Showing 243001 words to 246000 words out of 261814 words

Chapter 82 - AMEENATOU

Mamuhgee   

21 Nov 2024

9994

masa abinda yafaru komai da komai tanajin Yana sake qanqameta alaman yankar zuciyarsa zancen yake Dan haka ta qarasa da rarrashinsa tareda nuna masa komai ya wuce inshallah.

Bayan radadin abinda Mam din yayi mata babban shock dinsa shine yanda sukasan waye Arfat Amma sukai shiru tsawon lokaci batareda tada hankalin komai ba ko rigima wanda yasan itada Jamaal din sunyi hakan ne sbd tsananin respect dinsa dasukeyi da Kuma son bawa Arfat din da AM tsaro Amma duk da hakan sun basa tsananin mamakin daya sakasa Jin jikinsa yayi sanyi Dan baisan Jamaal zai iya masa hakan ba bayan ya Gano Arfat jininsa ne tsatsonsa ne Kuma ya zabi janyewa daga auren ya hakura yayi shiru sbd tsananin biyayya da bin dokar maganarsa.

Itace mara lafiyar Amma kusan itace take rarrashin sbd yanda tasan shi da Jamaal Babu abinda zai hanasu daukan mummunan mataki.

A tasa zuciyar kuwa bazai bari Jamaal ya taba Mam ba sbd mahaifine koman zamansa Shedan Dan haka shine dayake daidai dashi zai dauki matakin akansa daidai yanda ya dace sbd zai nuna masa Shima jinin SEELAHs dinne idan sun manta hakama akwai sirkin Ashlawa a jikinsa.

Babu jimawa doctors suka sallameta suka fito hannunta Yana Cikin na Omar Amma jikinta Yana Dan hade Dana Jamaal suka nufo mota tana tafiya ahankali.

A motar Jamaal zata koma gidan Dan haka Siddeeq ne ya Bude mata motar Yana komawa gefe.

Hannunta dayake Cikin na Dad Omar ya kalla kafin ta dago ta kallesa Shima ita ya kallan cikin kulawa da nutsuwa yace "its okay Babu abinda zai faru bazamuyi abinda Bai kamataba, Jamaal ma is out of it,be okay."

Gyada Kai tayi ahankali sbd batason daga Jamaal din har Omar suyi abinda zai Bata imaninsu ko halinsu akan Mam Dan haka ta sake sauke ajiyan zuciya tana cewa "thank you" da qaramin sauti tukuna ta shige motar.

Jamaal ne ya rufe mata kofar tareda juyowa ya Kalli Dad din shi har Lokacin Idanuwansa Basu dawo daidai ba shi kadai yasan abinda yakeji.

Dad Omar rungumesa yayi Cikin tsananin kauna da sanyi Yana cewa

"Karka damu zanji da komai karka tabasa ko kadan
Abinda kayi masa na Rabasa da komai ma yayi sbd shine Abu mafi Ciwo da karya rayuwa hakama hakan ne ya tabasa yayi wannan zarewan daya aikata hakan so ka cire komai ka Kula da Mum dinka."

"Thank you Dad" Jamaal din ya furta Yana Jin zuciyarsa na Dan sanyaya wanda ayanzu 'yar Dad dince kadai ganinta zai qarasa wargaza nauyi da zafin dayake rage a Cikin zuciyar tasa.

Motar suka shiga siddeeq ya tada suka bar asibitin
Shima Omar din Ahmed ne ya dawo da motarsu gabansa aka Bude masa ya shige take suka bar asibitin Suma.

Hanyar gida suka kama Omar na shiga tinani kala kala masu zafi da Ciwo da masu sanyi da nutsuwa.

Koda suka isa gida babbah ya sanarwa dasu dadah abinda ya faru Dan haka hankalinsu Mum Nur da Didi harma da dadah din ya tashi sai a Lokacin dadah ta hau sama gurinsu Ameenatou Dake fama da kansu ta samu Ameenatou din ta Dan samu sauki tana zaune Ashley na yanka mata apple da watermelon tanaci ahankali ta qara haske sosai tareda yin bulbul sai alokacin dadah take sake lura da hakan sedai ganin batajin Dadi sai Bata Wani Yi musu dogon bayaniba ta Dan fada musu sama sama tana zaunawa gefen Ameenatou din Dan sake dubata.
#MAMUH

*_Arewabooks@Mamuhgee_*
142
Cikin kulawa Dadah take kallanta tana tambayar menene yake damunta ne?

Numfashi Ameenatou din ta sauke ahankali tana kasa kallan dadah.

Ashley dadah din ta kalla tareda sake tambayarta Cikin kulawa tana shafa wuyan Ameenatou din dayake dan sauran zafi.

Cikin sanyi Ashley tace

"Dadah zazzabi ne yake damunta na yawan Aiki sbd Bata son hutawa"

Kallan Ameenatou dadah ta dawo tayi tana cewa

"Budurwan Babbah gaskia Nima na lura da bakyason hutawa,
Meyasa kikeson takura kanki tinda Babu me Miki fada Koda Baki tafiba,
Kinga gashinan yanzu kina fama da zazzabi,
Dan Allah ki kiyaye kinji,
Banason wannan zazzabin sbd Abu kadan yake sakaki Ciwo sosai ayita fama kibi ki galabaita."

Sai alokacin ta dago ta Kalli dadah da Idanuwanta da suke son cikowa da hawayen tausayin dadah da batasan komaiba kafin ta zame ta kwanta jikin dadah din tana lumshe Idanuwanta.

Dadah cikeda kauna da kulawa ta gyara mata kwanciyar a jikinta tana Jin tsananin kaunar 'yarta na qaruwar mata.

Koda su Dad suka dawo kawai sama sama aka sake tattaunawa tukuna aka bar maganar sbd batada dadin cigaba da tattaunawa sedai Mum Nur tace anjima zasu tafi gabaki dayansu su dubo Dr Aleena din da daddare.

Dad Omar ne ya bada umarnin a bari sai zuwa gobe gabaki dayansu saisu tafi dubota din sbd yau dai Kam akwai sauran shock a tattareda SEELAHs din.

Haka suka bari zuwa goben wanda Hafiz uncle Ahmed ya Saka ya sanarwa SEELAHs din Jadens na Nan zuwa gidansu dubiya acan zasuyi dinner.

Mum Aleena sosai ta ringa rarrashin Jamaal tareda nuna masa samun saukinta kafin ya sake Dan dawowa daidai,
Siddeeq ma Saida Mum din tayi da gaske kafin ya Dena blaming kansa akan hakan duk da Jamaal yace karya sake Jin ya fada hakan sbd yasan idan Siddeeq zai bari a dauki ransa to sedai a dauka Amma idan Yana kusa bazai bari ayiwa Mum dinsa hakan ba Dan haka ko a tinani bayason Siddeeq din na fadar hakan.

Maman fadeela ma Ayesha data rikice gabaki daya take kulawa da ita haka dai suka samu gari ya waye suka tashi da nutsuwa da kwanciyar hankalin ajiye komai kaman yanda Mum din ta fada Dan haka Mum ita farin Cikin ma zuwansu da akace takeyi sbd zata ga Arfat wanda ta kwanaki da yawa Bata sakasa a idonta ba.

Maman fadeela ma haka ta ajiye Ayesha tayi mata nasihar data Saka jikinta mutuwa ta rungumi qaddara ta barwa Allah komai tinda Jamaal da Mum Aleena sun karbeta da dukkanin zuciyarsu ta godewa Allah badan hakan ba Allah kadai yasan gantalin rayuwar da zai sameta Amma gashi tana Cikin rufin asiri da kauna da kulawa kaman wadda takeda uwa da uba a duniya.

Hakan ya Saka itama Ayeshan rungumar kaddara ta barwa Allah ta 'dan sake,

Maman fadeela kitchen ta shiga Cikin masu Aikin gidan Dan kulawa da girke girken da zaayi na baqin sbd sanin daga Nan gidan har jdens din lafiyayyar cima suke ci Mai tsari da kyau.


Ameenatou dole ta tattaro karfi da kuzari ta warware sbd kada a gane halinda take Ciki sbd babbah daya fara mitar rashin lafiyanta tasan baya wasa da lafiyarta ko kadan.

Dad dinta ma Cikin kulawa ya sanar da ita fitar tasu bayan ya sanar da kowa maganar aurensa da Dr Aleena wanda ya Saka kusan kowa shock bayan wainda suka san da auren sedai Babu wanda yayi Wani magana bayan ta congratulating Dad din da sakawa auren albarka sbd Basu dauka hakan Wani damuwa ba Ameenatou ce kawai ta tafi gurin Mum Nur har bedroom dinta tana isa ta rungumeta ahankali Cikin sanyi da tsananin kulawa batareda tace komaiba ta nuna rarrashinta da jinjina mata kaunarta na sake cike zuciyarta sosai sbd Mum Nur takai uwa ta Dade da wuce matar uba a gareta shiyasa take jinta har Cikin ranta.

Ahankali ta Bude bakinta Cikin sanyi tace

"Mum Nur Allah ya Saka Miki da mafificin alkhairinsa duniya da lahira,
Allah ya qara Miki hakuri da juriya tareda lafiya,
Thank you for being calm Mum Nur,
I love you"

Ahankali Mum Nur taji Wani sanyi da nauyin datake ji a kirjinta tin ranar da Akai auren ya fada mata sbd Babu wanda ya zauna da ita ya rarrasheta bayan mijin nata wanda yayi iya kokarinsa gurin rarrashinta da nuna mata kauna da tsananin girman datake dashi a Idanuwansa sai Ameenatou din yanzu data rarrasheta batareda dogayen magana ba Cikin sanyi da kaunar gaskia Dan haka rungumeta tayi ahankali tana sauke numfashi me sanyi tana sake Jin har ranta tasamu sanyin komai game da auren.

Cikin kulawa da nutsuwa ta Bude Baki tace

"Thank you my baby,and I love you too"

Shiru sukai har Lokacin am na jikin Mum Nur din Suna debowa junansu kewa da Dan susar da zuciyoyinsu sukai ita am na mahaifiyarta da Bata duniyar ita Kuma Nur na kanta sedai Kuma yanda Dad Omar Bai hada farin Cikinsu da komaiba ya sakasu Jin nasa farin Cikin na karbansa hannu bibbiyu da zuciya daya Suna tayasa murna har zuci musamman am din da yanzu ne take Jin asalin tarihin soyayyar Dad din da Dr Aleena tin Yana asalin baqar fatarsa baida Wani gogewa sosai kaman yanzu.

A dakin Mum din suka wuni su biyun tana kokarin cire mata duk Wani abin damuwa ko makamancinta tinda da daddaren ranar zasu gidan SEELAHs din.

Jikinta ma jinta Yi ya warware sosai ba laifi sbd harga Allah taji auren a farko kafin Kuma suka samu nutsuwa dashi hakama tasan mahaifiyar Jeey dinta bazata taba cutatar da Mum Nur ba sbd itama she's calm.

Ashley ma ta taho da ita suka qarasa wunin tareda Mum Suna debe mata kewa tareda nuna mata irin kaunar da suke mata harta qarasa sakewa zuciyarta fes sukai lunch dinsu a sama su duka harma da Didi data taho Fatmah Kuma batanan ta fita zuwa spa sbd yau zata ga Jamaal.

Dadah ma sosai ta sake ganin girman Mum Nur suka Taru aka wuni Cikin walwala da farin Ciki har yamma tayi tukuna kowa ya watse suka tafi dakunansu Dan sallan magrib da fara Shirin fitar.

Arfat Ameenatou tafara shiryawa da kanta Cikin wasu Ted Baker set na Yara Riga da wando navy blue sbd sune best kalan da akafi Siya a kayansa sbd sunfi komai fidda kalar fatarsa me kyau da tsananin haske.

Jacket ta Dora masa Akai da Valentino fcap itama navy blue sai jacket dinsa da talkarmansa na berluti dasuke ash me duhu qamshinsa me sanyi wanda sak turaren Dad dinsa ne ya zu ake masa amfani dashi sbd Jamaal din da kansa yake siyowa Yana bawa Ashley tana masa amfani dashi Wanda a duk lokacinda am taji qamshin jikin Arfat sai ta kusan hadiye numfashinta sbd tinanin Jamaal din na kusa sai take dena Saka masa indai ba Ashley datace itace take siyo masa ba ya shafa masa.

Itama wankan tayi ta shirya Cikin doguwar fitted abayar da dakanta aka aunata aka Dinka mata daidai jikinta shape daidai a Dubai dataje tareda Mum Nur a Lokacin.

Babu kwalliyar komai ajikin rigar bayan black crystal dasuke Saka rigar motsawa tana Dan daukan idon fidda asalin kudin da aka zuba gurin siyarta.

Qaramar veil Ash me duhu kalar takarman Arfat da jacket dinsa ta nade kanta dashi.

Babu kwalliya a fuskanta bayan eye Kajol me kyau dayake Cikin idonta ya qarawa Idanuwanta haske Yakuma sakata yin kyau ko man Baki Bata shafawa lips dinta ba hakanan ta fito tana fidda qamshi me sanyi sai wayarta Dake hannunta.

Ashley ma dagowar rigar ce a jikinta me shegiyar tsada datake rawa da veil data nade kanta dashi itama qamshinta yafi na Ameenatou tashi sbd ita Ameenatou saika kusantota kake jinsa har Cikin ranka sabanin ita nata Yana Dan tashi tinda ba igiyoyin auren kowa kanta gashi itama natan tsadar ne dashi.

Kaman hadin Baki itama Fatmah doguwar rigar ce a jikinta me shegen kyau da kwantawa a jiki maroon da black hakama Babu me makeup a cikinsu.

Didi ma doguwar Rigar Lafiyayyan lace ne ajikinta daya kwanta sai Mum Nur da ita Kuma Wani shegen material ne da kallansa kawai zai sakaka sanin ba kudi kadan suka siyesa ba Amma baida kwalliya sosai very simple and unique doguwar Riga da mayafin da itama Rollin nasa tayi sai ta koma kaman yarinya a cikinsu Ameenatou din.

Dadah da babbah bazasu samu daman zuwa ba Dan haka su kadai zaa bari.

Hafiz kuwa Yana fitowa Cikin lafiyayyun Cesare attolini black da suka fiddo kyansa da wayewansa fuskansa fresh da Hutu kawai.

Kallo daya Fatmah tayi masa ta dauke Kai tana barin gurin Shima Bai Kalleta ba ya qaraso Yana kama hannun yaronsa Wanda yake murnan ganinsa sukai gaba.

Sai a Lokacin Dad Omar ya fito Yana saukowa Cikin black Kaftans na Armanis da suke bayyanarda shine Asalin jden din a cikinsu sbd ilimin da wayewan bama daya ba sbd shine tushe.

Hannu ya miqawa Ameenatou Dake kallansa Cikin tsananin kaunarsa ta kama tareda shigewa gefen jikinsa kafin Mum Nur ta kama hannunsa daya suka fito Kai tsaye motocinsu Dake jere ana jiransu suka nufo.

Motar Dad Omar shine a Ciki da mum Nur sai Ameenatou.

Dayar motar kuwa Hafiz ne da Ashley sai Arfat da Fatmah sai dayar uncle Ahmed da Didi da Arry.

Barin Mansion din sukai Kai tsaye tareda nufar asibiti suka fara duba Siyam wadda dangin Mum dinta suka taho Dan samun saukinta su tafi da ita gurinsu Wanda Dad Omar Bai Musa Hakan ba zai aikasu India idan taji sauki zasu dawo da ita hannunsa sbd shine zai riqeta dan shine mahaifinta kaf duniya a yanzu.

Sunji dadin hakan sunyi masa godia tareda jinjinawa zuciyarsa kafin suka fara Shirin tafiya idan ya kammala musu komai.

Zuwansa asibitin da iyalansa kaf ya sake basa girma sosai a Idanuwan dangin Mum Sarrah din akan Siyam.

Suna barin asibitin Kai tsaye gidan Jamaal din suka nufa wanda Suma acan angama shirya dining room da komai gidan tsaf kaman Babu tashin hankalin daya faru a jiyan Kuma dayake tsarin ginin turawa ne Babu mahaukacin girman Nan sedai kusan kana shiga zaka San gidan turawa kazo ga Babu hayaniya
Chiefs dinsu da Maids dinsu duka sun tafi bangarensu Babu Wani bako bayan su Yan gidan.

Siddeeq ne da kansa ya tarbesu sai Ayesha wadda itama take shirye Cikin doguwar riga kwance a jikinta da silk scarf daure akanta.

Da farin Ciki suka tarbesu Suna musu barka da zuwa lokacin Jamaal ya sauko ya fito palon Yana sauke Idanuwansa akan Dad din ya rungumosa yana juyar da Idanuwansa da sukai Ciki take akan Ameenatou Dake gefen Dad din itama shi din ta kalla Idanuwanta na narkewa kaman zata narke masa agurin take ta kashe jikinsa sbd ganinta kadai kashe duk wata wutar jikinsa yake musamman ya azabtu daga jiyan zuwa yau dabai ganta ba Kuma Bai jita ba.

Sakin Dad din yayi Yana yiwa su Mum sannu da zuwa Cikin nutsuwa da Wani irin ajinsa da kwarjinin dayake cike musu Idanuwa da kyansa.

Dr Aleena ce ta sauko qasan itama ta nufo palon tana musu sannu da zuwa Cikin nutsuwa sanye Cikin daguwan rigar data qarawa haskenta kyau sosai itama Idanuwanta akan Mum Nur tana sake fuska sosai suka Dan rungume juna kafin sukai Ciki.

Siddeeq ne a baya da Ashley Suna kallan juna magana na cin bakin kowannensu.

Gaba zatai tabi bayan Dad dinta ya riqo hannunta tareda dawo da ita baya ya hada bayanta da kirjinsa ya rungumeta Yana lumshe Idanuwansa.

Ashly na ganin hakan itada siddeeq sukai gaba Suna Dan tare hanyar sbd kada Wani ma ya juyo.

Daukanta yayi kaman babynsa Arfat yabi wata hanyar da ita zuwa samansa batareda yace komaiba sbd saiya samu nutsuwa daga gareta zai ita zaunawa cin abincin.

Itama dayake zuciyarta na Cikin tsananin kewansa Bata iya motsawaba sbd tasan Babu abinda zaiyi mata bayan ya samu sassaucin quncin da zuciyarsa ta shiga daga jiyan zuwa yau Dan haka zagayo wuyansa tayi da hannuwanta biyu sbd basa daman nutsuwan.
#MAMUH*_Arewabooks@Mamuhgee_*
143
Suna shiga palonsa ya Tura kofar palon da kafarsa tareda sauketa ya shigar da ita jikinsa Yana rufe Idanuwansa nutsuwa da sanyi na cike damuwan dayake cikin ransa.

Itama duk da tana Cikin damuwan Amma tasan Yana Cikin buqatan rarrashinta Dan haka hannuwanta ta Saka ta zagayesa tana qanqamesa Cikin sanyi da nutsuwa tareda tsananin son datake masa Yana bayyanuwa,
Ahankali ta Bude Baki Cikin sanyi da kulawa tace

"Its okay komai ya wuce inshallah
And alhmdllh she's safe and okay"

Numfashi ya sauke ahankali Yana sake rungumeta sbd sai yanzu ne yaji abinda ya Danne zuciyarsa ya fada masa kwata kwata.

Sake zagayeta da hannuwansa yayi Yana furta "thank you love" Cikin sauti me sanyi da nutsuwa da Kuma rashin qarfi.

Shiru sukai na mintina a hakan kafin ta dago ta kallesa Shima ita din ya zubawa Idanuwansa Yana kalla ganin yanda ta sake haske da kyau a idonsa.

Hannunsa daya ya Saka Yan shafa wuyanta ahankali Yana gangarowa harya iso kan Cikinta dayeke shafe kaman baby Bai taba zamansa ba ya shafa Cikin Yana lumshe Idanuwansa cikeda da tsananin so da Kauna da Jin kaman zai hadiyeta duk lokaci daya ya mannota jikinsa da hannunsa daya batareda ya dauke hannunsa dayeke kan mararta ba ya Saka kansa wuyanta ya shaqi qamshin me kashe masa karfi ya shafi wuyanta da gefen fuskanta da tsinin hancinsa ya Bude Baki kaman muryansa zata shige kunnenta sbd laushi da nutsuwa tareda sanyinta yace

"You okay??
Yaya jikinki?
How are you feeling now?
Kinci gaba da Aman ne?

Yanda yake goga mata hancinsa ya sakata Bude Idanuwanta Cikin sanyin itama ta kallesa kafin takai hannuwanta biyu ta kama fuskansa ahankali tana tsayar dashi guri daya ta Bude Baki lips dinta na gogar hancinsa dayake hade da fuskanta tace

"Naji sauki Babu aman yanzu"

Hancinsa ya sake shafa mata ahankali a fuskanta Yana cewa

"Meyasa nakejin jikinki ba karfi a yanzu?
Ki fadamun Yaya kikeji coz I know you're not okay"

Cikin sanyi tana kokarin sake yanayinta tace

"Lafiyan kalau"

"Kin tabbata?

Gyada Kai tayi tana Dan lumshe Idanuwanta sbd wata shafar da hancinsa ya mata a gefen wuyanta Yana sauke mata numfashinsa.

"Are you sure baby?

"Yes" ta sake fada tana kokarin dagowa su Kalli juna sedai tana dagowa harshensa taji ya fara sauka a lips dinta yayi musu Wani irin sanyayyan lasa kafin ya lashe nasa lips din ya sake lasar nata yasake lashewa tukuna ya zira harshen Cikin bakinta Yana fara tsotsanta Cikin sanyi hankali kwance.

Taso dakatar dashi ta hanyar zamewa sbd inda suke din sedai kewansa datai da yanda ya zagayeta Cikin jikinsa Yana tayar da duk Wani sonsa da shaawansa dayake zuciyarta ya sakata fara tsotsansa itama tana zagosa da hannuwanta Wanda hakan ya Sakasa dagata Sama ahankali ya hadata da Bango Yana samun Damar tsotse bakinta da kyau Cikin nutsuwa da qwarewa itama tana sake basa Damar hakan.

Hannunsa ya zira ya Bude zip din gefen rigarta Yana zura hannunsa Ciki ya shafi bra dinta dayake lafe a jikinta Ya shafo kirjinta dasuka qara cika da lafiya sosai.

Jin zai rabata da bra din ya sakata riqe hannunsa tana dagowa ta kallesa Shima ita ya sake kalla da mayun Idanuwansa ta girgixa masa Kai ahankali tana zaro hannunsa daga rigarta ta

Join Our Groups

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login