Showing 75001 words to 78000 words out of 261814 words
da waya masallaci Hakan baida amfani tinda ba dadewa zaiyiba a masallacin.
Shiga masallacin sukai Babbah ne a gaba kafin su a bayansa suna shiga suka shiga sahu
Ana kokarin tayarwa Ahmed da Dad Omar suka shigo masallacin Kai tsaye gefen Babbah Omar ya tsaya Yana gyara tsayuwansa Dan tayarda sallan Ahmed ma gefen Omar din ya tsaya Yana gyara nasa tsayuwar.
#MAMUH#
*_ZAFAFA BIYAR_*
1 *_Ameenatou!!_*
_Mamuhgee_
2 *_Tsutsar Nama!!_*
_Billyn Abdull_
3 *_Gudun Kaddara!!_*
_Safiya huguma_
4 *_Kwankwason Jimina!!_*
_Miss xoxo_
Guda Daya 400
Guda biyu 700
Guda uku 1k
Guda hudun 1200
*_6019473875 MUSAA ABDULLAH SAFIYAH keystone bank_*
*_ATURA SHEDA ZUWA 09166221261_*
*_MTN/VTU 09134848107_*
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din 09033181070*_
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_**_Arewabooks@Mamuhgee_*
48
https://chat.whatsapp.com/K3rO5UonX4GDVxtQbA5mZl
Assalamualaikum wa rahmatullahi ta'ala wa barakatuhu!!! Wannan group din dai na komai da komai ne. A taiqaice
*Farashin mu na daban ne compared to sauran Yan kasuwa
*Kaya masu kyau da quality. Abinda kika zaba shi za a Baki
* Swift delivery.watau waybill a sauqaqe da Yardar Allah
* Muna sake New Arrivals ka fin su cika Gari
* Muna iya duba maku kaya a good price ko da ba namu ba ne idan kuka Aiko da hoton kayan
Allah sa mu qaru da juna Ameen
***********
Babbah da baisan waye a gefensa ba sbd ya riga ya tayar da sallansa Dan haka hankali kwance da nutsuwa yake sallan hakama suma kowa ya natsu a cikin jam'in.
Dun Yana sallah ne Babu filin tinanin komai a zuciyarsa Amma dai Kuma ya tabbatarda ko waye a gefensa bako ne a masallacin Kokuma babban mutum ne sosai Dan qamshinsa me sanyi da nutsuwa ya tabbatarda Hakan kusan a duka sahun Babu Wanda qamshin me sanyi Baya shiga hancinsa.
Ana sallame sallar Babbah yana juyowa zai gyara zamansa idanuwansa suka sauka akan fuskan Wanda yake kusa dashi din take salatin daya debo daga bakinsa ya bace masa bat.
Juyawa gefensa Daya dasu abdul suke zaune yayi yaga hankalinsu Baya kansa adhkar kawai sukey,
Juyawa yayi bayasan yaga kowa abinda yake gabansa yakeyi da sauri ya sake dawo da kallansa gefen nasa ya sake kallan fuskan Omar ya kasa yadda da idanuwansa Gani sukeyi daidai Dan haka ya ambaci sunan Hafiz a hankali cikin nutsuwa yace
"Wannan bawan Allahn Dake gefena ka taba ganinsa a kuwa??"
Kallan Omar Dake zaune hankalinsa kwance Yana addua yayi yaga kwata kwata idanuwansa basa kansu hakama da alama lafiyayyan Mai abin duniya ne dan daga nutsuwansa da motsin jikinsa kadai zaka gane Hakan.
Girgiza Kai Hafiz yayi ahankali Yana dauke kallansa daga kan Dad Omar din Daya Burgesa Kai tsaye sbd wani sanyayyan kwarjininsa Daya cike idanuwansa dama duk Wanda ke kallansa Dan kaman kusan yakusa zama bature Dan fari ne sosai farin ma na Hutu.
Numfashi me dumi Babbah ya sake saukewa a karo na kusan biyar kafin ya juyo idanuwansa da suka sauya take ya Kalli Omar din baice komaiba Shima Omar din baice komaiba sai hannu Daya miqawa babban Yana Dan sake fuska da muryansa me Kamala yace
"Assalam alkm"
Cikin karfin hali babban ya miqa masa hannun Yana amsa sallamar Kai tsaye batareda ya kallesa ba kafin ya miqe tsaye Yana wucewa yabar masallacin.
Su Abdul cikin girmamawa sosai suka gaida Dad Omar din Wanda ya miqa musu hannu Shima Daya bayan Daya sukai musabaha Yana kallansu cikeda kauna da kulawa kafin suka bi bayan Babbah sedai suna fita suka tarar da ya bace musu da alama ya kama hanyar gida.
Hanyar gidan suka kama Hafiz na fidda wayarsa daga aljihu Dan Saka kira Abdul kuwa Kai tsaye hanyar gidan ya kama sbd zai fita da Dadah siyayyar turarukan wutan da zasuje yi itada umman fadila na MEERAH B PALACE masu fitinanniyar kamshin da duk amaryan datai amfani dashi Babu ta yanda bazata Hana zuciyar duk Wanda ya shaqa zaman lafiya ba Dan qamshine da a iya gurinta ne kadai ake iya samunsa.
Dayake washe gari ne kadai bazaa daura auren ba Dan haka Gyaran da akewa Ameenatou din ya koma so Daya a wuni maimakon so biyu sbd sauyin datai yayi yawa gaba Daya bazaka taba ganinta Kai tsaye ka dauka budurwan Babbah bace.
Babbah daga cikin masallacin Kai tsaye wani gurin ya nufa yaqi nufar gidansa Dan Bayaso abinda zai Kai Omar gidansa Kokuma abinda zai Saka a gansa da Omar ko a mafarkinsa kuwa Dan har abada baida alaqa dashi,
Alaqan Dake tsakaninsu sun Riga sun yanketa sbd shine kadai abinda ya Saka Ameenatou dinsu take raye,
Aurenta shine abinda zai sake Bata tabbatacciyar tsari daga mahaifinta da masu bibiyansa sbd zatai aure gidan arzikin da zasu Bata kariyan da duk take buqata Dan haka yaji Inama gobe ne daurin auren...
Aurenta kadai zai Hana Omar amsarta daga hannunsa duk da Shima Koda Babu auren bazai taba basa ita ba sedai bayan ransa kuwa Dan haka yaji tsananin dadin Daya kasance auren ya raba musu gardaman yaqin da zasuyi akanta.
Mema ya dawo dashi bayan tsawon shekarun da sukai Basu San inda yake ba baisan inda suke ba kowa na tasa rayuwar?
Tayaya Ameenatou zatasan bashine asalin mahaifin Daya haifetaba?bama zata San wannan gaskiyar me rugusa farin cikinta ba a yanzu datake cikin tsananin farin cikin aurenta da Wanda take mutuwan so.
Tafiya yakeyi batareda ma yasan inda yake jefa kafafunsa ba sbd tinani da tashin hankali harma da tsananin bacin ran dayake Jin Yana tasowa Yana rufe dukkanin zuciyansa na bayyanar Omar gabansa.
Tafiya Mai Nisan gaske yayi batareda yasan yayi ba har Saida yaji kafafunsa suna Neman kasawa kafin ya tsaya Yana duba inda ya kawo kansa Bai saniba.,
Kafin ya sauke numfashin zafin zuciyar Dake cinsa lafiyayyar motan dake daukan idanuwansa ta tsaya gabansa Batareda an sauke glass ba Ahmed ya Bude motar ya fito ya Bude kofar Baya inda Omar yake zaune Yana kallan Babbahn Ahmed yace
"Bismillah"
Jajir idanuwan Babbah sukai Yana yiwa Omar wani kallo abinda ya danne shekara da shekaru Yana taso masa Mai tsananin zafi da radadin gaske harma ciwo me nauyi.,
Shima Omar Babbah din yake kallan gashi anguwar tsit Babu mutane sosai Kuma akwai duhu Dan haka Babu Wanda zaisan waye suka tsaya dauka.
Ahmed ne ya sake kallan babban Kai tsaye yace
"Ko zaa taimaka Maka ne gurin shigan??"
Maganar Ahmed ta Saka Babbah dagowa ya kallesa Jan idanuwansa na karuwa sbd yasan me Hakan ke nufi,
Ahmed shine Wanda ya kawo sakon yafe Ameenatou da Omar yayi tin tana kwana Daya da haihuwa a duniya Dan haka tsana da zafin Omar Dayake ji daidai yakejinsu akan Ahmed.
Shima Ahmed a nasa bangaren zuciyarsa a shirye take da duka dangin Omar dana matarsa sbd Bai yadda da kowa ba akan Omar hakama zai iya taka kowa Babu ruwansa akansa,
Idan rayuwar Omar sukeso to tabbas saisun shirya daukanta Dan ba sauki ya shirya musu.
Abinda yake ji a zuciyarsa tsananta ta yanda ko numfashin iskan da Omar yake gurin Bazai iya shaqaba,
Hakama tayaya zasu fuskanci juna da Omar din?
Me zasu tattauna?
Meye a tsakaninsu?
Ameenatu ce Kuma ta rasu Dan haka ba sauran abinda ya rage Dan wannan Ameenatou din ya yanzu tasa ce Babu abinda zaisa ya tsaya ya sauraresa, idan ma zasuyi magana to yabari sai bayan daurin aurenta.
Takawa yayi a raba gefen Ahmed ya wuce Yana Jin kirjinsa na tsananta nauyi kaman numfashinsa ma zai toshe.
Motsawa Ahmed yayi zai bisa Omar ya dakatar dashi sbd Shima tasa zuciyar datai nauyi.
Tayarda motar sukai suka bar gurin sbd ganin kaman wata motar tafe Wanda Sam bayason asan Yama San Babbah sbd abinda ya lura ya karanta a tsakanin zuwansa zuwa yanzu shine su mamman basusan Ameenatoun itace Ameenatou Jden ba da suke tsananin nema Dan haka yanada Daman Hana auren ko dauketa kafin sanin nasu Wanda kowanne time zasu iya sanin Hakan sbd yasan sarai ana biye da takunsa da lamuransa shiyasa bayason bayyanarda sanayyarsa da Babbah.
Suna wucewa Babbah ya Nemi guri ya zauna Yana rintse idanuwansa sbd zufan Daya jiqasa me zafi,
Baisan ta inda zai fara barin Ameenatou tasan ba sune suka haifeta ba,
Idan ta sani kwata kwata bayason duniya tasan ita 'yar Omar Jaden ce sbd hatsarin da rayuwarta zata shiga me girma,
Ba Dan bayason Omar ya Hadu da 'yar tasa ne ba sai Dan barin su Hadu din asan yarsace komai zai iya lalacewa,
Ameenatou zata iya shiga hadari sbd ko bayan aurenta zata iya shiga hadarin duk da acikin masu arziki sosai zatai auren Amma Shima Omar din me kudin gasken gasken ne Amma aka tafi har cikin gidansa aka kashe Ameenatunsu tana cikin nakuda ba Dan Allah yasa Ameenatou rabo bace da yanxu baisan a wane matsayi rayuwarsa take ba Babu Ameenatunsa Babu abinda ta Haifa.
Ya jima a gurin zaune cikin tsananin damuwa da tashin hankalin da Bai Saka masa Rana ba Dan kuwa duk Jin yayi Lagos din fitar masa a Rai hankalinsa ya fara tashi matiqa.
Daqyar ya dawo da kansa gida sbd kirjinsa dayake wani irin ciwo da nauyi hakama zufa yake hadawa sosai ya kasa denawa.
Yana isowa gida ya shige daki batareda kowa yaga halinda yake ciki ba Dan sunacan sunata hayaniyar bikin da zaayi gobe Wanda Seelahs suka hada.
Omar ma yana komawa gida kusan damuwan tabasa tayi Saida likita yazo ya Danyi checking BP dinsa kafin ya shige cikeda damuwa Dan bayason nunawa Babbah karfinsa yanason ya aminta dashi suyi maganan Daya kamata kafin lokaci ya kure sbd idan ya nuna masa power kaman yaci mutuncinsa ne bayan Tsananin gata da son dayasan Yanawa 'yarsa fiyeda yanda yake son nasa yayan na cikinsa.
Ahmed dayaji shikam baida hakuri ko lokacin batawa akan lamarin Yanke shawaransa yayi Babbah dole ya saurare abinda ake son fada masa Dan Jin Wanda akeson aji daga garesa.
A cikin Daren jirgi ya sauke Jamaal tareda siddeeq a Lagos batareda sanin kowa ba Kuma a Daren yayi magana da Ahmed Wanda basusan Jamaal na qasar ba Shima Dan haka da safe siddeeq ne yaje mansion din Mam seelah ya dauko Haroon Wanda a ranar yake cikin farin cikin dayafi na kullum sbd daga ranar sai ranar daurin aurensa da mutanensa da yawa Shima suna Lagos Dan halarta daurin auren goben.
Wata lafiyayyar tsadaddiyar Lodge din da Jamaal yake siddeeq ya Kaisa Yana shiga Jamaal dayake jiransa ya fito tareda siddeeq din suka barsa acan sbd Jamaal din na buqatan ganin Dad Jden.
A rumfar hutawan Dake bayan mansion din ta gurin garden suke wadda ta hada kofofin gidajensu uku batareda saika zagayo ya gate ba kake shiga tanan Dan haka yasa familys din suke kaman a gida gade guri daga daga baya Baya gaban mansions din ba.
dukkaninsu ne a zaune su uku sai Ahmed na hudu suna zaune cikin Hutu da nutsuwan Wainda arziki da Hutu ya ratsa fira sukeyi Hakama table dayake gabansu tea ne kusan kala hudu a different tea set masu kyau da tsada sai healthy snacks na Manyan mutane sai wayoyinsu da Kuma jaridan yau.
A Jden mansion baa yadda motar kowa nene ta shigo gidan ba iya ta masu gidan ce kadai take shiga ta Kuma fita Dan haka siddeeq baima nufi gidan Kai tsaye ba mansion din Dad ya shige sbd securities ma na ganin motar Haroon ce ta dawo suka wangale gate din ya shige da ita yayi parking.
##MAMUH#
*_ZAFAFA BIYAR_*
1 *_Ameenatou!!_*
_Mamuhgee_
2 *_Tsutsar Nama!!_*
_Billyn Abdull_
3 *_Gudun Kaddara!!_*
_Safiya huguma_
4 *_Kwankwason Jimina!!_*
_Miss xoxo_
Guda Daya 400
Guda biyu 700
Guda uku 1k
Guda hudun 1200
*_6019473875 MUSAA ABDULLAH SAFIYAH keystone bank_*
*_ATURA SHEDA ZUWA 09166221261_*
*_MTN/VTU 09134848107_*
_*Al'ummar NIJER kuma ku nemi wannan number don yin naku payment din 09033181070*_
*_karki bari ayi tafiyar ZAFAFA BIYAR BABU KE!!!_**_Arewabooks@Mamuhgee_*
49
https://chat.whatsapp.com/K3rO5UonX4GDVxtQbA5mZl
Assalamualaikum wa rahmatullahi ta'ala wa barakatuhu!!! Wannan group din dai na komai da komai ne. A taiqaice
*Farashin mu na daban ne compared to sauran Yan kasuwa
*Kaya masu kyau da quality. Abinda kika zaba shi za a Baki
* Swift delivery.watau waybill a sauqaqe da Yardar Allah
* Muna sake New Arrivals ka fin su cika Gari
* Muna iya duba maku kaya a good price ko da ba namu ba ne idan kuka Aiko da hoton kayan
Allah sa mu qaru da juna Ameen
****************
Fitowa Jamaal yayi daga motan sanye da sweatset ash na Ralph Lauren wandon mara tsayi da kadan ya sauka gwiwansa kafarsa sanye da sneakers na Louis Vuitton Ash fuskansa sanyeda fcap da glass na Versace Kai tsaye hanyar garden din ya nufa sbd siddeeq Daya sanar masa securities since su Dad na can garden din gidan Sir Jden.
Cikin nutsuwa ya nufosu Kai tsaye idanuwansa na kallan irin zaman Hutu da bayyanarda kusanci,so da shaquwan da sukai Amma abin baqin cikin dukkaninsu ba Hakan ne a cikin ransu ba Dan haka yaji tausayi da tsananin son Dad Jden na sake shigan zuciyansa sbd mutum ne dayake da tabbacin Babu tsatsa a zuciyansa.
Dad Lameenu ne yafara Ankara da tahowansa ya gyara zamansa Yana zuba masa idanuwansa da Shima suke cikin farin glasses Yana kallan fatan kafafunsa Dake bayyane sbd wandon Dake jikinsa sai daukan ido takeyi a fili karara sirkin bature da Nigeria.
Mam ma juyawa yayi ahankali ya Kalli Jamaal din Yana sake fuskan Dan yanzu Haroon ya zama hasken idanuwansa,
Sedai murmushin nasa Neman sauyawa yayi sbd idanuwansa Jamaal suke nuna masa Dan kuwa tafiyan da class da kamewan duk na Jamaal ne yake Gani Amma ya kasa yadda da abinda idanuwansa ke nuna masa da sauri ya juya ya kalli inda lameenu yake shima Lameenu din shi ya kalla kafin suka Kalli Omar a tare Wanda idan Jamaal ne sun tabbatarda zai fisu ganewa sbd shine ya taso Dashi a gabansa har girma Kuma sun tabbatarda suna tare haryanxu din,
Idan har Omar zaizo auren Haroon sun tabbatarda Jamaal ma duk inda yake Yana cikin Nigeria Kokuma Yana hanyar sauka cikinta ayau din tinda gobe ne daurin auren.
Omar da kallo Daya yayiwa Jamaal ya gane waye ke tahowa a natse cikin kulawa da bayyanarda kauna ya saki fuska murmushinsa me kyau Yana fitowa idanuwansa akan Jamaal din Wanda Shima shi yake kalla murmushinsa daya kusan Saka shayin Lameenu biyowa ta hancinsa Ya saki ahankali da nutsuwa..
Yana isowa gurin Omar ya ajiye cup din hannunsa tareda miqewa tsaye ya ware masa hannuwansa suka rungume juna.
Qamshin Jamaal din Mam ya shaqa da kyau yaji bana Jamaal din bane sbd yasan Babu wani qamshi da a duniya zai Saka Jamaal sauya nasa.
Lameenu ma qamshin Haroon Daya shaqa din ya Saka zuciyarsa Dake tsallen rawa Dan daidaita Yana miqa hannu ya zari tissue din gabansa ya Dan goge goshinsa Yana kallan Mam Wanda yake a natse hankali kwance sedai tasa zuciyar aciki tafi ta lameenu shiga wani irin firgita da karyewa Dan ya dauka Jamaal ne ya bayyana gabansa.
Cikin nutsuwa Jamaal Daya dago yana kallan Dad Omar bayan sun saki juna da sauti mara karaje ko sauri yace
"Dad Omar barka da dawowa"
Muryan ya Saka Dad Omar sake kallansa sbd Haroon ne da sauran yayansu ke kiransa Dad Omar Amma Jamaal Dad J kadai yake ambatarsa dashi.
Yanda Jamaal ya fuske bayan maganar Yana rungume Ahmed Wanda ya miqe cikeda farin cikin ganinsa da kaunan dayake masa Shima Mai tsananin gaske Yana cewa
"JAMAAL my man"
Murmushi Jamaal din yayi Yana Dan janyewa yace
"Haroon ne, JEEY Bai isoba tukuna Banda tabbacin ma idan zaizo din"
Dad Omar dayake kallan fuskansa wani murmushi me kyau ya sake Yana dauke kallansa daga Jamaal din Yana cewa
"Haroon Yaya hidiman?farko daya iso Nima na duka Jamaal dinne sai daga baya na gane,
Kamannin nasu nata sake rudarwa haryanxu dai."
Ahmed ma Yana zaunawa yace
"Ni haryanxu bana banbance su,
Barr Yaya hidiman?
Inshallah zaka samu farin ciki da zaman lafiya da Kwanciyar hankali me dorewa bayan auren,my wishes kenan.
Murmushi Jamaal yakeyi Yana cewa "thank you, thank you"
Bai tsammanin tararda su Dad tareda Dad j dinba Dan haka dole ya sake Yana murmushi da sakewa sosai kaman yanda Haroon yakeyi sbd har lokacin Daya gaida su Dad din idanuwansu dai a kansa suke sun kasa tantance mema suke Gani ko ciki,
Dad Lameenu idan ya shiga wani hali Baya iya boyewa da wuri ake gane Hakan a tareda dashi sbd tinda jamaal din ya taho gurin duk da sun shiga shock a farko Amma ganin dai da gaske Haroon dinne Amma kwata kwata ya kasa Dena hada zufa karshe dai haka ya ringa Neman rikicewa a zance.
Mam kuwa hankalinsa kwance yake ci gaba da maganarsa suna tattauna ci gaban da Haroon din yake samu sosai ayanzu akan manyan ayyukan dayake handling da yanda zai karbi babban nauyi akansa bayan auren.
Sun jima sosai a gurin kowa da abinda yake zuciya da cikinsa hakama kowa a tsananin mace yake Daya tashi yaje ya tattauna abinda yake ransa Amma hakanan kowa ya fuske suke cigaba da fira cikin walwala da farin ciki.
Sallan azahar ne ya rabasu bayan sunyi sallah kowa ya wuce Dan hutawa a gida.
Suna rabuwa Mam da lameenu office suka nufa,
Suna shiga Dad Haroon ya kira a waya Kai tsaye yace masa
"Menene Dayan alkawarin daka mun bayan na project????
Haroon dayake zaune a dakin Jamaal Yana cin abincin dayayi order Yana Jin tambayar yasan me Hakan ke nufi Dad Yana zargin Haroon din dayake gabansa Dan haka Kai tsaye yace
"Alkawarin Nemo Maka duk inda Magajin Dad Omar yake Kokuma bayanin da zai nuna mana inda yake"
Numfashi Dad din ya sauke kafin yace
"Kazo yanzu Nan Ina office ka sameni Kuma ka zo da takardun aikinsu Chris Jeremy."
Kashe wayar yayi Yan kallan kofa sbd ya ji abinda yakeson ji Amma Kuma idan har da gaske ne zai gane idan Haroon din ya shigo.
Haroon na kashe wayar siddeeq yafara kira ya sanar masa inda takardun suke ya dauko Kai tsaye yakaiwa Jamaal Daya fito sallan tareda Dad Omar sunason magana Amma dai dama Dan haka address kawai Ahmed ya bawa Jamaal Kai tsaye ta waya da time a yau din zuwa dare.
Haroon Kiran Jamaal din yayi hankalinsa tashe tsoro na ciked zuciyarsa ya sanar dashi abinda sukai magana da Dad din a waya kafin Jamaal din ya nufi office din Dad din.
Koda ya shiga Dad Lameenu Yana tsaye Yana Kaida kawo sbd haduwan Jamaal da Omar su nasu yazo karshe Dan Basu iya da Omar dinba shi kadai bare Jamaal da kaman ma su da suke iyayen sune suke tsoronsa sbd zai iya ruguzasu tinda yasan hanyoyin yin qasa dasu.
Mam kuwa Jamaal din na shigowa ya miqa masa hannu Yana kallansa yace
"Takardun Menene wannan din?
"Chris Jeremy's" ya Bada amsa Kai tsaye Kansa a kasa.
Dad na Jin Hakan ya jefar da takardun kan table Yana fuskantar Jamaal din yace
"Menene kake Jira haryanxu akan alkawarin daka dauka?
Kana ganin Dan gobe ne daurin auren Nan bazan iya