Showing 153001 words to 156000 words out of 220972 words
haka kace ba da farko" he raised his eyebrows and said "i have change my words" ta sake harararsa tace "u will come later" he looked up and said "please don't judge me so bad,i don't want to say so" ta tashi tana kallonsa tace "Ai kuwa sai ka bawa mutanen k'asar ku labari" da sauri ya bi bayanta yana cewa "Please mana Mr's I" tace "there's no patience and no fun today" as he came forward ya rik'e kunne yace "Please Rooh" ta d'age kai tana kallon sama tace "Please let me take off my dress" yayi saurin cewa "Muje na cire miki" ta mak'ale kafad'a tace "I don't want" yace "Please!" Yadda ya furta kalmar cikin salo yasa ta turo baki bata ce komai ba,ya sake cewa "please Rooh" ta kalleshi kamar za tayi magana sai kuma ta fasa,ya sake cewa "Please!" For the third time,kallonsa ta tsaya yi as if she was looking for something in his face,ya sake rik'e kunnensa yana rage ganinsa yace "shall I?" she slowly leaned her back a gefen closet tana nodding masa kai,murmushi ya sakar mata yana nufo inda take sai da ta bari ya kusa zuwa quickly ta janye jikinta ta fice ta d'ayan side d'in,he quickly followed her yana cewa "ki bi a hankali kada ki fad'i" tsayawa ta yi cak tana sauke numfashi even though ba wai gudu tayi ba,ta kalleshi her eyes were filled with suspicion because she didn't understand the meaning of their words from Sarah,Hajiya har zuwa na sa da yayi yanzun,ya k'araso inda take tsaye tana kallonsa ya rungume ta yana shafa bayanta,she was still feel him in shock,da kyar bakinta ya bud'e tace "what do u mean?" He smiled correctly and said "Don't u really know what is going on?" She nodded her head,he smile again tace "I don't understand what u want to say" yace "When last kika ga menses d'inki?" She looked at him in surprise and said "I don't understand" he said "u will soon understand" she was silent and thinking yace "kin tuna?" ta tab'e baki tace "I like to remember but i still can't" yayi murmushi yana copping fuskarta yace "look into my eyes" tayi kamar yadda yace,yayi mata murmushinsa mai tattare da nutsuwa yace "Kusan two months kenan rabonki da yi right?" ta zaro ido za ta tambayeshi yadda aka yi ya sani yace "Ina sanin lokacin da kike yi tun ba yanzun ba,kwanakin farkon kowane wata from 3-9,yau nawa ga watan da muke ciki?" she was silently looking at him tana juya maganganunsu a zuciyarta if that is the case,do they seem to indicate she is pregnant? Yace "But I'm not sure just na fad'a ne,sai mun je hospital za mu tabbatar,idan zatona ya zama dai² mun samu k'aruwa idan kuma ya sab'a maybe an samu matsala ne daga menses d'inki" banda binsa da ido babu abunda take yi dan tsabar mamakin daya jefa zuciyarta a ciki ko kwakwkwaran motsi kasa yi take,yayi ajiyar zuciya yana shafa cikinta yace "I will be glad idan zaton da nake ya tabbata" the way yayi maganar ta ji wasu irin hawaye sun fara taho mata,da sauri ta rungume shi tana fashewa da kuka,yayi saurin rik'ota hankalinsa a tashe yana rarrashinta because he didn't know what caused her to cry,tana farin ciki ne ko kishiyar sa ne? She hugged him again with a sigh of relief and said "Take me to the hospital please" he hugged her tightly and said "do u want?" Instead of ta ba shi amsa sai tace "Please mu tafi" yayi dariyar da ta bayyana fararen hak'oransa yace "We will go but not this sooner" tace "please" ya shafa bayanta yace "ok we will but for now muje mu yi wanka" cikin zumud'i ta amsa tana rik'o hannunsa suka wuce bethroom,sun b'ata lokaci suna soyayya a cikin tube then suka yi wanka suka fito,a gaggauce suka shirya suka fita ba tare da sun fad'i inda za suje ba.
Bayan fitarsu daga gidan Rafeek ya shigo kai tsaye ya wuce apartment d'in Hajiya saboda kiran da tayi masa babu jimawa,he came in and found her in the parlor,ya risina ya gaisheta ta amsa tana kallonsa tace "Sit magana za muyi da kai" ya ji gabansa ya fad'i but ya daure ya zauna,yana kallon gefe for not knowing what Hajiya would say to him,quietly Hajiya whispered "Rafeek I want u to tell me the truth,,do u love ur wife or u don't?" He quickly looked at Hajiya da ta had'e rai as she saw that he had no intention of speaking tace "da kai nake magana ka tsaya kallona" Yayi saurin k'ifta ido yace "Hajiya ina sonta" ta gyad'a kai tace "Me yasa duk tsayin wad'annan watannin ka kasa daidaita al'amuranka da iyalinka?" He bowed his head and said nothing,Hajiya said "Well,what i'm going to tell u is,if u don't want me to ruin ur marriage,nan da wasu y'an kwanaki na baka idan ka bari na yi fushi ka ji na fad'a maka zansa almakashi na raba abunda yake tsakaninku" saurin d'agowa yayi fuskarsa babu walwala yace "ki yi hak'uri Hajiya in Allah ya yarda zan yi yadda kike so,amma Hajiya ki taya ni addu'ah wollahi ban san da yadda zan fuskanceta na yi mata bayani ba amma da tuni na yi hakan" ta d'aga kafad'a tace "wannan kuma kai ya dama,na riga na yanke hukunci ko ka gyara ko kada ka yi duk wannan kai zai dama ba ni ba" kamar zai kurma ihu haka ya tsaya kallon Hajiya yana son yin magana but damuwar halin da zai shiga idan Hajiya ta raba auren sun kamar yadda ta fad'a yasa shi yin shiru zuciyarsa cike da nadamar k'in nemawa kansa mafita tun dawowarsu,Hajiya dake kallon yanayinsa tace "u can go but remember what i told u" ya gyad'a kai ya yi mata godiya when he gets up,he goes out but zuciyarsa a cunkushe da tunani iri-iri especially Hajiya's word su ne abunda yafi komai tayar masa da hankali,ya fito daga apartment d'inta guard d'insa da suke jiransa wani ya zo zai bud'e masa mota,ya dakatar da shi ya wuce apartment d'insa,yana shigowa kai tsaye ya wuce bedroom d'insa with his suit in his hand ya ajiye a gefen bed ya zauna and dropped the suspender above his shoulders,ya fara unbuttoning long sleeve d'in dake jikinsa due to the kind of sweat da ya fara tsatstsafo masa,his thoughts and anxieties were now on nothing but the way to overcome the problem sai dai ya kasa,he was afraid to look at her bare ya yi mata magana all because of what he had seen in her eyes,ya lumshe idanunsa da suka yi masa nauyi continued to pray in his heart akan Allah ya ba shi juriyar fuskantarta.
He spent long time sitting here ba tare da ya san adadin lokacin da ya b'ata ba then ya tashi ganin lokaci ya tafi sosai ya wuce bathroom after ya yi wanka ya shirya cikin lightweight outfit masu haske ya fito parlor saboda jin apartment d'in da yayi shiru,he sat on the armchair and powering the plasma,BBC NEWS channel ya kamo,yana zaune shiru shi kad'ai ya rasa abunda zai yi,a zahiri duk wanda ya kallesa zai ce TV d'in yake kalla but inwardly his attention turned away from what was said in the news,Lolly da tun d'azun ta ga shigowarsa lokacin tana fitowa daga bedroom ta zo wucewa ta ga ya fito yana zaune a parlor shi kad'ai,ta kalleshi a hankali ta yi masa sannu da dawowa,da yake hankalinsa ba ya tare da shi sai bai ji ba,ta yi kamar za ta wuce sai kuma ta dawo ta wuce ta d'auko ruwa da drink a medium tray ta d'auko cup,even though she was afraid of what might happen but ta daurewa zuciyarta because she wanted to forget the past and agreed to accept him as her husband for the second time,for no other reason than kyautatawar da mahaifansa suka yi mata,their love,care and respect da suka ba ta tun a wancan lokacin,and then she wanted to show Annie she's always ready ta sadaukar da farin cikinta akan duk wani umarnin da za ta bata,for nothing but to show respect,love,willingness and obedience to her.....
*#Not everyone can get it the way he wants,ita rayuwa dole ne kamar yadda Ubangiji (S.W.T) ya halicce mu differently ka fi wani ne,wani kuma ya fika,we are not all alike,and ko a jikinmu idan muka duba even our fingers ba dai² suke ba,so this is how Allah creature is wani ka gansa dogo,wani gajere,wani fari,wani bak'i,wani kyakykyawa,wani akasin haka,wani mai lafiya,wani mara lafiya,wani mawadaci,wani talaka,whatever God wills to see his servant a haka zai barshi,Alhamdulillah da yadda Allah ya halliceni kuma yaso ya ganni,i won't say anything to u,but u have to know duk wanda ya zage ni ko yayi min abunda ban ji dad'in sa ba na barshi da Allah,iyawa ko rashin iyawa Allah (S.W.T) has create my existence in between,but abunda kuka manta ku d'in da kuka iya why don't u decide to fix it? Ba ni da girman kai and ba wai ina alfahari da kaina ba,turanci da nake sawa a book ba damuwarku bane idan har wad'anda nake yi dominsu suna fahimta Alhamdulillah,every language in the world uses English ba Smasher ce ta fara ba da zai zama abun magana and ba za'a gama akanta ba,number na da kuke nema zan ajiye muku duk mai k'arfin guiwa a cikinku da kuke maganata ya dawo min,i would like to please from now on duk lokacin da kuka ga ya yi muku ku neme ni,not to ask for my forgiveness but to know that ubangijin da ya haliccemu yana kallonku kuma maganganunku ba za su rage komai ba sai abunda Allah ya so,kada ku yi tunanin na yi fushi,ur words are nothing and bai dame ni ba,but ko dan gaba da ku zauna kuna yi da mutum behind his eyes gara kai tsaye ku same shi ku yi magana da shi,idan mai fahimta ne zai gane,if akasin haka yake shi kenan,no one is capable of doing wrong,and babu wanda yafi k'arfin ayi masa gyara. But thank u very much. And anyone who's looking for Smasher here's my number 08165726609 u can save ko wata rana a gaisa.*
#Share pls.
#Asli Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*'DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
*Allahumma ballighna ramadhana bil iimaan..👏*
Pᴀɢᴇ 43.
#Tʜᴇ ᴄᴏғғᴇᴇ ᴛɪᴍᴇ
*I don't really know what kind of words should i use to express my happiness,na yi farin ciki sosai and i'm always proud of u dearies,whoever loves Smasher may he for whose sake u love me,love u ❤,live longer my foes i don't really have time to waste akan maganganun kun nan bare raina ya b'aci,for sure wanda suke yi dan naji haushi za ku shekara a nan baku ga fushi na ba. Thank u so much my people for sending ur best wishes and warmth prayers. A duk inda kuke Smasher loves u fisabilillah.!☝*
💕
Tana shigowa cikin parlor'n she goes straight to where he was,very calmly ta ajiye tray d'in a saman table,remote d'in da yake ajiye next to him ta wuce ta d'auka had'e da turning TV d'in off because ta fahimci hankalinsa ba ya tare da abunda yake yi,da sauri ya dawo cikin hayyacinsa yana kallon TV d'in da aka kashe,yayi ajiyar zuciya ya lumshe idonsa without bothering to find out who had turn it off,ta kalleshi ganin bai yi magana ba though fuskarsa ta bayyana damuwa,jikinta a sanyaye tace "Barka da dawowa" kamar a mafarki yaji maganarta,he quickly opened his eyes ya sauke a kanta tana tsiyaya ruwa a glass cup,ya kasa amsawa saboda mamakinta har yau ya k'i barin zuciyarsa,ta d'ago kanta lokacin da ta mik'o masa cup d'in suka had'a ido da shi,yayi still bai karb'i cup d'in da take mik'o masa ba,da taga kallon ya yi yawa ta bud'e bakinta tace "Ka karb'a" without any doubt ya kawo hannunsa zai karb'a ta mik'o masa,kasancewar bai rik'e dai² ba garin ya karb'a cup d'in ya fad'o daga hannunsa,the sound of the explosion na cup d'in yasa ta rufe idonta,yayi still yana kallon yadda tayi,a hankali yayi ajiyar zuciya a nutse ya d'auki telephone ya k'ira kitchen,Angelyn came out quickly za ta gyara wajen Lolly ta d'ago idanunta jin abunda yace a wayar,ta kalli Angelyn tace ta tafi za ta gyara,Rafeek ya sake zuba mata ido,yana kallonta ta gyara gurin without even having a chance to talk until ta dawo ta zauna kanta a sunkuye tana kallon k'asa,he took a deep breath zai yi magana itama ta d'ago with the intent to speak,yayi shiru ya fasa yin maganar,itama ta yi shiru ganin yana son fad'ar wani abu,they took a moment a haka babu wanda yayi magana ya bud'e baki a wahale yace "Fad'i abunda kike son cewa" she nod her head and said "A'a ka fara fad'a" he said "don't worry ki fara fad'a" tace "ai kai ne namiji kai ya kamata ka fara fad'a" yayi shiru yana tunanin abunda zai fad'a,da taji shiru ta d'ago kanta a hankali ta kalleshi,yadda yayi shiru kasan ba wai abunda zai fad'a ya rasa ba he just didn't know how to start,ta numfasa a hankali ta fara magana "D'azun mun yi magana da Hajiya,and she said za ku yi magana idan ka dawo.." he quickly stared at her ganin she picked up the thread he had lost yace "wane magana kuka yi?" As she bowed her head yanayinta kamar na mutumin dake cikin damuwa tace "She said!" Before tayi concluding statement that she were intended to say yace "she will split up our marriage idan bamu daidaita kanmu ba?" She quickly looked up at him,ya had'iye saliva's very hardly yana jan numfashi,ta girgiza kai a hankali tace "this is what she said" ya rufe idanunsa that he feel as if they were being filled with soil,muryarsa a low tone yana jin fad'uwar gaba yace "I don't really know how to say it out,even though i knew it was my fault and i accepted my mistake but i couldn't figure out how to apologize to u,i'm ashamed of my Lord for the blame i have inflicted on him,no matter what happens though akwai k'addararmu a ciki but the mistakes i made have been worse,abunda kowa ya dunga hango min zan aikata tun wancan lokacin i just closed my eyes because my thoughts and knowledge were showing me akan gaskiya nake,this gave me opportunity to do what i did yau ga shi ranar da kowa yake jin tsoron ta riske ni ta zo,i'm ashamed to apologize,ina jin tsoro and infinite remorse,a times i feel as ina ma ace ina da dama to look back,probably da na yi hakan for nothing other than to correct my mistakes,but duk hukuncin da kuke ganin ya dace da laifina,idan har daga gare ku ne,and doing so will make u feel at ease from the suffering da na saka ku a ciki,a shirye nake na karb'i duk hukuncin da kuka shirya yi min,ni na janyowa kaina faruwar komai,duk da na san abunda ya faru was heavy and painful a hakan na dage sai da na rabaku da duk wani farin ciki,i still apologize to u and asking u again for forgiveness,i don't really know what happened saboda tsananin kunyar laifukan da na aikata,but of course everything that happened at that time was linked to my lack of religious knowledge,i know kina da sani akaina da rayuwana,kasancewar kin zauna a cikin gidan mu,ba sai na fad'a miki wannan ba,kin sani i'm more focused on ilimin boko,that is why i have never known that daga kwanciya sau d'aya u could easily become pregnant,but later i just heard one of our religious teacher explain akan irin matsalar mun at a preaching conference that we attended,here i realized what i had done wrong,and thought to go and get an education,because i don't know what will happen next,and na nemo ku na rok'i afuwa,but a lokacin i didn't get this opportunity because of an incident da ya faru,which is why i didn't do it until later,na shiga Nigeria neman ku but i have never found u,because a lokacin shekaru biyar kenan da rabuwarmu,kamar yadda Baba ya fad'a muku yadda al'amarin ya kasance na jima ina zuwa tun ba ya kula ni because he was so angry har ya fara tsayawa and to listen to the words i had with him,this was only bayan na samu Abbah (Alhaji Zakar) nayi musu bayanin abunda suka faru,later on na samu suka shiga cikin maganar da kyar,tare da su muka yi nemanku but we couldn't find u,wannan dalilin yasa dole muka hak'ura bayan mun ba da cigiya,bayan wasu lokaci na dawo aiki bisa umarnin Abbah,i became deeply disturbed by the uncertainty of where u were going,the severity of the events and problems i was experiencing with *LYDIA* na gamu da heart attack,i've been suffering for 23 years but it didn't get worse until later,i suffered a lot,duk inda nake tunanin za ku iya zuwa mun duba but babu wani labarin da muka samu mai dad'i game da b'acewar ku,sai a ranar da muka je Ali Jericho here in Albert street,i was very surprise lokacin da na ganki tare da Nusrah,sai dai at that time i thought she's ur kid wannan ne dalilin da yasa ban fara yi miki magana ba,because i never thought zan ganku a cikin k'asar da muke zaune,in my opinion ku da muka neme ku a Nigeria bamu same ku ba me zai kawo ku London? Na jima ina sawa ana bibiyarku saboda rashin k'arfin