Showing 162001 words to 165000 words out of 261814 words
daga jajayen idanuwanta da suka kasa komawa daidai Kuma har lokacin ta kasa iya furtawa kowa kalma ko Daya bayan hawayen datake sai Kuma lokacinda aka kawo mata babyn ta fashe da kuka me sanyi da daci.
Tsananin so da tsanar babyn takeji lokaci Daya sedai son Yana kokarin rinjayar qin shiyasa take Kukan tausayawa kanta da shi kansa babyn tareda babbahnta da Yaya Hafiz dinta da dadanta sbd tasan kaddararta tasu ce su dukan me dadi da mara dadi,ta farin ciki data baqin ciki.
Dad Omar ne yayiwa babyn huduba da sunan babbah wato NUHU OMAR JADEN,
Hafiz kuwa Daya karbesa duba da ayau ranar arfa ce sai kawai ya ambacesa da ARFAT.
Ahmed ma addua yayi masa sosai kafin Kuma yafara kokarin fara binciken asibitin da Ameenatou din tayi zama Dan Gano komai su dauki matakin daya kamata sai Dad Omar din ya dakatar dashi sbd yanason dukkaninsu su fara dawowa daidai tukuna Kuma tinda zasu dawo Nigeria ne kwata kwata da zama wannan Karan ba gudu ba ja da baya ya shiryawa su Mam tsaf to abari ya dawo din saisu bi komai a yanda yake amma yanzu yana buqatan tafiya dasu Ameenatou din gabaki dayansu saisun huta sun samu sauyin daya kamata tukuna so afara yi musu komai na buqatan tafiya a cikin satin nan nakeson mu wuce.
***Hakan kuwa Akai a cikin abinda Bai gaza sati biyu ba kafin ma kowa yasan da Yana qasar aka gama musu komai cikin sati na uku suka tattara gabaki dayansu suka bar qasar gabaki Daya zuwa France tin daga Babbah har Dadah da Hafiz Babu Wanda aka bari tareda Sabon hasken idaniyar dukkaninsu waton baby ARFAT.
Isarsu sosai Mum Noor tareda Aunt Didi sukai mamaki tareda farin ciki Mai tsananin gaske na ganinsu musamman Mum Noor datasan yanda Omar yake azabtuwa da rashin Ameenatou 'yarsa.
Basuyi mamakin ganin Arfat ba sbd tin a waya sunji komai Dan Haka Babu Bata lokaci aka fara bawa Ameenatou da har lokacin bata cikin walwala ko farin ciki ko kadan kulawa.
Babbah ma asibitin da zaa sake dubasa da kyau kafin ya zauna gida aka Kaisa Saiya kwana biyu acan ya warke sumul kafin a dawo dashi gida.
Hafiz kuwa Jin yayi Allah ya karbi adduarsa ya kawo musu agajin gaggawa da Basu taba tsammani ba daga inda basa zato.
Dadah ma ganin Babu sarki sai Allah Babu wata dubara bayan karban sabuwar rayuwar da suka tsinci kansu aciki ta dangana ta karba sbd ko a zance batajin ana ma fadar ga ranar da zasu koma gashi ita rayuwar Mansion dinma kaman bazata iya ba dan duka ahalin gidan basa wani jin hausa daga Ahmed Se mai gidan sa kansa kawai suke jin hausan data kamata itama duk dai ba irin yansa kowa ya iyaba harshensu ya juye da yawa.
Ameenatou rayuwarta tayi raunin data Saka kowa Maida tattalinsa da kulawansa Akanta sbd su samu t dawo daidai Dan abin ya fara taba mental health dinta Kuma,.
Babbah ma tinda ya dawo gida ya ringa jan abarsa a jiki Yana tattalawa sbd Jin bashine asalin mahaifinta ba ya tabata sosai tareda qara rikita rayuwarta.
Hankalinsu tashi yafara ganin tana Neman komawa haukar data fito
Dad dinta ya tashi tsaye suka ringa kulawa da ita tareda kaita Greece Taga wani likitan cikin ikon Allah suka fara samun kanta tafara dawowa daidai.
Arfat kuwa kauna da kulawan da ake masa yasaka baka ma Wani gane waye Asalin wadda ta haifesa a tsakanin Ameenatou din da aunt matar uncle Ahmed Didi da Fatmah babbar 'yarsa.
Dad Omar baiyi Wani sake ba ya Saka Ameenatou din makaranta sbd a yanzu da zai bayyanarwa duniya 'yarsa tareda familynsa na Jden Yanada buri akan 'yarsa ta zama cikakkiyar mace Mai ilimi da yanci,
Yanason duniya tasan AMEENATOU OMAR JDEN a matashiyar da zata zama magajiyar dukkanin JDENS dayake dasu a kowanne qasa Dan haka ya Sakata makaranta Dan bazai qara bawa maqiyansa damar cutatar da ko dabbar gidansa ba bare familynsa uwa Uba Kuma 'yarsa.
Hafiz ma tini yafara karatu da fara zuwa Aiki kamfaninsu Dan kafin ya kammala karatun yafara sanin kan aiki.
Babbah da dadah kuwa Hutu da Jin dadi ne kawai nasu shiyasa Babbah ya Bude Babin rayuwar dayake so cokali cokali ba damuwa komai saita jiran su koma Nigeria yayi sanadin rufe asibitin da Ameenatou tayi zama.
AFTER 3 YEARS.
#MAMUH#
###MAMUH#
*_ZAFAFA BIYAR_*
1 *_Ameenatou!!_*
_Mamuhgee_
2 *_Tsutsar Nama!!_*
_Billyn Abdull_
3 *_Gudun Kaddara!!_*
_Safiya huguma_
4 *_Kwankwason Jimina!!_*
_Miss xoxo_
Guda Daya 400
Guda biyu 700
Guda uku 1k
Guda hudun 1200
*_6019473875 MUSAA ABDULLAH SAFIYAH keystone bank_*
*_ATURA SHEDA ZUWA 09166221261_*
*_MTN/VTU 09134848107_*
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din 09033181070*_
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_*
*_Arewabooks@Mamuhgee_*
#ZafafaBiyar
99
*_AISHA's COLLECTION_*
Hajiyata Kinason kiyi kasuwanci amma bakida jari?
Ko kuma kinada jarin amma bakisan maiya kamata ki fara saidawa ba?
Tou hajiya nesa tazo kusa ga sauki yazo na kawo muku inda zaku samu kaya a cikin farashin sari,muna saida kaya kala-kala inda zaki samu a cikin sauqi da rahusa.Akwai varieties of women accessories ranging from Atamfa, Laces and shoes at both wholesale and retail..
Hajiya da kayan da kika sani da Wanda Baki saniba harma da Wanda Baki taba Gani ba na kayan alfarma da burgewa da asalin kyau na quality kizo karki bari ayi Babu ke,
ko kasuwaci ko sanyawa,ko ankon biki,lefen alfarma,kayan sallah..komaima namu inshallah na musamman ne da zakiji dadin kasancewa a cikin kasuwanci damu...
Join our group to see lot of our amazing products 👇
Location: LAGOS
We deliver nationwide
09013833502
https://chat.whatsapp.com/JRkPEIt0xVj2vuE8HAGRUL
************
*_Three years later_*
A natse take saukowa daga stairs tana Saka wayar hannunta cikin tsadaddiyar Lv handbag dinta datake hannunta sbd lokacin ne ta kunna wayar batareda ta tsaya duba sakwannin da zasu shigo ba Kokuma kira duk da Babu wani Wanda zai kirata a daidai wannan lokacin sbd lokacin hutunta ne idan ba irin yanzu da dole take butqan fita Office ko final exams dinta datakeyi.
Sanye take da doguwan rigan Abions black kala data fito da haskenta sosai tareda sauyinta daga Ameenatou Babbah zuwa AM JADEN datake amsawa a yanzu Dan duk Wanda ya Santa France din da AM Jden ya Santa.
Lafe rigar take a jikinta batareda ta matse ta ba daidai shape dinta,
Versace silk scarf ne a kanta daure sai agogon kawai da takarman jimmy choo,
Fuskanta Wani irin haske da glowing yakeyi na asalin Hutu,Jin dadi, Kwanciyar hankali tareda Arziki Daya ratsata,
Karatunta ne kadai damuwan datake gabanta a yanzu,
Batada damuwa ko kunci ko Wani abu rashi,
Arfat shine hasken idaniyarta Kuma hasken zucuyarta fiyeda komai,
Tana masa Wani irin tsananin so Mai cikeda tsananin tausayin rashin sanin Asalin mahaifinsa,
A farko tashiga depression,
Ta shiga hauka,tashiga masiffen tashin hankali da damuwa da qunci me tsananin zurfi akan halinda ta tsinci kanta na haihuwar 'dan da batasan da cikinsa ba,batasan waye ubansa ba,
Batasan ya Akai ta samesaba.,
Amma familynta,ahalinta,iyayenta,danginta abin alfaharinta sun taru sun hada karfin zuciyarsu da karfin tsananin son da suke mata sun hanata shiga dawwamammiyar haukan da zata mayar da ita mahaukaciyar data fito,
Sun tsayu sunyi yaqi da Hakan soyayyarsu ta rinjayi mummunan qaddarar dataso afka mata ta dawo daidai,
Sune suka nuna mata ARFAT a yanzu shine dukkanin abinda suke tsananin so da kauna tareda buqata Dan haka itama Hakan ya zauna ranta batada kaman 'danta,
Tana sonsa,Dad Omar Yana tsananin sonta da ARFAT fiyeda duka abinda ya mallaka a rayuwarsa Shima,
Babbah Yana musu Wani irin tsaftacciyar kauna da so Dan bayama Tina ARFAT baida Uba,tini ya kashe ya binne zancen a zuciya da rayuwarsa kaman yanda kowa yayi Hakan,
Hafiz shine Uba,uncle,Yaya,Aboki Kuma Abokin wasansa,
Yanawa Arfat Wani irin so dayake Jin tamkar shine ya haifesa,Jinsa yakeyi kaman tsatsonsa,
Bai hada mahimmancin duk wani abu Daya shafi Arfat da komaiba,
Dan kusan Hakan ne ya Saka duka tsaddadun designers na kayan dayake sakawa harma Dana amfaninsa kusan set ne na father and son Dan haka kusancinsu na musamman ne,
Ta bangaren Mom Nur da aunt Didi kuwa kwata kwata basa wasa da duk lamarinsa hakama komai yakeso a gidan shi akeyi baa barinsa Kuka baa barinsa duk abinda zai ji masa ciwo,
Fatmah ma sosai take Ji dashi duk da Bata cika son Yara ba Amma Kuma Arfat na musamman ne hakama a yanzu indai a karkashin Dad Jden kake to so da kaunar Ameenatou da Arfat tamkar dole ne Kokuma ace farilla ne Dan haka suka Bada himmar sonsu Babu kakkautawa duk da lokutan da dama tsananin kishi da qyashin Ameenatou da Arfat Yana cin zuciyar Fatmah din Amma Didi na mata nasihar karma ta yadda ta bari shedan da son zuciya ya rinjayeta sbd Sune tsawon shekaru suke cikin daular dukiyar Dad Omar jden din suna rayuwarda bazaka taba cewan su din ba asalin jininsa bane kuma baitaba damuwa ba saima sake sakar musu da dukiya akeyi suna yanda sukeso amma 'yarsa ta cikinsa tana can cikin ukuba da masifar data Kaita harga samun haihuwar 'da mara Uba sai yanzu ta samu shiga rayuwar mahaifinta dan yana bayyanarda sonta da 'danta fiyeda komai shine zataji haushi.
Wannan maganar ce take Dan danne Fatmah wasu lokutan da dama Amma Kuma zafi da kishin Hakan Yana cikin ranta sbd kusan a yanzu kowa girma da matsayin dayake bawa AM daban dana kowa,daga Dad omar din da kansa sai kuwa ita da 'danta kafinma ita mata daddy din wato Ahmed ya biyo baya,
Hakama tsananin son da daddy Ahmed yake yiwa Ameenatou da Arfat ganin takeyi kaman ita yarsa ma baya mata irinsa sannan duk yawon kasashen datakeyi ta kasa tsaya guri Daya tayi karatu gashinan daga zuwan Ameenatou din ta tsayu su Dad din sun tsayu,su Babbah ma sun dage sun tsayu tayi karatu gashinan tana kokarin gamawa daga wannan exams din datakeyi hakama tini tafara shiga office a matsayin 'ya Kuma Magajiyar Jden Daya kwal ita da 'danta.
Dadah tinda Taga basuda ranar komawa zama ne shikenan Dan haka dole ta sake jikinta ta karbi rayuwar hannu bibbiyu Dan Babbah tini ya ware ya zama lafiyayyan dattijon da Hutu da Arziki yake ratsawan,
Hakama ganin 'yayanta Ameenatou da Hafiz sun samu rayuwar datake musu fatan samu ta wadataccen ilimin da Jin dadi tareda arziki tini taji ha kalinta ya qara Kwanciya dan haka batada wani aiki saina hutu da hutu itama saikuma na rigima da qiriniyar ARFAT.
Arfat lafiyayyan yaro ne Daya taso da karfinsa Da Dan jikinsa bulbul Babu wani nakasa ko ciwon komai a tattare dashi bayan na mura dayake yi wasu lokutan musamman idan ya shiga Rana ya Dan yi ko awa Daya haka a ciki to jikinsa Bata dauka take zai fara ciwo da rashin lafiya,
Da farko sunji tsoron yanda Allah yayi SA bature sosai Dan kuwa kusan kullum sake zama bature yakeyi sbd yanayin haskensa Daya zarce na Momma dinsa sosai hakama gashin kansa sosai yake gashi me santsi shiyas baa Wani bari Akai Akai Uncle Hafiz dinsa yake masa aski,
Ta bangare Daya Kuma idanuwansa da suke Wani irin kala dasu kaman blue kaman green sune suke bawa Dad omar shakka da tsoro sbd idanuwansa koyaushe kama suke masa da idanuwan daya sani amma ya kasa tina na waye.
Su kuwa su Babbah ko kamanninsa basa son tsayawa tantancewa sbd a zahirance Babu amfani ko buqatan Hakan tinda dai sune suke Haifa abunsu,
A gabansu Ameenatou ta haifar musu shi Dan haka Babu zancen sauya musu Akai Arfat dinsu koyayane kamanninsa sonsa a jininsu yake.
A cikin shekaru ukun Nan komai na rayuwarsu Babu Wanda bai canza ba,
Cimarsu, rayuwarsu, yanayin jiki da halittarsu harma da halayya sbd ita rayuwan Hutu,Jin dadi Kwanciyar hankali da daula tareda ilimi da wayewa ta dabance Dan haka Babu Wanda sauya me girma Bai samu ba a rayuwarsa.
Hafiz ya bude sosai geamin da tsananin hutun Daya ratsashi da ilimi,yayi haskenda zaka dauka shi kansa halfcst ne dan haka kallo daya bazaka gane shi din bane.
***********
Qarasa saukowa tayi daga saman tana kokarin nufar dining room Dadah ce t fito daga hanyar lafiyayyar kitchen dinsu da Babu abinda Babu na buqata hannunta dauke da tray me dauke da transparent bowl na glass an yanko fruits an zuba condensed milk da Madaran gari sosai Akai ta Kalli Ameenatoun fuskanta a sake da kulawa sosai tace
"Zaki fita ne batareda kinyi breakfast ba??
Ajiye handbag din hannunta tayi tana cewa
"No, Dadah Ina sauri ne 10 zan shiga exams yanzu Kuma is after 9 Ina buqatan Isa da wuri,
Ina Babbah ya tashi kuwa?
Wucewa Dadah tayi ta Isa dining ta ajiye tray din hannunta tana cewa
"Zo zauna kiyi breakfast din dai kafin ko fita banasan fitarnan batareda kinci komaiba,gashinan duk cikinki ya shafe sbd rashin cin abinci yanda ya kamata"
Murmushin Jin dadi tayi tana rungume dadahn ta Baya tana cewa
"Dadanah yau ni kikeji Dani kenan?"
Itama dadan murmushi tayi tana janyota daga bayan nata ta zaunar da ita akan dining tana cewa
"Idan na Dena ji da 'yata naji da waye??
"Hmmm Dadah ai Kinsani ni yanzu duk Kunje Kun Raba mun soyayyana da kukemin Kun bawa ARFAT har nashi Yana son fin nawa ma,
Ni Babbah ma fushi zan fara dashi"
Maids ne guda biyu suka shigo dining din kowanne Yana Turo kayan breakfast da aka shiryo.
Suna isowa ta farkon ce ta fara Dan kallan Ameenatou cikin girmamawa tace
"Good morning lady AM"
Dan juyowa tayi tareda amsawa a natse tana kallan abincin da suke jerawa kafin dayar itama ta gaidata suka gama jere komai suka juya.
Qamshin Hafiz ne ya cike gurin dadah ta dago tana cewa
"Bara naje dai naji da Angona kafin ku gama tinda ga Hafiz Nan,
Kaima ta tabbatarda kayi breakfast din kafin ka fita."
Daukan tray dinta data ajiye farko tayi ta wuce zuwa sama inda Ameenatou ta sauko.
Dago fararen idanuwanta tayi ta Kalli Hafiz lokacinda ya qaraso gurin ya ja kujera ya zauna ya ajiye wayoyin Dake hannunsa guda biyu gefensa ya dago Shima ya kalleta Yana cewa
"Yaya dai,
Ina Champ dina?
Haryanxu Bai tashi bane banjisa ba time na school ma Ya wuce fa."
Hanyar sama ta kalla kafin tace
"Yaya Hafiz ko gaisawa bamuyiba fa,
Yana can Yana rigima yau da ita ya tashi Sam shi bazashi school ba sai Dad ya Kaisa da kansa Kuma ka sani Dad Baya qasar bansan ya zan masa ba ga Dadah can ta tafi Kila su daidaito."
Sam sama Yaya Hafiz din yayi breakfast dinsa da bama Wani abin kirki yaci ba ya miqe ya nufi saman Kai tsaye zuwa dakin ARFAT din Dan yasan Yana can.
Yana Isa ya miqa hannunsa ya Bude kofar dakin Ya shiga Yana cewa
"Where's my boy??"
ARFAT din Dake tsaye sanye da bvlgari underweyna Yara me shegiyar tsada gabaki Daya jikinsa kaman babyn da Bai taba fita Rana ta tabasa ba haskensa koyaushe qaruwa yakeyi,
Kaya Dadah zata Saka masa ta basa fruits dinsa Amma Yana Jinsa ya kwace da gudu ya Isa gurinsa bakinsa a washe da farin ciki Yana cewa
"Uncle Buddy"
Daukesa Hafiz yayi yai sama dashi Yana cewa
"Waye ne ya taba mun my boy?"
Dadin maganar yaji ya juyo ya Kalli Dadah Yana dariya fararen qananun hakoransa na bayyana kafin ya juyo ya Kalli Hafiz din yace
"My Mommah and granny D"
Kallan Dadah Hafiz yayi Yana qarasawa ya karbi kayansa a hannun Dadah ya ajiyesa kan gado tsaye tafara saka masa Yana cewa
"Dadah kune kuka tabamun yaro keda yarinyarki gashinan yayi fushi yaqi zuwa school,"
Ko kulasa Dadah batai ba ta Kalli Sarrah Nanny din Arfat din wadda ita iya aikinta a gidan na kulawa da Arfat da duk abinda ya shafeta Koda slippers dinsa ne kuwa.
Tana tsaye yaqi yadda ta Saka masa kayansa gashi lallabasa akeyi baa masa Wani dole Mommah dinsa da Dadah ne kadai a gidan suke masa fada da masa dole Amma kowa Baya takurasa Baya laifi ko kadan a agurinsu.
"Sarah jeki kici gaba da aikinki"
"Ok ma" tafada tareda juyawa tafara gyara dakin da Babu ma Wani gyaran komai a cikinsa gashi da girma da kayan Yara irin na buqata da wasan Maza masu tsada da kyau a tsare kaman dakin shine na sarkin mansion din gaba Daya"
##MAMUH
#AM JDEN
#THE JDENS
#THE SEELAHS
#ARFAT OMAR JDEN
*_ZAFAFA BIYAR_*
1 *_Ameenatou!!_*
_Mamuhgee_
2 *_Tsutsar Nama!!_*
_Billyn Abdull_
3 *_Gudun Kaddara!!_*
_Safiya huguma_
4 *_Kwankwason Jimina!!_*
_Miss xoxo_
Guda Daya 400
Guda biyu 700
Guda uku 1k
Guda hudun 1200
*_6019473875 MUSAA ABDULLAH SAFIYAH keystone bank_*
*_ATURA SHEDA ZUWA 09166221261_*
*_MTN/VTU 09134848107_*
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din 09033181070*_
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_**_Arewabooks@Mamuhgee_*
#ZafafaBiyar
100
*_AISHA's COLLECTION_*
Hajiyata Kinason kiyi kasuwanci amma bakida jari?
Ko kuma kinada jarin amma bakisan maiya kamata ki fara saidawa ba?
Tou hajiya nesa tazo kusa ga sauki yazo na kawo muku inda zaku samu kaya a cikin farashin sari,muna saida kaya kala-kala inda zaki samu a cikin sauqi da rahusa.Akwai varieties of women accessories ranging from Atamfa, Laces and shoes at both wholesale and retail..
Hajiya da kayan da kika sani da Wanda Baki saniba harma da Wanda Baki taba Gani ba na kayan alfarma da burgewa da asalin kyau na quality kizo karki bari ayi Babu ke,
ko kasuwaci ko sanyawa,ko ankon biki,lefen alfarma,kayan sallah..komaima namu inshallah na musamman ne da zakiji dadin kasancewa a cikin kasuwanci damu...
Join our group to see lot of our amazing products 👇
Location: LAGOS
We deliver nationwide
09013833502
https://chat.whatsapp.com/JRkPEIt0xVj2vuE8HAGRUL
***********
Shorts kaya Hafiz ya Saka masa tareda kamo hannunsa suka fito zuwa qasan Dadah ma Nan ta sake biyosa da fruits din suna isowa dining ya manta da fushi yakeyi da Mommansa yazo da gudu Yana cewa
"Mommah"
Ajiye cup din hannunta tayi tana juyowa cikeda tsananin son babyn nata tayi kissing kumatunsa tana cewa
"My love"
Dariya Dadah take musu tana sake lallabasa itama ta samu suka shirya suka zauna dining din zata basa nasa abincin a Baki,
Fatmah CE ta fito daga hanyar dayar saman ta bedrooms dinta Dana iyayenta ta nufo dining din ko zama bataiba saiga Arry qaninta Wanda yafara zama Dan saurayi.
Gaida Dadah sukai ta amsa cikeda kulawa kaman yayanta suka fara breakfast din kowa da abinda yake ci.
Basu gamaba Didi ta fito ta zauna itama tana Kiran sunan ARFAT zuwa gareta wanda ya saka Fatmah yin shiru har suka gama sbd kowa a table din Arfat ko AM.
Am dince tafara gamawa ta zari tissue ta goge bakinta tareda miqewa ta Isa gurin Arfat ta sake kissing dinsa tana cewa
"Bye sweetie"
Bye Dadah,
Aunt Didi bye"
Qamshinta ne tabarsu dashi ta wuce Arfat na cewa
"Bye Mommah"
Driver ne zai kaita Dan haka tana fitowa Kai tsaye mota ta nufa ta Bude ta shiga Baya Daman Yana ciki yin dazu Yana jiranta Kuma Yana ganin zuwanta ya tada motar Dan haka tana shiga yaja suka bar harabar mansion din.
Wayarta ta fiddo daga handbag dinta Dake ajiye gefenta ta Nemo numbern Dad dinta ta Saka