Showing 123001 words to 126000 words out of 183750 words

Chapter 42 - ABU DAYA (Muke So)

29 Oct 2024

10686

tabude taki dakyar da alkawarin baza akuma ba, ta bude suka shiga shafin kauna..

Sam gidan yaki dad'i, Safiyyah bata son rigima amma kullum sai Mamie ta sanyata magana karshe ta daina biye mata, sai dai tana haukata mamie ta hanyar, zaka kananun kaya. Makeup na fita hankali, gashi har gurin gyaran jiki take zuwa, tare da Papa ya biya kudin ayi mata heena, da hair dress,.

Sannan har cikin Makka take zuwa sayo kayan mata, tunda ta fahimci mijinta baya da sanya a wannan ɓangaren, shima Papa yana kamanta adalci.

----
Tunda Rahbeel yace zai zo, Muke aikin hada abinda zai ci, muna gamawa ta shiga wanka sakamakon gyaran da aka mata tayi wani mugun kyau, haka muka shirya.
.da yazo bayan yaje ya gaida Mamie, nan ta sauke mishi kwandon bala'i, da masifar dake cikinta ta gaya mishi abinda ake mata bai iya boye mamakin shi ba, sai da yayi dariya sosai, sannan ya bata hakuri da yaga zata rike shi ya kauce yabarta da rigimarta.

Tunda muka shiga aprtment d'inshi dake kusada Uncle Halwani, muka jera abincin a table, nayi mata sallama ina dariya nace.
"Yau akwai kwanan d'aga kafa dai! Ai Na tausayawa dur.... Wata Alkur'ani zaki ciyo kamar tuwo, Ni dai nayi nan!"

Ina juyawa muka yi ido biyu dashi da da sauri nayi kasa da kaina ina dariya, ina fita. Ya isa gare ta yace.
"Matar Doctor ya dai? Ko kinji tsoron abinda Matar Agent ta faɗa ne"

Girgiza kai tayi sannan ta gyara tsayuwar ta tace.
"Muje naga sakonka d'azun Hajiya tasamu mun gyara, amma."

Rungume ta yayi ta baya, tare da matsa nonuwarta da suka cika mishi hannu yayi, yana jin yadda suka kara girman.

Janta yayi suka zauna sannan yace.
"Feed me! Kafin mu shiga daga cikin nan keda yau naki ne."

Kar'ar wayar shi ya ji, ya ciro tare da dubawa.
"Mayen gindi ka manta da hakkina ne zaka kwaso kwafa ko toh gani. A hanya. Sai na hanaka ci...."

Katse kiran yayi, tare da ɗaukar matar shi suka shiga ciki, ruwan wanka ta haɗa mishi, dukda yaso suyi tare amma taki, dan yaga ta firgita sosai, duk sai ta bashi tausayi dan ma kar tafita Ma'arufa ta sameta a bandakin ta zauna har ya gama wankar suka fita, ta cire mishi kayan shi, ya saka tare da taimaka mishi ya Safa mai, sosai ya ta gyara mishi ban dakin da kuma closet d'inshi. Suka fito daga cikin dakin.

Sai da taba shi abinci yaci ya koshi, sannan ya shiga.

Kunnota yana matseta son ranshi, yana lugwaigwaita ta, tare da tura hannun shi cikin Gabanta, tun tana ture shi har ta barshi tare da bude mishi kafarta, sosai yake wasa da ita, zai wani irin ruwa da yake bulbulowa daga gabanta, gabaki daya ta sauya mishi wani irin armashi yaji takara mishi, ya had'iye yawu ya kai sau goma, gani yake kamar kafin ya tura Babbar Yaron shi cikinta ruwan ya kare, sai dai kash yaga ruwan bana kare bane.

....... A hankali ya cirota tare da zabga addu'o'in ya shiga turawa tana mishi wani irin kuka mai dauke da makaman nukiliyar kaunar shi, bude mishi tayi sosai yana shiga a hankali, tana kuma mirgina kai kamar wacce take cikin lambun zuma.

Shafi cikinta yayi har zuwa farjihta ya d'an lallaiya pin dinta ta sake wani irin kara, tare da motsawa aikuwa ya tunkude babban Yaro ciki.

"Wowwww! My Heart! Yarinyar nan zaki kashe ni sa dadinki wallahi."

Magana yake bai san abinda yake ba, sabida yadda yake buga mata wutsiyarshi, dick d'inshi suna tabo bombom ɗinta.

Cikin mayen son mijinta take bude mishi jikinta tare da nuna irin jin dadi shi da take ba tare da ta gaji ba, tare da sauke wasu irin kwalla da ya kuma sussuta shi da gigita mishi hankali.

Ya d'agota daga kwance ya mai da ta kwanciyar shi bayan ya zauna, ya shiga harkan arziki da ita yana yi yana matsa bom-bom ɗinta, yana d'agata yana sauketa akanshi da sauri da sauri, kamar zai tashi sama.

... Yana jin ya kusan sauke fuel d'inshi ya d'agata da karfi ya tunkuda mata sai da ta fashe da kuka sabida taji abin har cikin makogaronta.

Garaammmmmmmmm! Suka ji faduwar abu, da sauri ta sauka a jikinshi, waye zasu gani sai Ma'arufa, a tsora ce ta koma bayan shi, tare da boye kanta a bayan shi tsoron abinda zai je ya dawo, ruwa ya dauka ya watsa mata tare da......

a: Sai maganin Gyaran na mata zaku iya tuntubana ta wannan Number! Idan Baki shirya ba karki min magana! Da Manyan mata nake abu na 08130269641

       ABU D'AYA.....muke so..
150 singul group! VIP 300 ta bank.Acct: 0472282105 GTBNK Ramlat Abdulrahman Manga
        200 singul grp! VIP 400 katin MTN..
          Zaku iya tura shaidan biya ta wannan Number Zahran Addah Ramla +2347035133148 only Whatsp.
    
_ Idan kuma Alhubbih dayyia'n
Shima zaku iya biya ta Number! UmNass_
Acc No: 3051894647
Hajara Ahmad Hussain
Polaris Bank ga book din Alhubbi Dayyia'n zasu biya ta nan.... prize din iri daya ce, idan kuka biya ku tura shaidan ta gurin Zahrah+2347035133148
4️⃣6️⃣Tsaki yayi tare da juye mata ruwan dake hannun shi a jikinta da fuskar ta, a firgice ta tashi juyawa yayi ya riko Hannun matar shi suka shige daki tare da rufe kofar.

Ganin yadda jikin Khuwailah ke rawa, Dakyar ta biye shi suka yi wanka. Tare da gyara jikin Juna,

"Kinga ki nutsu! Idan baki nutsu ba, zan fita na barki a cikin gidan naga karshen tsoro, me zata miki? Me ta isa ta miki! Iyakarta surutu ne tayi ta gama, amma babu abinda isa miki"
.da wannan shawaran jikinta yayi kwari suka gama kome, sannan tana sanye da rigar shi iyakarta cinyar ta.

Suka dawo falon shi na biyu, suka fara kallon wani fim na larabawa.

"Wallahi sai na kashe yar isk..."
D'ago kai yayi tare da zuba mata ido, yana mata kallon Allah ya baki sa'a idan baki da hankali, bata iso ba amma zagi kan kowa yasha shi, bai damu da ita ba sai can ya e mata.

"Baki isa ki hanani abinda nayi niyya ba, mata ta kuwa baki isa ki hanani kwanciya da ita ba, sannan itama bata isa ta hanani kwanciya dake ba, dukkanku a a karkashina kuke babu wacce ta isa ta gaya min abinda ni nasan ya dace, daga yau kar na kuma kama wata da laifin ta shigo min falo ko daki a lokacin da nake tare da abokiyar zamanta.

. wallahi na kuma kama wata tayi min irin wannan shirmen sai na bata matsalar da bazata iya magance shi ba, dan haka ku shiga hankalinku, nayi aure ne bawai dan bana son dayar ku ba, sai dan ra'ayina, dan haka kar wata tayi tunanin bana sonta ina son wancan, wannan ba ra'ayina bane, tsari ne."

. Yadda yake masifar ya bawa Khuwailah tsoro sai ta janye a jikinshi tare da komawa gefe har ya gama fadar shi, dake yana da zafi. Halwani bane da kome nashi sanyi sanyi.

---
Yau da gobe me sa a mari a Amarya,.kome na rayuwa yana tafiya cikin tsarin Ubangiji tare da buwayar shi, Rahbeel ya maidamu makaranta, kuma muna fahimtar kome, tun ina kirga dawowar Uncle har ya bawa wata shida baya.

Duk sai a lokacin naji na damuwa, gashi Hajiya bata gayawa Mamie ba, suna can ana e yaki tsakaninta da Aunty Safiyyah.

Matar tana da matukar mutuncin da sani ya kamata, a sanyayye na shirya tare da nufar gurin Aunty Amarya, a falon farko na sami Mamie sanye da riga da skirt, murmushi nayi sannan nace.
"Mamie Barka da hutawa! Ya gajiya?!"

"Yana gidan Ubanki! Sannan uban me ya kawo ki? Munafuka!"
"My In-law! Shigo me kike yi a gurin, shigo maza dama Khuwailah ta jima anan"

Shiga cikin nayi ina murmushi, wani irin sanyi ake ji tare da alamun sukuni, ina shiga na samu Khuwailah kwance, kwanakin nan ina yawan ganinta cikin damuwa.

Musamman zan ganta tayi ta barci, ga yawan zubda yawu.. ko a makarantar ne haka take komawa bata da kuzari, sai dai da zaran na mata magana zata fashe da kuka, shine na gayawa

Aunty Safiyyah, ita kuma ta kiramu baki daya, ina gama gaya mata abinda nake ganin tana yi.

"Ai kema! Dan Uncle dinki baya nan ne da yanzun kina da naki babyn!"

Mamie na makale tana jin hirar mu, dan haka ta koma d'akinta ta kira Rahbeel, ta shiga mishi fada da zagi, sannan ta tambaye shi matsayin Yumnah, ya gaya mata matar d'an uwan shi ne, ranta ya b'aci kawai ta kashe wayar tare da shirya wani mugun nufinta.

Kiran Halwani tayi bayan sun gaisa, tayi shiru kafin ta fara magana cikin kuka da tashin hankali.
"Bazan hanaka ba, tunda bani ce nayo renonka ba, Amma nayi maka iyaka da Yumnah, bazance ka saketa ba? Amma idan ka Kuskura ka kusanceta Allah ya isa haihuwar ka da nayi, idan kuma baka kusanceta ba Insha Allah zaka ga bud'i da falalar Allah, tare da yalwar arzikin Ubangiji, don Allah karka. Kusanceta kayi min alqawarin haka.

Idan har nice na haife ka, kayi min alqawarin baza kika tab'a kusantar ta ba."

"Insha Allah! Mamie!"
Ya fada muryan shi na rawa, tare da jin kamar yana kuka, ta kuma gaya mishi kalamai masu furgitarwa yadda bai isa ya nufi Yumnah ba.

A hankali ta kashe wayar, tare da cewa.
"Huwailah Ma'arufa bisa kanki. Itama Magajiyar ku, ina bisa kanta."

---
Ina kwancen sai ga Hajiya ta shigo,mika min wayar tayi sannan ta fita, a hankali na saka a kunne na.

"Ban san karfe nawa bane! But koma nawa ne, Ina kwana ina wuni! Uncle!!! Yaushe zaka zo gare ni! Ina kewarks sosai."

Wani irin ajiyar zuciya ya sauke sannan ya fara magana.
"Baby kina da Number na, na Japan shine baki gaya min ba"

Murmushi nayi tare da cewa.
"Uncle! Kasan ba girman mace ba ce ta gaya wa mijinta haka, and am sorry my Luv sticke!"

Nasan yanzun yana can yana shafa kanshi cikin jin dadi.
"Baby!"
Ya kira ni kasar makoshinsa, tare da sauke wani breath, wannan ya kashe min jiki, naji wani irin yanayi ya kama ni, once.
Hira muke dashi cikin kewar juna da sauke wasu kalaman soyayya.

Dakyar na katse kiran dan lokacin Sallah yayi, babu shiri ya taso Rahbeel, ya kawo min sabon layi tare da loda mun kudi a cikin shi..
A hankali muke waya wani lokacin har nayi barci yana nan sai ya daina jin ina bashi amsa yake katse kiran.

Khuwailah ciki ya tabbata, inda ya shiga wahalar da ita, da Mahaifiyarta tazo Umrah ta nemi Hajiya ta saka ido akan yarinyar dan bata yarda da Mamie ba, musamman yanzun da take tubar muzuru.

Kwanakin da suka zo ya wuce cikin amincin Allah, shakuwa tsakaninsu da Uncle ya kara hawa fiye da baya. Wani lokaci har mamakin kaina nake a yadda nake matukar kaunar shi.

Kullum cikin gyara ni Hajiya take, ga shi ko magana mai karfi ta hanani yin shi.

...... Dake ya tsaya karasa wani mission ne, yana gamawa ya dira A jidda komawa apartment din mu nayi. Cikin nutsuwa na shiga aiki babu ji babu gani, girki sosai nayi mishi tare da mishi fruit juice.

Na kuma hada kome tare da goge kitchen ɗin na koma daki nayi wanka da ruwan turare, ina fitowa na zauna nayi kwalliya cikin, English wax me ruwan goro, na shirya tsaf.

Domin bra din da nasaka ma, ya fidda nonuwana sosai sunyi tantsan-tantsar, daura zanin nayi sosai ya zauna min na dauki hijab ba saka sannan na dauki Girkin Hajiya na kai mata, na kuma dawowa na dauki nasu Aunty Amarya na kai mata, Allah sarki ina shiga naga ashe yazo Hikima ta sanya shi a gaba tana mishi tsiya son ranta.

Murmushi nayi tare da cewa, dole yazo gare ni, koda na gaisheta kin amsawa tayi ta cigaba da fada akan me zai taso bai gaya mata ba, sai ganin shi tayi kwatsam.

Ina shiga ba zauna ina kallon Aunty Safiyyah kamar zanyi kuka nace..
"Ta rike min miji fa! Ka mata yayi ya samu yayi wanka ya ci abincin amma ta rike min shi tare da zabga mishi rashin mutunci."
... Dariya tayi sannan tace..
"Maganin biri karen maguzawa, baki da nazari ne! Kiyi abinda zai sanya shi barin gabanta babu shiri.".

.... Kallon kamar ya na mata, dubawa tai tace min.
"Ke mace ce! Baki buƙatar satar amsa, jeki ki gwada kirsarki"

Mik'ewa nayi cikin jin tsoron kar yaki kulani, sai da na kusan sauka daga falon, na fasa wata irin ihu wanda ya sanya ni zuɓewa a kasa ina birgima tare da ihun niman dauki.

A birkice suka tawo kaina,, Aunty Amarya ma haka, da sauri na shiga cire kayana, ina ihu kamar kunama ta harbe ni. Daukata yayi cak, ya saka a kafad'arshi, na danna gwalawa Aunty Hannu, sannan na kalli Mamie, na kashe mata ido.

"Kai sauke yar banza karya take,".

Wani karar da na kuma zan fado ya sashi wucewa dani ta kofar kitchen ɗin su.

"Annamimiyar banza, da kika koya mata yadda zata raba ni da D'ana, sai dai kunyi a banza. Domin Ni na haife shi kuma zaki sha mamakina, itama wancan da kuka likawa yarona. Hhh"

"Dakyau basirah! Wallahi naji wani abu ya sami Matar Sharahbil, na rantse a bakin aurenki! Wallahi kika sake wani abu ya sami cikin jikinta! Ba naga matar sa tazo ba."

Suna wannan maganar olrdy abun da zai ya riga da ya faru, domin har dakin Su Ma'arufa taje ta matse bakin Khuwailah dake tana tsoronta sai da ta juye mata maganin zubda cikin.

Sannan ta fita, wani tsoron abinda Papa ya faɗa ne ya kamata.
Shigowar Hajiya tana haki yasan yasu juyawa, ta dan tsaya kafin tace.
"Kuzo don Allah! Yarinyar nan zata mutu, jini take zubdawa."

Kiran Uncle Aunty tazo tayi lokacin ya tube ni yana niman abinda yake jikina, kawai ta shiga kiran shi, dole ya sake ni ya fita.

Nima kayana na saka tare da bin bayan su, muna zuwa muka sameta ta kafe, wani irin jiri ne ya kwashe ni zan zube ya rike ni. Mai dani falo yayi na fashe da wani irin kuka, sabida tausayin Khuwailah, ko jiya sai da na muka sayi kayan babu ta online,

"Innalillahi wa'inna ilaihi rajioun Ubangiji! Mun gode maka" inji hajiya, daukar ta yayi suka fita. Sannan Aunty Amrya da ranta ya b'aci ta nufi shashin Ma'arufa tace.
"Jahila dake da wacce take koya miki ta'addacin Rahbeel bazai taba kyale ki ba."

Sannan ta fita, Mamie kuwa tsoron abinda Papa zai mata ya sata zaman yan bori, bata san kowa nason cikin Khuwailah ba, sai da ya Zuba.

Tunda suka nufi asibiti suke cikin tashin hankali, domin jinin yaki tsayawa.

...dole suka kira shi, yana tsaka da niman ta suka kira shi aka ce yazo maza.

Jikinshi a sanyayye ya iso Riyadh, Asibiti ya wuce, ya sami Hajiya da D'an uwan shi, suna tsaye Mamie na rakube a gefe, ga Papa ma a tsaye, sai ni da nake kuka sosai.

Bai ce musu kome ba, ya shige dakin da ake faffutikar ganin jinin ya tsaya, yana shiga ya mika musu shaidar aikin shi. Sannan ya duba yaga Matar shi yarinyar da yake ji kamar ya cire zuciyarshi ya bata, murmushi yayi cikin tausayinta.

Daukar pen yayi rubutu, sannan ya fito ya mikawa Uncle yace.
"Don Allah kayi sauri!"
Komawa gefe yayi yana kallonta, jiya suna chat da ita yace mata.
"Wailah! Ya naji muryanki tayi sanyi ne? Ko babyn Daddy ke baki wahala?"

Kuka ta sanya mishi tace.
"Ina jin tsoron Aunty Ma'arufa ce, kuma tazo, Baby kayi wani ."

Lumshe idanunshi yayi wanda suka yi jajjur, sannan ya juya yana me isa bakin kofar, ya dauki Alluran guda uku yayi mata a lokaci guda, sai wata ƙwaya da

Join Our Groups

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login