Showing 213001 words to 216000 words out of 220972 words
zaro ido and covered her mouth with her little hands because ta san ta yi b'arna wa Maminta,Nuraz da shigowar sa kenan cikin apartment d'in yana jin yanayin kiran da Nusrah tayi ma Maysam yasan ba lafiya ba cikin sauri ya biyo bayanta,tana shiga bata yi wani jinkiri ba ta nufi inda Maysam take ta kamo hannunta data rufe ido da su cikin tsoro da siririyar muryarta tana fad'in "I'm sorry Mami,i won't do it again" wani irin takaici da haushi Nusrah taji ya kamata,following the pile of papers that had torn daga muhallinsu da wani irin kallon b'acin rai,da haushin abun ya ciyota she didn't know when she knocked on her forehead tana fad'in "zan ci ubanki yau ai,tunda ba kya jin magana" ta d'aga hannu za ta sake rankwashinta carab taji an rik'e mata hannu,ta waiwaya ranta a b'ace tana kallonsa bata san lokacin da wani irin kuka ya zo mata ba,ji tayi kawai ta kasa daurewa ta fashe da matsanancin kuka,da sauri ya jata jikinsa ya rungume yana kallon Maysam da tayi tsumu² tana raba ido tana kuka,a hankali ya kamota ya had'a su duka ya rungume yana fad'in "shhhiii! Kukan ya isa haka" Nusrah cikin takaicin maganar da ya fad'a ta fizge jikinta daga rik'on da yayi mata ta zabga ma Maysam harara then ta fice da sauri,tana barin wajen ya sunkuya a gaban Maysam yana kallonta yana b'ata fuskarsa yace "me yasa kika tab'awa Mami kayanta habibtiiy? Kin san ba ta so ana tab'a mata ko,baki san kayan aikinta bane eh?" Sauke kanta tayi k'asa tana cuno baki,cikin siririyar muryarta mai cike da shagwab'a tace "I'm sorry Papi,i won't do it again" shoulder d'inta ya rik'o a hankali yana kallonta then yace "wuce muje ki bata hak'uri and kice baza ki sake zuwa mata gurin kayanta ba" wani k'ifta idanu ta fara za tayi kuka ya d'agata yana fad'in "kina so na bari ta dake ki eh?" Ta girgiza kai da sauri tace "no Papi ba na shon duka" yace "Come on,idan ba kya so ki daina fitina kinji habibtiiyn Papi?" A hankali da hausarta na yara tace "na daina tou,kaima ja ka bawa Mami ha'uyi?" Murmushi yayi mata yana lumshe ido yace "sure habibtiiy" tace "Papi idan nace tayi ha'uyi ja ta doke ni?" Saurin kallonta yayi yace "No! She will not,let's go now kada ta sake yin fushi" yana fad'ar haka ya wuce da ita a jikinsa,tun kafin su k'araso inda take kwance saman armchair yake kallon yadda fuskarta ta koma,though she was not yet crying but kana kallon idanunta za ka san ta zubar da hawaye musamman yadda take yin ajiyar zuciya,suna shigowa ya sauke Maysam ya rik'e hannunta suka fara takowa a hankali,basu k'araso kusa da ita ba Maysam ta mak'ale jikin Nuraz tana lek'en fuskar Nusrah da tayi kicin² taki yarda ta kallesu,kawai sai ta fashe da kuka,da sauri Nusrah ta juyo tana harararta cikin hayaniya ta furta "U didn't cry girl,ai dai ban miki komai bama yanzun,ranar da na ci ubanki so hard akan tab'a min kaya za kiyi hankali da ni" Maysam ganin yadda nusrah ke yi mata fad'a abunda bata saba ba babu b'ata lokaci ta sake fasa k'ara kamar wacce ake duka,ta kwanta a k'asa ta fara birgima tana fad'in "Mami kiyi ha'uyi,bajan shake tab'a mici abu ba" Shi kam Nuraz who was standing watching their drama wani zaro ido yayi jiyo Nusrah tana zagin Maysam,da sauri ya k'araso ya d'aga y'arsa bai yi mata magana ba ya fice da ita a kafad'arsa yana hitting bayanta cikin sigar lallashi,almost thirty minutes later he came back alone to look at where she was sitting ta rafka tagumi da hannu biyu kamar wacce aka yiwa mutuwa,fuskarsa babu alamar wasa ya k'araso kusa da ita,Nusrah dai har lokacin tana zaune bata ma san ya shigo ba because ta tafi duniyar tunani sai jin saukar hannayensa tayi ya sauke nata hannayen dake saman fuskarta,da sauri ta fizge hannunta tana harararsa,wani makirin smirk ya saki yana yi mata kallon k'asan ido,his words at the end of his throat ya furta "haba mana kiyi hak'uri fushin ya isa,ni da ba ni na kashe zomon ba" ya sake kai hannunsa zai tab'a ta a fusace ta mik'e za ta bar wajen,da sauri ya fizgota ta fad'o jikinsa,ya mayar da hannunsa ya matseta firmly yana shak'ar k'amshinta mai tsayawa a rai,tsayin lokaci suka d'auka a haka bai sake yin magana ba but the way he was brushing his lip a jikin wuyanta zuwa shoulders da gefen fuskarta zai tabbatar maka ya tafi wani nahiyar,a hankali cikin wani irin mutuwar da jikinsa yayi ya tattaro words d'in "please mana,don't u think Maysam yarinya ce k'arama kike mata irin haka? Do u want her to be afraid of u ta dunga gudun ki eh?" Idanunta ta d'aga masu cike da hawaye kamar za tayi magana sai ta fasa tayi shiru saboda abun yana cin ranta,yace "Please be patient baza ta sake ba" a fusace tace "That's how she hurt me,fisabilillah ina kan aiki ta b'ata min kuma ace bazan hukunta ta ba? K'udi fa nasa na siya,kawai yarinya da shegen fitina kamar aljana ta yage min paper's,ta san me nake yi ne?" Yayi murmushi but didn't let her understand yace "no! Roohii u don't understand me,ni bance kada ki hukunta ta idan ta yi laifi ba,but u should understand the punishment for a child" girgiza kai ta shiga yi tana cizar lips d'inta na k'asa,ya sake sassauta murya yace "ni dai ayi hak'uri yanzun,duk ma nawa ne papers d'in data cire we will have to pay,but kada a tab'a min lafiyar Annie na" K'wafa tayi tayi masa shiru,yayi ta magana tak'i kulasa sai da ya gaji dan kansa yace "shi kenan ai tunda na ce zan biya,idan aka tab'a min yarinya kuma akan wani paper da ta cire sure za'a samu matsala" da yake abun yana cin ranta har lokacin bata ma san lokacin da a fusace tace "wai sai yaro yayi b'arna ace za'a biya,wannan ma ai rashin adalci ne da d'aurewa k'arya k'ugu,ka san me nake yi yarinyar nan ta lalatamin?" Ya d'age shoulder yace "I said i'll pay" tayi k'wafa tana harararsa tace "sannu mai k'udi,Allah bada ikon biya,amma Allah ko ka biya sai na ci ubanta ta yadda gobe baza ta sake ba ko cewa akayi tayi" wani kallo yayi mata bai dai ce komai ba ya lumshe idanunsa had'e da matsa k'irjinta sai da ta saki siririyar k'ara ta rufe ido,cikin masifa tana kokawar kwace jikinta tace "Oh my God! Stop doing this to me,it really hurts" kallon cikin idanunta yayi yace "me kika ce yanzun?" Ta bud'a ido tana kallonsa da fad'in "ban gane ba?" Yace "maimaita abunda kika ce nake son ki yi" tsayawa tayi kallonsa cikin rashin fahimtar inda kalamansa suke zuwa tace "what am i saying?" K'wafa yayi ya sake rik'eta sosai da taji ya fara unbuttoning rigar jikinta hurriedly ta rik'e masa hannu tana kallonsa "ni ka barmin rigana me za kayi min kuma?" Sake kallonta yayi but this time around kallon nasa na tsoratarwa ne,da sauri ta saki hannunsa,tana ta mutsu² a jikinsa bai kulata ba sai da ya cire duk wani kayan da suke da mutunci daga jikinta ya barta daga ita sai pant da bra,ta sunkuyar da kai ta kalli jikinta cikin takaici ta kasa magana,a hankali taga ya fara rage kayan jikinsa,tayi ajiyar zuciya ta kalli k'asa,har ya gama bata yarda ta d'ago ba,but tana iya ganinsa ta gefen ido,ya zauna kusa da ita jikinsu yana had'uwa daga shi sai wani boxer mai u shape ta gaban,siffar jikinsa duk a waje komai ya ji,a nutse ya rik'o chin d'inta ya d'ago fuskarta ta kalleshi,yana kallon cikin idanunta yace "kin san me za kiyi ai?" Ta zuba masa ido tana kallo ba tare da ta ce komai ba,ya had'e rai a hankali yace "Am i not talking?" Wani irin saliva ta had'iye lokaci d'aya tarin da bata san daga ina yake ba ya fara taso mata,all because of some kind of b'acin rai da ta gani kwance cikin idanunsa,ya tab'e baki ya matsa kad'an ya mik'o mata ruwa,tayi one sip ta rik'e a hannunta,da yaga baza ta sake sha ba ya karb'i glass cup d'in ya ajiye saman couch,yana dawowa kusa da ita tarin ya sake dawowa saboda yadda taga fuskarsa ta rikid'e ta koma sak asalin Nuraz da ta sani in the past,yana yi mata wani irin kallo a nutse yace "za ki dakata da wannan tarin naki ko kuwa saina b'ata miki rai?" Bai gama fad'a ba tasa hannu ta toshe bakinta,ya tab'e baki yace "better" satar kallonsa tayi cikin rashin sa'a idanunsa suna kanta,da sauri ta d'auke kai,yana kallonta with no sign of humor yace "kin san aikin da za kiyi Hajajju?" A sad'ad'e ta girgiza masa kai tace "A'a'a,but i'm sorry,u don't have to pay me" saboda ta tsorata da ganin yanayinsa,tunaninta duk ya koma kan maganar Maysam ne,he let out a wide smile yana kallon yadda tayi firi²,though ita aka yiwa laifi but shi da kansa ya san duk ya rikitar da ita da wannan kallon nasa,tab'e baki ya sake yi tunawa da dalilinsa na yi mata hakan ya wani basar yace "No, don't worry,i'll pay for whatever my daughter did,but u have to pay the debt u have owed yourself back" da sauri ta d'ago tana kallonsa ya d'aga mata gira yana sakar mata harara yace "yeah! Ina tsayen baki ji kunyata ba kika zage ni a gaban yarinyata,duk da na d'auke kai a karon farko just to pretended not to hear,sai kika ga hakan bai miki ba kika sake yi,still na yi shiru ban yi magana ba,na yi miki uzurin ranki ne ya b'aci ba da sani kika yi ba but u have to repeat it again,that is! If i don't hear ma kin maimaita na ji da kyau,three times kina repeating za ki ci ubanta,ko nauyin kalmar baki ji ba" Sauke kai tayi k'asa tana raba ido da tunanin ita yaushe tace haka? Yasa hannu ya d'ago fuskarta yana kallon idanunta yace "So! I'm here before u,ranar yau if u don't fuck me as ur mouth says,Allah ma ya san ba zan kyale ki ba,dole sai kin cinye ni,and make sure if u do u really fuck me,suck me,and eff me rough,ba na son cin wasa,ci nake so kiyi irin wanda za kiji kin k'oshi,u have to damn fuck me irin wanda we have never done before,ki k'i ji,ki k'i tausayi na,kamar yadda bakinki ya furta every curse u make in 1 round,and make sure kin sa k'arfin ki yadda zanji wahala,otherwise kuma i will do it myself and u know what will happen next" yana gama fad'an haka ya had'a jikinsu guri d'aya but sai ya kasance shi ne a k'asa ita kuma tana saman jikinsa,Nusrah dai kamar mai jin tsoron abunda zai faru tayi saurin kallon fuskarsa za tayi magana,before she had finished gathering her saliva ya had'e bakinsu yana sakar mata harara,sai da ya tsotsi lips d'inta sannan a hankali ya d'an janye yana kallonta yace "are u waiting me to teach u how to deal with it?" Rau² idanunta suka yi zata fara kuka yace "hold it madam,ni yau ba jin kukan ki nan zanyi ba,all i want is to fuck me,if not billahillaziiy i will eff u off rough! rough!" Yadda taji yayi furincin shi ya sake bata tsoro,even though abun ba bak'onta bane,but ita dai yau haka kawai taji tana jin tsoronsa,a hankali bakinta ya fara rawa tana son yin magana ta kasa sai hawaye shar suka zubo,yayi cupping fuskarta a tsakanin palms d'insa da sauri yana yi mata wani irin kallo ya sake had'e bakinsu yana sucking kamar zai cinye mata lips,wani tura tongue d'insa daya fara yana wasa da shi a cikin bakinta yana licking suka sa ta kasa gane when ta lumshe idanunta and to give him all her support.
After a long time da suka d'auka suna buga game d'in,Nusrah kwance jikinsa idanunta a lumshe suna sauke numfashi,taji yayi murmushi mai sauti,da sauri ta d'ago kai tana kallonsa tace "what's it?" Bai bud'e idonsa ba har lokacin,ya fara yi mata tafiyar tsutsa a baya yace "I'm just found myself in trance" ta tab'e baki tace "Mmm! Ni kuma ka wahalar ni ba,ji nake k'irjina yana min zafi wollahi,kad'an baka cire min su ba" wani murmushi yayi yana bud'e lumsassun idanunsa yace "Let's see" yayi maganar yana kai hannunsa wajen,da sauri ta bige masa hannu saboda ta san me yake niyyar yi mata,yayi murmushi yana kallon yadda take turo baki yace "Wait,how long are u going to give me a new baby,naji ki shiru and kina kallo duk wad'anda muka riga aure wasu suna da biyu,but mu har yanzun Maysam ne kad'ai?" Chin d'inta ta d'ora akan k'irjinsa tana kallon fuskarsa,hannayenta duka a zagaye da shi tace "Ai ba ni zan baka ba" ya d'aga mata eyebrows d'insa duka,hakan ya bawa fatar goshinsa dama ya d'an tattare,yana kallonta fuskarsa d'auke da wani irin murmushi yace "Waye zai bayar?" Tace "ai kaima baka shirya ba naga" wani makirin murmushi ya saki yana kallonta yace "Ohhhoo! U mean ni ne ban shirya ba?" Bata ce komai ba ta dai d'aga idanunta tana kallonsa ya sake yin murmushi yace "yeah! That's it,na zama lazy na kasa baki ko?" dariya ta fara yi bata ce komai ba,ya d'an tab'e baki yace "okay! Tunda haka ne dole ma na dage na baki" harararsa tayi tace "Allah ya so dai ba family planning nayi ba bare kace ina sane nak'i baka ko nice na kasa karb'a" murmushi ya saki yace "nima bance kinyi ba ai,but gaskiya i want new kids this soon,saboda haka anjima ki shirya maybe idan na yi aiki da gumina zan samu ko?" Wani bud'a ido tayi tana kallonsa ya d'aga mata gira yace "na fad'i dai²?" Ta k'ifta ido tana bud'e hannu tace "How do i know? But na san dai idan munyi addu'ah za mu samu" Yayi murmushi yana kallon lips d'inta yace "Yeah! Ai muna yi and in sha Allah za mu samu" a hankali tayi murmushi ta mayar da kai ta kwantar a ta fara lumshe ido,wani irin bacci take ji yana fizgarta mai shegen dad'i,jin ta yi shiru bata sake magana ba,ya lek'a fuskarta kawai sai yaga ta fara bacci,yayi still yana kallonta can ya fara tashinta,cikin magagin bacci ta rik'e masa hannu muryarta cike da shagwab'a tace "please Hayat let me sleep a little" ya ware ido yana kallonta yace "No,get up idan muyi wanka sai ki kwanta","um'um" tace tana mak'ale kafad'a,ganin da gaske baza ta tashi ba ya mik'e da ita a jikinsa ya wuce bathroom,duk yadda taso ya barta bai kyaleta ba sai da suka yi wanka,bayan sun fito suna kwance mak'ale da juna,aka fara kiransa a waya,tunda kiran ya fara shigowa Nusrah banda juyi babu abunda take yi,duk kiran haushi yake bata,shi kuma da yake y'an mulkin na kusa shima bai ga dama ya d'auka ba.
Tayi tsaki for the last time tayi juyi a jikinsa,then ta d'ago tana had'e rai da tura baki tace "ni gaskiya ka saka wayar nan a silent ko ka san yadda za kayi da shi ya daina k'ara,it's bothering me and i want to sleep" wani kallo ya mata,da sauri kamar wanda aka tsikarama abu ya tashi yana kallon idanunta yace "Roohii get up,tashi muga" ta bud'e ido da sauri jin yanayin kiran da yayi mata,tana yamutsa fuska tace "what else?" Yana yi mata wani irin kallon k'urillah yace "anya baby.?" K'uresa tayi da kallo tana harararsa tace "me wai?" Yayi murmushi yace "I'm thinking,but koma dai mene ne ki daure please muje muga Dr yau" saurin bud'e ido tayi tana kallonsa,ko me ta tuna kuma sai tayi murmushi tace "Uhn! Za ka fara ko?" Yace "What shall i do again?" Cikin shagwab'a tace "wancan lokacin ma ciki na na farko haka kace,muna zuwa shi kuma Dr Paredes d'in nan ya wani kama ya tabbatar da maganar" yayi murmushi yana d'ago fuskarta idanunsu a sark'e yace "I will be happy idan hakan ya tabbata" murmushi tayi masa bata sake cewa komai ba ta mayar da idanunta ta lumshe,forehead d'inta daya sumbata yasa a hankali tana tura baki tace "Just let me sleep,anjima sai muje ko?" Yace "an gama,sleep tight" tana kwance a jikinsa bacci mai dad'i ya d'auketa,ba ita ta farka ba sai yamma,har Nuraz d'in ma ya fita ya dawo,but kuma tun daga maganar da suka yi na zuwa hospital ranar sai taji bai sake yi mata zancen ba,for almost two days taga ya daina fita ko ina they were always together at home,Maysam kuwa tun ranar da tayi mata ta'adi da ya fita da ita bata sake ganinta ba,data tambayeshi yace tana gurin Lolly,she didn't bother to ask again because she knew where she was,za ta samu kulawar da ko tana gurinta iya abunda za ta iya yi mata kenan,da taga cikin kwanakin sai dai yayi aiki a computer,ta kalleshi lokacin yana zaune saman bed da safe ya mik'e k'afafu sanye da wani crazy white jean da farar sleeveless,ta kwantar da kanta a jikin kafad'arsa tana kallon abunda yake yi a computer tace "wai kwana biyu baka jin fita ne? Na ga sai dai kayi aiki a gida,ko fita muka yi ma bama wuce apartment d'in Hajiya ko su Mom daga can kuma ni banga kana fita ba" murmushi yayi mata then yace "ina ne mutum zaije,ana batun pandemic na virus a wasu sassan na duniya?" Saurin kallonsa tayi tana bud'e ido tace "kamar yaya?" Ya d'an rufe computer half yana kallonta yace "wai baki san me yake faruwa ba dama?" Ta bud'e ido tace "ni ina zan san wani abu da yake faruwa?" Murmushi yayi yana kallonta da mamaki yace "ba kya hawa social media ne?" Tana yamutsa fuska tace "ni fa kwanakin nan kawai nayi bacci shi ne karatun da nafi iyawa,wayar nawa ma ko ina nasa shi Ohoo" ya