Showing 99001 words to 102000 words out of 220972 words
fad'a min a bayan akansa.!? Shi kike so and u don't want to lose him,ko har kin manta ne.!?" Ta sake girgiza masa kai tace "I know i have said this before,but i just realized who do i really love,alak'a ta da shi a bayan duk da na so shi k'addara ta had'a mu,amma a yanzun ko da kud'i aka had'a ni bazan iya sake tsayawa na sakanni biyar da shi ba,,Bcos u are my choice,ina nadamar tsayawa ta dashi and tun farkon ya kamata na fahimci ba irinsa ne ya cancanta da zama abokin rayuwata na har abada ba.." Wani irin kallon mamaki yake mata har ta dasa aya,and at the same time he felt a pity da yaga duk ta damu,yayi ajiyar zuciya calmly yace "Okay" ya juya yana niyyar tafiya,tayi sauri tace "u didn't say anything" ya tsaya a inda yake ba tare daya juyo ba yace "Ba sai na ce komai ba,but dole kiyi hak'uri na koya masa darasi" tayi ajiyar zuciya tace "In dai akan wannan ne ba zan ce komai ba" kyakykyawan murmushi yayi ya waiwayo yace "come" ta d'an tsaya kallonsa tana sakin ajiyar zuciya ta shagwab'e masa fuska had'e da mak'ale kafad'a,murmushin da bai san da zuwansa ba ya saki a hankali ya fara tahowa yana kallonta tafiya itama ta fara yi da baya ya tsaya yace "Da kin bari na zo ai" ta sake mak'ale kafad'a tace "Na san me za kayi" yayi dariya ya yace "Zo muje kada kisa Annie ta fara tambayar ina muka zauna",ajiyar zuciya tayi sannan ta taho,suka wuce cikin gidan tare.
Misalin k'arfe 9:00pm yana zaune a bakin pool yayi shiru yana tunanin abunda zai yi,maganganun Aatif suka dawo masa saurin tashi yayi ya bar gurin,parlor ya dawo da niyyar yin magana da ita ya tarar Annie bata nan,ya juya fuskarsa a had'e ya kalli inda Nusrah take yace "Annie fa.!?" Tayi shiru tana kallonsa da tunanin me yake damunsa ta ga idanunsa sun canja yayi making snap a dai² fuskarta yace "Magana nake kinyi shiru" lower lip d'inta ta tsotsa tace "Tana bedroom" juyawa yayi da sauri ta bishi da kallo,sai da yayi knocking kafin ya shiga,a zaune ya ganta da alamun tana neman wani abu ne mai muhimmanci,Annie ta kalleshi tace "Habibiiy.!" Ya k'araso ciki yana kallonta yace "Annie ina son muyi magana" tace "Toh.! Ina saurarenka" Ya nemi guri ya zauna,Annie ta dawo da hankalinta kansa tace "What happened.!?" Ajiyar zuciya yayi yace "Annie kin tuna wannan guy d'in.!?" Tayi saurin katse shi tace "Wane saurayi.!?" Yayi squeezing face yace "what's his name.!? Yawwa Aatif ko.?" Tayi ajiyar zuciya tace "Wani abu ya faru.!?" Ya gyad'a kai a nutse ya bata labarin komai,ranta taji ya d'an b'aci tace "A can gidan kuka had'u.!?" Yace "Ehh!" Ta jinjina kai tace "Bari zan tambayi Maimunatu mene ne alak'arsu da shi",a take ta kira Maimunatu bayan ta d'auka suka gaisa Annie tace "Yawwa Maimunatu dama wani abu nake son tambayar ki idan babu damuwa",Maimunatu tace "Toh Adda Maryam Allah yasa na sani" Annie tace "Habibiiy said that they saw Aatif in ur house,and if there is no worry can i know ur relationship with him!?" Maimunatu tayi ajiyar zuciya tace "Laa! Babu komai Adda maryam i thought ko something had happen ne" Annie tace "A'ah nothing had happened,i just asked bcos we knew Aatif long ago" Maimunatu bata yi tunanin komai ba tace "Aatif ai d'an gida ne shi d'in d'a ne ga abokin Rafeek,they worked together in washington,to da suka tashi dawowa nan ma sai suka taho tare" Annie tayi ajiyar zuciya tace "Okay.! Na fahimta,na gode sosai" suka yi sallama da Maimunatu,tana ajiye wayar tayi masa bayanin komai as Maimunatu informs her,he bowed his head in anticipation of the punishment he is going to make,duka sunyi shiru kowa da tunanin da yake yi,zuwa can ya d'ago kai yana kallonta yana tunanin ko zata yarda da abunda zai fad'a,ya daure dai yace "Annie i thinks this is the right time for us to go to Nigeria" ta kalleshi tana jiran k'arin bayani ya lumshe idanunsa a hankali yace "Ina nufin ya kamata muje mu nemi y'an uwanmu" Annie ta zuba masa ido tace "i don't think so habibiiy" yace "Annie ya kamata muyi hakan,bcos zuwa yanzun ina da tabbacin everything has changed,it has been taken for a long time ya kamata ku koma gida kuma,to that point i think everyone should understand the consequences of what he has done and i feel that hak'k'i na ne a yanzun na had'a ku da y'an uwanku,itama Nusrah ina ganin lokaci yayi da za mu sake neman mahiafinta muji daga garesa,if har yanzun baya sonta,shi kenan sai na nemi izinin neman aurenta daga gurinsa,saboda hak'k'in sa ne a nemi aurenta a gurinsa,i'm tired da jin irin wad'annan maganganun,gaba bamu san me wani zai sake fad'a ba,raina yana b'aci gaskiya,,but even if they do not understand,shi kenan sai mu sake basu lokaci har zuwa sanda za su gane..."
*#Wata sabuwa...* 😂
#Share pls.
#Asli Smasher.
💠💠💠💠💠
*©®2020.*
*'DAN MACE..*
(Tʜᴇ ᴘꜱʏᴄʜɪᴀᴛʀɪꜱᴛ)..💥
*WATTPAD:REAL-SMASHER898.*
https://my.w.tt/29u2S26SG2
*Alhamdulillahillaziiy bi ni'imatihi tatimmus'salihaat..! Thank u so very much dearies for the prayers,na tabbata godiyata gare ku ba zai fad'u a baki ba,and i made sure that wannan d'an tak'aitaccen shafin nawa yayi kad'an na bayyana muku irin farin cikin da addu'o'in ku suke sani,,my parents and I have nothing to pay u for the prayers,but duk da hakan bahot² shukhuriya.*
Pᴀɢᴇ 31.
#Rᴇᴍᴏʀꜱᴇ
Since Nuraz walked out from his bedroom Rafeek could not lift his eyes daga kansa,and without even having the courage to speak har suka yi sallama da Hajiya suka bar gidan,after he made sure they left the house silently some tears of remorse da ke mak'ale a idanuwansa continued to pour over,ya jima yana kuka in such a moment har sai da yaji k'irjinsa ya fara masa wani irin ciwo,da kyar ya tsayar da hawayensa yana ta k'ok'arin d'ago hannunsa na dama sakamakon jikinsa da yake jin yayi nauyi ya dafe saitin zuciyarsa da yake jin tana masa wani irin azababben rad'ad'i,tunanin abubuwan da suka faru a baya ya dawo masa sabo kamar yanzun suke occurring,a sanyaye wasu sababbin hawaye suka sake gangarowa,kwatanta irin halin daya shiga in such a moment kusan za mu iya cewa abune mai wahalar gaske da har yayi sanadin da numfashinsa ya fara d'aukewa saboda damuwa da kukan da yayi,like an asthma patient haka ya shiga kokawa da numfashinsa yana fizgar iska da kyar,gumi kota ina sai keto masa yake yi,da kyar ya ja jiki ya zauna yana mik'a hannu a k'ok'arinsa na son d'auko bottle water,cikin wannan halin wani irin tari mai tsanani ya sake sark'e shi sakamakon yanayin da yake jan numfashi,a hakan yana tarin ba tare da ya samu damar aiwatar da abunda yake so ba yaci gaba da furta "Astagfirullah wa'atubu ilaiik.. Allahummagfirliiy warhamniiy",su Hajiya suna zaune a parlor kowa da abunda ya dame shi suka jiyo tarinsa,da sauri suka yo d'akin gaba d'ayansu lokacin yayi daf zai fad'o daga saman bed,a gaggauce Aryan da Maimunatu suka kamashi suka mayar saman bed d'in asking if he wanted something? Ya gyad'a kai da kyar yace he wanted to drink water,but no one understood what he was saying,Hajiya kam hankalinta duk ya gama tashi banda kiran sunansa da jera masa addu'ah babu abunda take yi,though halin da Rafeek yake ciki ya yi tsanani but that didn't stop him from smiling hawayen da suka taru gefen idonsa suka sake zubowa,muryarsa a can k'asa not being heard again yake cewa "Hajiyata please forgive me,and dan Allah ki rok'a min yafiyar duk wanda na yiwa ba daidai ba a tsayin rayuwata",kamar Hajiya ta ji abunda ya fad'a ta zauna daga gefensa tana jin zuciyarta a karye,hanunta ta d'ora akansa tana shafawa a hankali tana ta k'ok'arin ganin bata zubar masa da hawaye ba tace "In sha Allah ba zaka tafi ka barni ba",she saw that his mouth was moving but not being able to understand what he was saying,shi kuma a hakan bai fasa ba sai magana yake musu sai dai an rasa wanda zai fahimci abunda yake nufi,cikin wannan halin Dr Stevens ya tarar da shi,duk iya k'ok'arin da zai iya yayi akansa,bayan wuceqar wasu sa'o'i tarin yayi sauk'i sai dai numfashinsa da bai gama daidaita ba dole tasa ya sa masa oxygen.
Bayan Dr Stevens ya gama bashi taimakon daya dace,har bacci ya d'auke shi sakamakon allurai daya sa a cikin drip da yasa masa,ya juya ya kalli Hajiya dake gefensa tayi shiru abun duniya duk ya isheta,fuskarsa da wani irin damuwa yace "Ma'am it is good to take good care of him,in fact the situation i find him in today or that the situation he was trying to threw himself at the time was very dangerous,bcos zan iya cewa nan gaba kad'an idan har ba'a samu wani canji ba the truth is that he will find it difficult to regain a chance to live,and the truth of what's happening now i can say that u have neglected the principles of his illness,u know it is good to calm him down especially at this time,u know the cause of everything,so that u know where his problem is and u don't want me to say anything,or tell u what to do,if that's been kept haka muke so dama.. But true idan muka yi sakaci sai dai nace muyi hak'uri." Hankalin Hajiya ya sake tashi fiye da ganinsa a kwance cikin halin jinya,shima kuma Dr Stevens could not failed to inform her of what to do with Rafeek's health care expectancy,which if they kept up and following the new rules there might be opportunities that might otherwise keep him safe,,Hajiya ta yiwa Dr Stevens godiya sosai shi kuma yayi musu sallama ya tafi yana sake jaddada mata a kula sosai,tace if God willing they would care.
Bayan tafiyar Dr Stevens gefen bed d'in da Rafeek ke kwance ta sake zaunawa tana kallonsa cike da tausayi,so da kulawa irin na mahaifiya,Maimunatu da yaranta suka shigo duba jikinsa bcos lokacin da Dr Stevens ya shigo fita suka yi sai Hajiya kad'ai da ta kasa matsawa nan da can,Maimunatu ta kalli Hajiya cikin damuwa tace "Anya Hajiya ba za mu sanar da su halin da ake ciki ba,u hear the doctor's words,and even though we all know they have forgiven him,i think if he'll even see the kid a kusa da shi tunda abunda ya sawa ransa kenan kamar hakan zai bashi k'warin guiwa ko yaya kike ganin za ayi.!?" Hajiya said nothing sai dai ta yi ajiyar zuciya and then ta girgiza kai,Maimunatu ta samu guri saman Arabian setting dake gefe ta zauna fuskarta tana sake bayyanar da damuwa tace "Well Hajiya kince a'a ni kuma a nawa tunanin ina ganin kamar hakan ya kamata ayi,tunda Allah ya sa mun gane inda suke ya kamata ace zuwa yanzun sun san komai,duk abunda ya faru fa a bayan idan muka tsaya muka yi tunanin duk da yake Rafeek ne mai laifi tun farko,but we should not forget that Ubangiji ya tsara faruwar komai,babu wani bawa da ya isa ya tsallake k'addararsa,but Alhamdulillah since he realized he was wrong and asked for their forgiveness,i think yin hakan ko yi musu bayanin abunda ya faru by then was nothing"
Hajiya was silent tana tunani bata ce komai ba,Maimunatu kuma was tired of talking alone,cikin alamu na mutumin daya sire tace "Hajiya yanzun ko fad'a musun ma ba za ayi ba su san halin da yake ciki.!?" Hajiya ta girgiza kai tace "Tunda yanzun da sauk'i ki bari kawai don't let them know,yin hakan ma zai iya sawa idan basu amince ba ya sake shiga wani halin" babu yadda Maimunatu za tayi haka ta bar maganar,da yake tunda Rafeek ya kwanta jinyan kusan kullum suna zuwa gidan and ba su suke barin gidan ba sai dare sannan suke tafiya ita da yaranta,,ranar ma sai bayan sun koma gida ne sannan Annie ta kirata akan maganar Aatif,da kamar za ta fad'a mata abunda ya faru sai kuma ta tuna maganar Hajiya,haka ta danne damuwarta suka yi magana da Annie suka ajiye waya.
***
Jinjina kai Annie tayi ba tare da ta cewa Nuraz komai ba sai dai tana jin fad'uwar gaba sosai daya tuna mata matsalar da tayi silar raba su da gida,bayan dogon lokaci tayi ajiyar zuciya mai nauyi and not knowing a fili take magana tace "Allah sarki Baba,Ubangiji ya gafarta maka,yaji k'anka,ya k'ara maka lafiya,ya kula da bayanka." Shiru Nuraz yayi yana kallonta da mamakinta,maganar komawar su gida kad'ai yayi but he can see the situation she has been through cikin k'ank'anin lokaci,lallai k'aunar da suke yiwa mahaifin nan nasu mai girma ce,duk girman laifin daya aikata musu ya raba su da jikinsa but a gare su har yanzun yana nan a cikin zuciyoyinsu,indeed the love between parents and their kid's only Lord alone knows it's weight (Yah Allah ka jik'an masoyanmu mahaifanmu,ka yi musu rahama,afuwa,ka yalwata makwancinsu,sannan ka tabbatar da mu da su a cikin bayinka y'antattu,ameen). Mik'ewa yayi jikinsa a sanyaye yace "Annie good night" ta gyad'a kai a sanyaye tace "Okay Allah ya tashe mu lafiya",ya amsa "Ameen" sannan ya fita,,direct yana fita bedroom d'insa ya wuce,daren ranar tunanuka yayi ta yi ba shi ya samu daman kwantawa ba until he made sure that he had finally made the decision that he thought was right.
Two days in between duka gidan sun rasa gane kansa,Annie tayi tambayar duniya amma yak'i bata gamsashiyar amsa,ita kanta gimbiyar wani salon shareta ya d'auka idan za su b'ata sama da awanni biyar zaune a guri d'aya baya tab'a kallon side d'in take,kuma itama a lokacin duk abunda zai yi she didn't care sai da taga anci gaba da tafiya,nan lamarinsa ya fara d'aure mata kai,and at the end of the day she was wondering ko tayi masa laifi ne bata sani ba,cikin kwanakin da suka wuce tana ta tunanin ko yanayin aiki ne ya sako shi gaba amma da ta tsaya ta fahimci lamarin sai taga sam babu abunda ya had'o aikinsa da shirun daya tsiro,and at first she thought she was the only one affected,sai da taga ya gwada a gabanta sannan ta fahimci ba wai ita kad'ai yake sharewa ba nata not dai yafi mata ciwo,sannan tsakaninsa da su Annie gaisuwa,to ita ko gaisuwar idan tayi yana tafiya yake amsawa shima a ciki ba yadda za taji ba,,yau dai taji ba zata iya jurewa ba ta zauna jiran ganin ta inda zai b'illo amma shiru har after 11:00pm bai shigo gidan ba,by then she was the only one a parlor'n duk mutanen gidan sun tafi sun kwanta,tana ta zaman jiransa har bacci ya fara fizgarta ta gyara zamanta zuwa yanayin kwanciya,daga haka bacci mai nauyi ya sace ta ranar a nan tayi rabin kwana sai about 3am ta farka,kanta ta d'aga ta kalli agogo nan idanunta suka hango mata 3:09am ta mutsike idonta a tunaninta ko itace bata ga daidai ba,but the clock showed her 3:09:45am,wayarta dake kusa da ita ta duba still taga hakan dai take nan ta tabbatar dai² agogon yake tafiya,she was silent tana tunanin ko ya dawo.? Slowly ta mik'e ta isa kusa da window da yake ana iya hango harabar gidan,ta janye curtains d'in gurin tana lek'awa ta hango motarsa parke a gurin,mamakin lokacin daya dawo har ya wuce bata sani ba ya kamata,a hankali tayi ajiyar zuciya tana mamakin sauyawar da yayi cikin kwanakin,she looked back at the clock before ta wuce da tunanin zuwa da safe za ta rutsashi sai ya fad'a mata gaskiyar abunda yake faruwa bcos ta gaji da sharetan da yake yi,dole ya fad'a mata idan ma laifi tayi masa bata sani ba sai ta bashi hak'uri,bcos ita dai Allah ya sani baza ta iya wannan rabin gabar ba,,da wannan tunanin ta samu damar shigewa bedroom,kayanta kad'ai ta iya canjawa ko fluorescence bata yarda ta kunna ba saboda gudun Annie ta farka tati mata fad'a,tana gama abunda take yi ta nemi kusa da Annien ta kwanta,idanunta suna kallon sama zuciyarta duk babu dad'i a haka ta daure tayi addu'ah,ta shafe jikinta had'e da rufe idanunta a tunaninta baccin zai sake d'aukarta but yanayin damuwar da take ciki ya hana ta sake jin bacci,all of which came after she did not really care like what happened just now,saboda ta san dole ta parlor ya wuce kuma ta san zai yi wahala ace bai ganta ba,shi laifin me tayi masa da zafi haka daya hana shi tashinta.!? Tunani iri² tayi ta yi zuciyarta cike taf da damuwa a haka har alfijr ya keto bata samu ta runtsa ba,da taga lokaci yana tafiya and ba baccin take yi ba,ta tashi ta shiga bathroom ta d'auro alwala,,bayan ta fito ta shimfid'a pray mat ta fuskanci mahaliccinmu,sai da ta fara yin raka'atayyil fajr sannan tayi subuh,after ta idar da sallah tana zaune tana azkar har wajen 6:00am da taji bacci yana neman daukarta a zaune ta tashi ta tattara komai ta mayar muhallinsa ta kwanta.
In the morning at about 7:00am ya fice daga gidan,ba shi ya dawo ba sai can misalin 10am,Nusrah dake zaune a parlor tana fama da assignment taji alamun shigowar sa,ta d'ago ta bishi da idanunta,kallo d'aya ta yiwa fuskarsa ta gane he wasn't in the mood,as he did not speak haka nan itama bata kula shi ba har ya wuce,ko me