=fc2g6shv1k6u&utm_content=p17zzzv

*_Arewabooks_*

Read My Book "AJIYA A DUHU" on ArewaBooks::https://www.arewabooks.com/book?id=675067e55c3130f457527f30

*_WhatsApp channel_*

https://whatsapp.com/channel/0029Vb1UKNuGk1FwLVPMgu2R


_Duk wanda bai fallowing Wina ba ALLAH yasa kada yaga AJIYA A DUHU har a gama=??=??



........Shima kallonta yake tashi zuciyar na rawa. Amma a mamakinsa sai ya ga ta saki murmushi kamar yanda ta saba. Cike da jarumtar danne dukkan abinda zuciyarta ke kissima mata ta ce,  ALLAH na gode maka da naga wannan rana Daddyn Hameed. Wlhy bakaji yanda naji wani irin shock ba. Wannan ai abun farin cikine a garemu, dan wata hanya ce ta samun haWin kan yaran nan ne da muketa fata tuntuni. Ni Huznah ta biyani ALLAH yay mata albarka .
? ? ?  Humm Asia! Shin ba?ya tunanin akwai wani dalili? .
??  Haba Daddynsu wane dalili kuma? Dan ALLAH kada ka Satama yarinya ?ya?yawar niyyarta mana .
? ? ? ? Ajiyar zuciya ya sauke mai nauyi, acan ?asan ransa yana sake jin matu?ar ?aunarta da jin alfahari da ita. Ita Win ta dabance a duniyarsa. Shi yasan da sauran ne cikin ?a?an Asia wani yace zai je gidansu sai anyi bala'i kuma ace wani daliline zai kaisu. Amma ita gashi maimakon tai zaton sharri kai tsaye saboda komai a bayyane yake sai tayi na alkairi. Jawota kawai yay jikinsa ya rungume. Murya a raunane ya ce,  Asia ALLAH yay miki albarka kinji. Tabbas UBANGIJI yamin babbar ni'ima da samunki .
? ??  Nima haka Daddyn Hameed, kai Win babbar ni'ima ce a gareni daga cikin ni'imomin UBANGIJI na. Bani da abin faWa sai cigaba da godiya a garesa .
? ? Sosai ya saki murmushi mai ?ayatarwa, sai kuma ya sake kai hannu ya rungumota tare da ?o?arin haWe bakinsu. Da sauri ta kauce tana dariya, sai ma ta zare jikinta gaba Waya ta mi?e daga kusa da shi. Fuska ya Sata da mata nunin ta dawo amma ta ma?e masa kafaWa.
? ? ??  Shike nan ni kike ma rowa ko? .
?? Murmushi ta masa kawai.
Ya Wan ?ara jinjina kansa da nufar ?ofa yana faWin,  Zan rama . Ya fice. Nan ma murmushin kawai tayi, sai da taji ficewarsa daga sashin gaba Waya ta koma jagwab a saman gadonta zuciyarta na wani irin harbawa. _(Jiya Huznah da uwarta sun sameni wai tana son zuwa wajen ?ar uwarta Shahidah tai sati Waya)_ kalamansa suka shiga dawo mata cikin kunne da amsa kuwwa. A bayyane cikin dafe kanta ta ce,  Ya ilahil'alamin Basariyya mi kike shirya min kuma? Ni nasan dole wannan zancen akwai wata a ?asa . Rashin mai bata amsa yaa sata yin shiru ta cigaba da zancen zuci. Ta jima a haka kafin hankalinta ya dawo jikinta ta mi?e ta shiga kitchen haWama su Waleed abincin breakfast dana tafiya makaranta. Tana aikin tana tunani nan ma harta kammala. Tana cikin haWa musu suka shigo sanye da uniform Winsu. Duk gaisheta sukayi suna mai rungumeta, tai musu murmushi tana amsawa.  Har an shirya ?an makaranta? .
? ? ? ? Kawunansu duk suka shiga Waga mata. Sai kuma cike da shagwaSa irin ta autoci Waleed ya ce,  Ammie mikika dafa min? .
??  Oh tama dafa maka bata dafa mana ba, kuji min Wan iya . Cewar Hameed yana hararsa da kai dankali bakinsa. Murmushi Ammie tai da faWin,  Ni dai kunga kuyi ku wuce bana son surutu yau Win nan. Kowa ya duba abinda yake so shi aka dafa masa .
? ? Murna suka shiga yi, sai kuma suka Wauki wanda zasu ci suka koma work table dake kitchen Win kowa yaja kujera sukai zaman ci. Ammie kuwa ta fara Wan wawwanke kwanikan data Sata dan bata son taga ambar kaya da datti, duk da tasan yanzu mai aikinta zata zo ta fara aikin ta gwammace ta tsaftace waWan nan Win kafin ta iso. Tana kammalawa suma suka kammala. Sallama sukai mata kowa ya Wauka lunch box Winsa suka fice. Sai kuma six dan makarantarsu tana tare da islamiyya ne...

? ?? Koda ta koma Waki saita gagara shiga wankan datai niyya, zama tai ta Wauki waya ta shiga kiran Nene. Ba'a wani Wauki tsawon lokaci ba Nenen ta amsa kuwa. Sai dai suka gaisa da tambayar juna gida kafin Ammie ta ce,  Nene yau zan sameki a gida? .
? ? Daga can Nene ta ce,  Eh bazanje ko'ina ba. Dama nina naso kiran naki ai sai kika kirani, zaki shigo ne? .
? ? ? ?  Eh Nene indai ya bari zuwa anjima kaWan zan shigo .
? ?  To shike nan sai kinzo Win ina saurarenki .
? Daga haka sukai sallama kowa ta yanke.....

? ?? & Sai kusan sha biyu Ammie ta samu damar barin gidan. Dan da ?yar Daddy ya barta dan ma tace masa kitso zataje. Da yake yasan tana zuwa kitson kuma bai kawo komai a ransa ba. Shi irin mutanen nan ne da sam basa son yawan fitar iyalansu, sunfi bu?atar ko yaushe kina gida, shiyyasa a cikinsu babu mai fita aiki ko wani business. Ammien ce ma taga bazata iya wannan kashe kan ba komai sai abinda namiji ya baka tuni ta fara kasuwancinta a gidan Nene. Kuma Alhamdullah komai yana tafiya dai-dai.
? ? Gidan Nene gida ne a matsayin family house. Dan kuwa ita da duka matan ?a?anta suna a cikinsa. ALLAH yayima mijinta rasuwa tuni, ita ta cigaba da gwagwarmaya da yaran har suka girma. Yanda ta horesu yasa duk suna da sana'o'in su, dan babu mai zaman banza. Badai kuWi garesu ba amma ci da sha gwargwado da sutura irin ta gidan mai rufin asiri sun wuce da wannan kam. Sashen Babban Wan Nenen ta fara shiga, matansa biyu, yaso auren Ammie a baya matarsa nata zuba rashin mutunci akan hakan sai ALLAH ma bai ?addara ba, to ashe kishiyar dai na bibiyarta, dan bayan Ammien tayi aure ya auro budurwa gal a leda yanzu haka haihuwarta uku a gidan itama. Wannan dalilin ne yasa sama-sama suke da Ammien. Koda ta shiga a kitchen ta samu Maman Salima kamar yanda suke kiranta, ta wani zubama Ammien ido zuciyarta na bugawa, tuni murmushin fuskarta kuma ta Sace. A yanzu kam ba kishin Ammie ne ke damunta ba hassada ce. Ko'a jikin Ammie ta gaisheta da tambayarta yaranta. Daga kitchen Win ta amsa a da?ile, sai dai idonta na'akan suturar jikin Ammie.
? ? ?  A'a Aunty Asiya ce a gidan namu? .
? ? Amarya dake le?owa daga falonta ta faWa. Murmushi Ammie tai mata da faWin,  Aiko nice Amarya .
? ?  To sannu da zuwa Bismillah ki shigo .
Babu musu Ammie ta shiga, falon ?al an gyara shi sai ?amshin turaren

Join Our Groups

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login