Showing 117001 words to 120000 words out of 220972 words

Chapter 40 - DAN MACE COMPLETE Hausa Novel

23 Aug 2025

1202

medications help relax ur heart muscle,slow ur heartbeat and decrease blood pressure,making ur heart's job easier,beta blockers can limit the amount of heart muscle damage and prevent future heart attacks.
Ido ya zaro bayan ya gama dubawa zuciyarsa na skipping yake tambayarta "Baby what are u doing with that.!?" Saurin kallonsa tayi with her red eyes jin maganarsa a daf da ita,without saying anything ta mayar da idanunta ta kulle,kallonta yayi jin bata ce komai ba yana nuna mata maganin dake hannunsa yace "I'm asking u,kin san maganin mene ne wannan.!?" She nodded without bothering to talk to him,yana sake tsareta da idanunsa yace "Are u sure kin san na mene ne.?" Ta d'age masa gitarta d'aya because of how she felt herself idan tayi kwakwkwaran motsi,lumshe idanunsa yayi a hankali ya furta "Ok! Tell me amfanin me suke yi miki.!?" Slowly ta nuna masa saitin zuciyarta da hannunta,ido ya zaro yana fad'in "What!??" She slowly opened her eyes to look at him with amazement,as if he scared to ask what she mean ya furta "u mean u have a heart attack.!?" She nodded her head as he could understand and then ta mayar da idanunta da suka yi wani irin ja ta kulle,"Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un.!" Was the first word that came out of his mouth had'e da dafe forehead d'insa,sun d'auki tsayin lokaci shiru ba tare da wani cikinsu ya sake yin magana ba,on the side of Nuraz he was overwhelmed by the turmoil she find her self,while Nusrah kuwa tarin damuwa yasa ko motsi bata son yi,bayan dogon lokacin da suka d'auka yana sauke ajiyar zuciya ya fara tambayarta since she was suffering from the disease,a nan ne ta sanar masa tun kafin ta had'u da su,at the time that she's with mommy after her Mom's death,but ko can bayan ma ciwon bai yi tsanani ba sai yanzun,jikinsa duk ya yi wani irin sanyi yayin da ya dunga bawa kansa laifin,bayan ya gama jin abunda ta fad'a duk da ya so ta bashi labarin abunda ya faru tsakaninta da Mommyn,aka yi knocking door d'in Nuraz dake aikin kallonta da tausayinta ya daure murya a shak'e yace "shigo" Bareerah dake tsaye wajen ta turo k'ofar ta shigo,tana kallon yadda suka zauna parallel tace "Annie tana kiran ku" amsawa yayi da suna zuwa,bayan fitarta daga d'akin a sanyaye ya mik'e yana fad'in "ki kwanta ki huta,bari naje" saurin kallonsa tayi cike da k'arfin hali ta furta "No.! Bari na taso muje" saurin juyowa yayi yana kallonta yace "Where are u going.!?" Tana calming kanta tace "Please let's go,naga ai babu wanda ya sani" yana d'age gira yace "Really.!?" Ta gyad'a masa kai,carefully ya tsaya kallonta kafin yace "Ok.!",a tare suka fito yana gaba tana binsa a baya har suka fito parlor'n inda suka tarar da su Annie sun yi jigum²,jiki babu kuzari suka nemi guri suka zauna while Lolly tana k'ok'arin barin gurin a fusace,Annie tana kallonta take fad'in "dama kin sawa ranki hak'uri,duk fa wannan abun da kike yi ni dai na san.." Bata k'arasa ba Lolly ta juyo tana marairaicewa da had'e hannayenta guri d'aya alamar rok'o ta furta "Please Adda.! Dan Allah",fasa k'arasawa Annie tayi tana fad'in "I was quiet since u know i was telling the truth",angrily she said "Uhn!" Without saying much she turned and sat down tana girgiza kai,daga Nuraz har Nusrah y'an kallo suka zama,bayan lolly ta zauna tana ta faman kumburi Annie ta juya gefen da yake zaune tana mik'a masa car key,kallon rashin fahimta yayi mata kafin ya tambaya "Annie what am i going to do with the key.!?" She moaned and said "Well, I don't know,mahaifinka yace a baka" had'e rai ya fara k'ok'arin yi cikin b'acin rai ya furta "ni Annie na ce masa ina buk'atar mota ne.!?" Annie dake kallonsa tana had'e rai cikin fad'a tace "how do i know.!? Ka ga zo ka karb'a ni ba dani za kuyi wannan shirmen ba,shi ya gama rok'o kai kuma za ka k'ara min takaici" gimtse fuskarsa yayi yana fad'in "ni Annie ki barshi a gurinki babu amfanin da zai yi min,ni da zan koma ina zan tsaya wani karb'ar motarsa.!? An fad'a masa ina buk'ata ne.!?" Mik'ewa tayi a gurin ta ajiye masa tana fad'in "Za ka iya d'auka ka mayar masa tunda nima bance ya baka ba,amma ka sani idan naji ko na gani ka yi masa abunda ba shi kenan ba ni da kai ne" tana fad'a ta wuce ta barsu a parlor'n,lolly tana tab'e baki ta furta "Allah ya kyauta" daga haka bata kuma magana ba ta bar musu parlor'n itama,tunda ya rage su biyu Nusrah take kallonsa fuskarta d'auke da damuwoyi,like someone whose life had gone wrong ya mik'e ya nufi bedroom d'in Annie with the key she left behind.

*2 days later...*

Sanye take da train suit riga da wando na gucci with a p-cap,and her legs were wrapped in a black and white women's fashion sneakers,,since he had set his eyes on her ya kasa janyewa har ta kusa k'arasowa inda yake,da yaga za ta wuce bata yi masa magana ba da sauri yasa hannu ya rik'o gefen rigarta,a firgice ta waiwayo tana ganinsa ta saki siririn ajiyar zuciya da fad'in "U scared me" tab'e baki yayi kad'an yana kallonta yace "Ina za kije ne a haka kike sauri.!?",squeezing fuskarta tayi tana fad'in "zan d'an je morning exercise ne",yana zaro ido ya furta "a haka za ki fita.!?" Tana duba jikinta take tambayarsa "da akwai laifi idan naje a haka.!?" Kallonta ya tsaya na wani lokaci yana had'e rai ya furta "Nop" not waiting too long ya barta a wajen in a fit of anger,since taga yanayin fuskarsa ya sauya ta sha jinin jikinta,yana barin wajen instead of tayi abunda ya fito da ita slowly ta juyo and heading back into the house,kusan a tare suka shigo Annie da suke magana akan matsalar Abba'nta ganin ta shigo suka bita da kallo,bcos babu jimawa ya wuce rai a b'ace ita kuma ta shigo jiki babu kuzari,za ta wuce bedroom Lolly ta kirata,she came back to where they were idanun Lolly a kanta take tambayarta "Angel why did u come back.!?" Murmushin yak'e tayi tana kad'a kai da k'irk'iro abunda za ta fad'a,suna kallonta Lollyn ta furta "Ko dai Habibiiy ne yasa kika dawo.!?" Kai ta sake girgizawa tana neman gurin zama da cire bluetooth dake kunnenta take fad'in "A'a Aunty nice dai naji na fasa zuwa",kallon juna suka yi cike da rashin gamsuwa,lokacin shi kuma ya sawo kai cikin parlor'n yana fitowa daga bedroom d'insa yaji ta fad'i hakan,suna had'a ido da ita ya d'auke kai,girgiza kai Lolly tayi tana fad'in "Allah yasa haka ne abunda kika fad'a",kai ta sunkuyar k'asa tana wasa da wayarta,Annie couldn't speak to them except from the way yake had'e rai ta fahimci shi ne ya hanata fita,"Allah ya kyauta" they heard her say it su duka ukun suka kalleta,ba tare data damu da kallon da suke mata ba ta furta "Amm! Ni kam dama ina so muyi magana tun waccan ranar" sake kafeta suka yi da kallo kamar ba za su daina ba,tana kallonsu d'aya bayan d'aya ta furta "Akan matsalar ku ne daughter ke da mahaifinki" her body was frozen to hear her father mention but she says nothing,a nan taji Annien tana fad'in "Ina ganin kamar lokaci yayi daya kamata ace mun sake mik'ewa tsaye wajen ganin munyi yak'i da wannan hatsabibiyar matar,saboda ina tunanin kamata yayi ace tun wancan lokacin mun tuntub'i Malam d'in munji ko Allah zaisa a dace tunda aikin su ne,kuma ko a wancan lokacin ma idan baku manta ba ta dalilinsa ne muka samu nasara,idan Allah yasa an dace sai kuga munyi nasarar yak'i da wannan matsalar ko kuwa yaya kuke gani.!?" Tana yin maganar hankalin Nuraz ya koma kai shima,nan duka suka yi na'am da shawararta,as they knew which Malam she meant sai basu d'auki dogon lokaci suna tattaunawar ba,after she found they all answered that it should be tested suka ajiye maganar zuwa yamma idan Allah ya nufa za su gwada zuwa Yakasai su tuntub'i malam d'in suji.

Kamar yadda suka yi shawaran zuwan,in the evening after asr prayers they came out in a jeep that Rafeek owned by Nuraz 2 days ealier a cewarsa bai kamata ace sai suna fita suna hawa abun hawan titi ba,Nusrah dake gefensa sai addu'ah take yi Allah yasa su yi nasara,har suka shigo cikin unguwar ita dai sai mamakin kaifin basirar da Allah ya yiwa Nuraz d'in take yi,a iya tunaninta da sanin da tayi masa tsayin shekaru hud'u tana tunanin yadda ake yi baya saurin manta abu,if he knows it is difficult to forget or to ask about it again,she is in such a state of mind bata ankara ba sai ji tayi sun tsaya,a hankali ta sauke ajiyar zuciya before tayi removing seatbelt from her body (ni da nake gefe nace abunku da wad'anda suke wata duniyar suke kuma bin doka),kai tsaye suke takawa daga inda yayi parking d'in suka fara gangarawa da k'afa har suka iso k'ofar gidan Malam d'in,kasancewar yamma basu tarar da mutane ba sai dai almajiransa dake karatu a k'atuwar rumfar dake k'ofar gidan,bayan an yi musu iso they find him sitting on the pray mat,since they come in and find him charmingly saying "Maraba da bak'in turawa" Annie da Nuraz suka yi murmushi,yanayin yadda yake yi har yana tsokanar Nuraz lamarin ya sake d'aurewa Nusrah kai,ta tafi tunani da tambayar kanta "Dama suna zuwa ne bayan mun tafi.!?" Rashin samun wanda zai bata amsa yasa dole ta kasa kunne a gurin,bayan an gama gaisawa Malam d'in yana kallon Annie yake fad'in "D'azun muna waya kin fara sanar da ni maganar,sai kuma kika ce za ku zo shin me yake faruwa.!?" As she flex her leg's and then began to explain him as their eyes could see,Malam dake saurarenta bai ce komai ba har ta dasa aya sannan ya d'ago yana fad'in "Tabbas wannan aikin bak'in sihiri ne,amma idan Allah ya so kuma ya ara mana rai za muyi k'ok'arin da za mu iya mu lalata shirinta,Allah ya bamu aron lokaci" They answered faithfully,Malam ya waiwaya gefensa sannan ya waiwayo yana fad'in "ina ganin yanzun abunda yafi dacewa muyi shi ne za mu fara da yin saukar alk'ur'ani,sannan akwai ruwa da za'a karanta ayatus-sihr a ciki,da sauran wasu magunguna da zai dunga amfani da su zuwa nan da wani lokaci muga abunda Allah zai yi,idan Allah ya so yayi amfani da su kuma ya dage da addu'o'i yana yin azkarus'sabah wal-masa'a in Allah ya yarda komai zai zama tarihi" Annie ta numfasa tace "Allah ya amince",Nusrah ce ta d'an kalli Nuraz k'asa² tace "To amma mu da ba ganinsa za muna yi ba a ina ne za mu bashi maganin.!?" Shiru ya d'anyi a ransa ya furta "Of course wannan ma abun dubawa ne",Annie ya kalla ya furta "Annie" ta d'ago tana kallonsa silently ya furta "But we need to think about how to get him har mu bashi magungunan ko.?" Murmushi kawai tayi tana fad'in "If God permits all this will not be the problem" babu wanda ya sake yin magana a tsakaninsu,a haka har suka tashi tafiya inda a nan Malam d'in yake sanar da su zuwa gobe sai a zo a karb'i magungunan,after sun yi masa godiya and they would occasionally say good-bye to him,Annie tayi masa alkhairi kamar yadda ta saba though ta jima ba ta k'asar but tana yi masa aike ta hannun wacce ta had'a su,kuma lokaci-lokaci suna gaisawa a waya shi yasa duk da basa nan suka saba da shi sosai,shima kuma bai manta su ba.

Tun bayan da suka baro gurin Malam suke tunanin ta yadda Annie take zaton za suga Abba'n Nusrah and to carry out their duties without any problems,but they can't find any solution har suka dawo gida,,washe gari kuma kamar yadda Malam d'in ya fad'a da yamma Nuraz da Nusran suka je karb'o magungunan,duk yadda za ayi amfani da su he explained to them kafin suka karb'o,by then they returned to tell Annie the same way Malam d'in ya fad'a musu k'aidar amfani da maganin da zai kasance ruwan shansa a ko wane lokaci,Annie was silent and thought,Nusrah that sits by the side abun duniya ya taru ya mata yawa,a sad'ad'e ta d'ago tana kallonsu silently tace "Annie shall i try to go to my father's office.!?" Saurin kallonta suka yi with desire to make them more aware of her words,she nodded and said "Since we don't really go there to see him,i wonder if the office will be.?" Annie dake kallonta didn't know when smile yayi escaping mata,har sauri take ta furta "Well,my daughter u make the right decision,kuma nima na fi gasgata wannan hanyar,tunanin da nake yi kenan ko dai ba za mu dunga ganinsa ba akan lokaci,this is the way i think we can find the problem",Lolly dake gefe tana sakin murmushi tana kallon Nusrah tace "kuma Angle ke ya kamata kuje ku kai masa,saboda haka sai ku fara shiryawa ku san dabarar da za kuyi masa kada yak'i karb'a" Nusrah dake jin farin ciki ta wani gefen na zuciyarta tayi saurin amsawa cikin walwala,Annie tayi murmushi itama ganin lokaci guda Nusran ta fara dawowa cikin walwalarta tace "Daughter do u know where his office is.!?" Ta gyad'a kai cikin wani yanayin farin ciki tace "Ehh! Da muna zuwa da Abbah,kafin Mammana ta rasu" jikinsu a d'an sanyaye suka furta "Allah sarki,Allah yayi mata rahama",cikin yanayin farin ciki da su kansu suka manta rabon su da zama kamar haka suka ci gaba da kasancewa a ranar har sai da dare ya raba kafin kowannensu ya nufi d'akin baccinsa.


As it is common to say "da sanyin safiya ake kama fara" haka ce ta faru a gefen wannan family,a washe garin at about 10:00am Nusrah da tun kafin lokacin take jiran taji ya ce tazo su tafi ta sake fitowa parlor as she sat for countless hours,ganin bai fito ba har lokacin ta gaji da zaman ta kirashi,yana kwance saman bed yana bacci kiranta ya shigo,yana bud'e idonsa ganin ita take kiransa ya saki murmushi,yana shafa sumar kansa data kwanto saman goshinsa carefully yayi detaching spread that he covered half of his body and then ya ajiye k'afafunsa into a custom adjustable velcro slides slippers daya fito daga company puma ya nufi hanyar fita,like a demon he found her sitting alone in the parlor duk da ya san za'a rina wai an saci zanin mahaukaciya,but yadda ta zauna shiru ta buga tagumi da duka hannayenta biyu abun sai daya so ya bashi dariya,ci gaba yayi da takowa har ya tsaya a gabanta bata sani ba sai daya janye hannunta daga tagumin da tayi da sauri ta kalleshi,ganin daga shi sai sleeveless da short tayi saurin rufe idonta gabanta sai dokawa yake,ita dai tun da take da shi bai fi sau biyu ta tab'a ganinsa a hakan ba,sai ko yau da zai iya zama na uku,murmushi yayi shi ko kula da abunda take yi bai yi ba ya fara magana "Saurin mene ne kike yi haka,tun kafin na tashi har kin gama shiryawa,k'asar za ki bari ne kike gaggawa.!?" She did not pay any attention on him bare ta amsa shi,ganin haka ya tab'e baki as he watched her ya juya ya bar gurin yana fad'in "sai ki jira na shirya mu tafi" ita dai har sannan bata yi yunk'urin yi masa magana ba har ya bar parlor'n yana tafiya ta bar gurin itama gudun kada ya sake dawo mata a yadda ya fito yanzun.

In just 30 minutes he finishes packing in his favorite outfit,men plaids dress waistcoat double-breasted vest mai launin orange check,takalmin k'afarsa k'irar billionaire couture apricot suede loafers bak'i,since he came out after she make a look at him for the beauty he had ta tsinci kanta da kasa janye idanunta akansa,he continues walk around and adjusting the watch's hold on his wrists,yana d'agowa da niyyar yayi magana yaga ta d'auke kai gefe tana kumburi,after his warm smile releases and shaking his head ya k'araso gabanta,though since he came out he just realized she was looking at him amma bai nuna mata ba saboda yasan za ayi hakan,bayan ya k'araso inda take a hankali ya furta "Ya ne baby.!?" Tab'e baki tayi tana harararsa tace "Isn't that nice" He just smiled and nodded ya furta "Ok! Let's go" babu musu ta mik'e tana tafiya tana mitar ya barta tana jiransa,bai kulata ba har sanda suka yi sallama da su Annie suka tafi,a hanya tunda suka taho bata kula shi ba,he also kept her quiet and listen to his cool music in exchange for there silence,yana driving yana bin abunsa har suka k'araso bakin C.B.N (central bank of Nigeria),yana kallonta da mamaki yake tambayarta "Right here Abba works.!?" Ta gyad'a masa kai,yana bin gurin da kallo ya furta "Lallai dole su yi kamanceceniya ta wani gurin",saurin kallonsa tayi tana tambayarsa "Su waye.?" Saurin kallonta yayi as he was not clearly aware yayi maganar ne a fili,slowly ya lumshe idonsa yana fad'in "Nothing" daga haka suka fice suka nufi entrance da zai kaisu cikin bank d'in.

At the office of Abba'n Nusrah kuwa,as if he's in a dream yana zaune da waya a kunnensa yana magana his eyes fixed on the large plasma screen dake office d'in,a d'an tsorace ya zubawa hoton camera d'in da yake d'auko can wajen bank d'in ido zuciyarsa cike da rud'anin da gaske su yake gani ko dai kama ne? While a hankali kuma yana ci gaba da bin cameras d'in duk data nuna masa hoton lokacin da suke tahowa da kallo,har zuwa sanda aka yi knocking door d'in office d'insa where he could see them standing outside,a sad'ad'e kamar wani mara gaskiya ya furta "come in",a tare suka tura k'ofan

Join Our Groups

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login