Showing 54001 words to 57000 words out of 183750 words

Chapter 19 - ABU DAYA (Muke So)

29 Oct 2024

10699

sace taya ya har ya gama ya sauka, ko five minutes baya yi, har yayi realising! Shin nonuwarki sun baje ga oga hankalin shi yana kan tantsan tsantsan, wato beautiful breasts. ko kina fama da rashin duwawa ne! Har kunyar saka wando kike a Weekend gudun kar oga ya hango babu Ukwu! Alhamdulillah dama ta samu domin nazo muku da ingantattun maganin mata masu kyau! Ina amare masu shirin shiga daga cikin! Akwai kyakyawan hadin amare! Wai-wai-wai inji ciroki Uwargida ga hadin mugunta! Sunan shi kenan! Kai ina yar lukuta yar duma duma, kince Baki son Qibar toh muna da hadin Slimming my dear Kisha kin tsiyaye, wai- na manta da su Aunty kyakyara-kya wato lange-lange ba hips ba bom-bom, gashi ko nonuwar babu, don Allah zoki gwada, shin kinsan hadin aji garau? Kinsan hadin yaukin Alkhairi? Malama Ni ba bazawara bace! Matar aure ce nake miki wannan tallar, tasty one! Trust all! wannan kayan babban kifi babban Gora! Ina sayar da kayan mata masu inganci a duk inda kuke a fadin Nigeria zai isa gare ki! DON ALLAH Idan kin san ba saya zaki yi ba, karki min Magana dan ina ganin shirme ne zan share ki ingantaccen maganin Sanyi 5k! Hadaddiyar maganin matsi 3k maganin bombom 5k! Hadin Nono ya cika yayi Kyau 5k! Hhhh ko kinsan wannan hadaddiyar hadin muguntar shima 5k ne! Hmm wata miyar sai a makota! Hmm Hadin Amare 16k nifa ban miki alkawarin mijinki zai baki gida da mota ba, amma nayi miki alkawarin zaki zama matar so😍 hadin hips 5k, ingantaccen hadin kazar amare 5k mata musu abin duniya kafin kifara magani na, dole magance cutar Infection Idan kina dashi toh ga dama nan ta samu, ina bada maganin Infection Wanda Zaki gwada na tsawon 10days Insha Allah,hmm akwai karya gado chaiiiii, ina ruwan bidiri wadari, 4k kudin shi, hmm har naji kunya Ni tabizaro 🤭🤣 karki manta maganin rage kiba 5k ne na kara kiba ma 5k_*
Acct: 0472282105
    Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk
Ranar:10/August/ 2020/ Insha Allah zan gama free Pages! Wannan karon abin da sauki babu tsawallawa, domin dubi da halin da muke ciki! Na sakawa book din 150? ta bank idan kuma VIP ne 300? ne, sannan kamar yadda muka yi Bahaushiya akwai Alhubbi Dayyi'b, shima kudin shi 150? ne bank idan VIP ne 300?.
Ga masu katin waya, 200₦ne idan VIP ne 400? ne... Ba yabon kai ba.Acct: 0472282105
    Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk! 08130269641 ta nan zaku tura min evidence dinku! Acc No: 3051894647
Hajara Ahmad Hussain
Polaris Bank ga book din Alhubbi Dayyi'b zasu biya ta nan ne

    Nasan bana wasa da zuciyarku! Kuma zan cigaba da faranta muku! Bana kawo muku Uzuri kuyi hakuri Update sai lokaci kaza! Alhamdulillah Trust me sayan na gari mai da kudi gida.


*_ABU D'AYA_*

                           (MUKE SO)
                           💝💝💝

_Barka da Sallah_

2️⃣5️⃣

Bakina na rawa na kura mata ido, nauyi bakina yayi cikin tashin hankali, ban san ya akayi ba, kuka ne ya kwace min sosai nace.
"Mommy! Me kike so haka da bazan iya sadaukar Miki ba!

   Me kike bukata haka da bazan bar miki ba."

       Kallon na tayi tana hango iya kafin gaskiyar da ke cikin ƙwayar idanuna.

             _Kada ki sake tasan darajar abinda kike nima! Matukar tasan akan shi kike bata wahala bazata amince ba. Nime amincewar ta ba tare da tasan me kike nufi ba_

      Riko hannun na tayi cikin tashin hankali, domin tasan tana gaya mata kudirinta, shi kenan zata iya bijire mata.

"Baby ki amince kawai! Kice kin amince kawai!"

   "Mommy Taya zan amince da abinda ban san shi ba, Ni wallahi ba zan iya amincewa ba."

"Lallai zaki mutu!"
Ta faɗa min da karfi.
Ja da baya nayi cikin tsoro da firgici. Bakina yana rawa na ambaci sunanta.

"Mommy!!"

           "Shut up! Ki amince ko kema na rufe babinki!" Ta faɗa min da mugun karfi,

     A tsorace, nayi baya ina girgiza mata kai.
"Toh meye na miji kuma Mommy! Yaushe zaki sauya?! Mommy kina tuna rayuwar lahira kuwa? Anya kina da imani kuwa? Ni ban yarda kece kika haife Ni ba."

          Dariya ta sake min sannan tace.
"Ban san shi ba! Domin mun samu a gurin Madusa! Kuma ya bamu sa'a, zamu cigaba da b'atar da marasa imanin cikinku, har hatta irinku masu son sanin abinda ke boye."

        Zuba mata ido nayi ina kallon ikon Allah, wani irin yanayi na tashin hankali nake gani a kwaryan idanun ta, wasu irin kalmai take fada masu matukar firgici, domin gidan ma girgiza yake, Ni kaina ina son nayi Addu'o'in da na iya nakasa, sabida bakina yana rufe, amma zuciyata tana ambaton Allah.

    Wani irin iska me mugun karfi ne ya taso a cikin gidan, kafin wani lokaci wutar gidan ta dauke, koda ta kawo sai tsintar kaina nayi a cikin wasu irin bakaken mutane, har da ita, a cikin su.

                  Can kuma aka watsa min wani ruwa mai mugun wari, daga nan ban kuma sanin inda kaina yake ba.

               ---
"Saddam! Wallahi kunki ne, amma Allah ya gani ina son a daura auren na koma da ita dan bazan iya barinta a hannun wani namiji ba.

   Hassanah ba wani iya kulawa zata yi da ita ba, sannan Ni ina tsoron kar wani abu ya faru da ita, yarinyar tayi karama da damuwa, kawai ku daura min aure da ita na tafi da abu na, ina yaso daga baya ayi bikin amma zan tafi da ita."

         Shiru Saddam yayi, sannan ya bude baki yace.
"Amma ai naga zaka iya hakuri zuwa nan da wata shekara."

"Wa?! Ni?! Toh wallahi na rantse maka da Allah sati Uku kawai zan iya jira idan kuwa kuna don ayi abin kunya toh bayan ta haife muku jikokin gaba da fatiha kwa daura auren, dan wallahi tunda na biya sadaki rabin aure ya dauru."

  Da mamaki Saddam ya kalle shi kafin yace .
"Kasan mai kace kuwa? Yanzun sai ka iya far mata? Yar cikin ka ce fa?"

         Tsaki yayi cikin damuwa da mutuwar jiki, wani irin yanayi ya shiga wanda motar hannun shi ta kusan kwacewa, sai da Saddam yace mishi.
"Kayi a hankali kar maye kaunar yar cikin ka ya sanya ka zuba mu a rami,"

  Kamar ya fashe da kuka ya kalli Saddam! A hankali ya bude bakin shi yace.
"Ina jin tsoro! Bari na sauka ka amshi tukin."

  Sauka yayi a gefen hanya sannan ya fita dakyar, kamar zai fadi kasa, sai da Saddam ya rike shi.
         Girgiza kai yayi bayan ya shiga bayan motar,  lallubar wayar shi yayi wanda hoton Yumnah ce akai tana barci, shafa hoton yayi kwalla na cika mishi ido, a hankali ya shiga gurin kira.

   Ya shiga niman layin Mommy Bata d'auka ba. Kiran Hajiya yayi cikin tashin hankali yace.
"Hajiya zuciyata zata buga! Sun ce sai nan da sati Uku zasu daura mana aure da ita!

    Hajiya kafin wannan kwanakin idan kaddarata ta sauya fa? Hajiya su bani ita, don Allah kizo ki saka baki a bani ita, haka ne kwanciyar hankali na, in ba haka ba zaku ga abin Kunya!"

        Sambatu yayi ta mata, ga baki daya baya cikin nutsuwar shi, domin kamar wanda zazzaɓi ya lullube shi. Dakyar suka isa gidan Kakan Yumnah.

               A cikin dakin da ake saukar baki aka kwantar da shi, sakamakon zazzaɓin da yaci karfin shi.

                  Hankalin Mama ya tashi dole aka ɗauki shi zuwa asibitin da Dr Bello yake aiki.
  
Akan shi aka kwana, domin zazzaɓin ya buge shi kuma an samu ba wani abun da yake da munshi ba sai faduwar gaba da tashin hankali.

          Dr Bello ya kira Papa da Hajiya ya gaya musu, dan haka suka ce mishi, ya kula dashi sosai zuwa gobe aga abinda Allah ya kudira.

              ---
Riyadh.

  Lokacin da labarin halin da Halwani yake ciki yaje kunnen Mamie da Linah, cewa Mamie tayi.
"Hmm! Zasu kashe min miji da tsafin su na fulani, wallahi bazan yarda ba, kawai a dawo min da mijina ko na kashe mutu, wallahi wani abu ya same shi."

     Mamie ta kasa magana a lokacin hada kayan tayi, tare da taimakon Linah tayi tana kuma zigata.
    Sai cika take tana batsewa, ita kanta kalmar da take amfani dashi manyan kalmomi ne, sai gashi lokaci guda ta birkita mata lissafi, karshe ta je har gurin Hajiya ta kafta mata rashin mutunci. Abinda yayi wa Hajiya ciwo sosai, domin tayi gaya mata magana masu zafi har da ce mata.
   
    "Idan ke kina iko da Abubakar! Toh nice na haife Ahmad, kije can kiyita rike d'anki, ki bar min D'ana, idan kuma kina da zuciya daga yau ki cire Ahmad a cikin jikokinki"

     Wannan kalaman sunyi wa Hajiya zafi, amma bata d'ago kai ta kalleta ba, asalima sunkuyar da kanta tayi, ta cigaba da abinda take yi na azkr.

    Sai dai idanun ta sunyi jajjur, har jikinta yana rawa amma bata damu tayi magana ba, har suka fita, kuma ta hana Tasllmah magana, dan azauna lafiya.

        Amma ranar sunyi kuka kamar zasu yi ya-ya, Hajiya tacewa Taslima.
"Bazan bar mata shi ba! Insha Allah tayi kuka da shaidaniyar da take zugata.

     Idan na bar Ahmad, ya zanyi bayan na gama dawainiyya dashi, dan hakkinta na Uwa nake d'aga mata ido akan shi bata san yasan abinda tayi Mishi bane.

   Taslima, wai na bar mata Ahmad! Kiji min wani abun dariya"

   Hajiya ta kwana jimamin halin da Mamie ta sanyata Ciki amma bata nunawa Ambassador ba, dan bata son shiga tsakanin mata da miji, karshe su shirya ta koma tsohuwar kawai.
            A daren itama suka shirya kayan su, jirgin karfe biyar na Asuba zasu bi, dan hankalin su yaki kwanciya da ce musu yana lafiya.

             Haka ma bangaren su Mamie ai kwana suka yi, ana shirya kayan su.
     
            Hatta Sarinah, sai da Mamie ta d'aga mata hankali nta hanyar gaya mata, ai Halwani ya suma garin mai da yar karuwa jikar Fulanin daji bararoji.

            Aka san yadda aka gigita mata lissafi, sannan suka kashe wayar, su Hajiya sun hadu a cikin jirgi, amma kowa yana ganin dan uwan shi, bai ce kome ba.

                   .........
Koda suka iso Abuja, motar gidan su Linah ce tazo ta dauke su, Hajiya tace baza ba, damuwar ta jikanta.

         Dan haka a safiyar aka nuna masu jirgi Tare Da Taslima, sun isa gombe karfe tara na safe, duk yadda aka so kaita gidanta, fir yaki tace a kanta asibitin,.  Dakyar ta yarda aka kaita gidan Ibrahim, tayi wanka tare da cin abinci, zuwa karfe biyu suka fito.

   Koda suka shiga dakin da yake yana zaune, yana ganinta ya shiga raba idanun shi, kamar wanda yayi mata karya.

             A hankali yace mata..
"Matar karfen dake aka zo! D'azun su Mamie suka kirani, wai suna nan zuwa, nace da sunyi zaman su a gidana da yake maitama, nima zan zo tunda baki sauki.

                     Shigowar Saddam hankalin shi tashe, kallon Halwani yayi cikin damuwa kafin ya kalli Hajiya yace musu yana zuwa.
                 Office din Dr Bello yake suka tattauna, kafin suka dawo inda suka ja Hajiya nan suka gaya mata halin da Mommy take ciki na hauka tuburan, sakamakon sace Yumnah da aka yi.

       Wannan al'amarin da ya mugun d'agawa Hajiya hankalin kasa magana tayi ta zauna, sannan suka nufi asibitin da Mommy take, inda aka mata sara uku a jikinta tare da yankata.

       Duk wanda yaga Mommy sai ya zubda kwallar tausayi, sabida yadda aka so kasheta da ranta. Allah baya kwace ta.

         Hussaina da Gambo ce a gurinta, suna kukan abinda ya faru.

           Shiru aka yi domin kuwa kowa na tsoron gayawa Halwani Yumnah an sace ta, gani suke da zaran an gaya mishi kome zai iya faru, har suka dawo daga gurin Mommy, an kasa cimma matsaya har suka iso.

                        Cikin tashin hankali Hajiya take gayawa Marwanatu, wacce ta samu tana tare dasu Mommy, aikuwa Linah ta fashe da dariya sannan tace.

"Allah Nagode maka, dole na gaya mishi ya rabu da kaya."

         Da sauri ta nufi cikin ɗakin da yake kwance.
            Zuba mata ido, yayi dan yaga yadda take murmushi sannan haka kawai, bazata shigo mishi fuska a sake ba.

          Lumshe idanunshi yayi cikin jin tsoron abinda zata gaya mishi.
          "Nazo maka da abin mamaki! Kasan me?"

         A nutse ta bude bakin ta ta shiga kwararo mishi bayani.

       Zuba mata ido yayi, cikin wani mugun yanayi, ya mike a hankali. Tare shi tayi cikin dariya tace.
"Ina zaka?!"

             Zube mata yayi tare da sake ajiyar zuciya, ihu ta sake tare da niman a gaji.

             Duk sun shigo ban da hajiya, dan tace musu bazata shiga ba ai sun auro mishi wacce zata kashe shi har lahira.

        Dogon suma yayi wanda har sun fidda rai zai dawo, bugun zuciyar shi ya dai-daita.

             Abinda Hajiya ta iya sawa shine takira CP ta gaya mishi halin ake ciki, an baza yan sanda.

   Sosai musamman ma shigar Gombe da Bauchi, tare da Ma shigar Gombe da Yola, sai ma shigar Gombe da Yobe.

   Duk inda ake tsammaci za a fita da mutum babu mai kama da Yumnah balle ita din.

   Haka ya d'aga musu hankali domin kamar babu wani abinda ya faru, domin har unguwar su Mommy an tabbatar da cikin dare aka ji muryanta tana ihu....

  Maneji....

_Ina kuke my dear Friends, ga dama ta samu! Shin kina fama da cutar sanyi ne? Kina fama da matsalar rashin gamsuwa da miji! Shin ko kina fama da rashin kulawa namiji yana hawa kanki kamar wanda aka sace taya ya har ya gama ya sauka, ko five minutes baya yi, har yayi realising! Shin nonuwarki sun baje ga oga hankalin shi yana kan tantsan tsantsan, wato beautiful breasts. ko kina fama da rashin duwawa ne! Har kunyar saka wando kike a Weekend gudun kar oga ya hango babu Ukwu! Alhamdulillah dama ta samu domin nazo muku da ingantattun maganin mata masu kyau! Ina amare masu shirin shiga daga cikin! Akwai kyakyawan hadin amare! Wai-wai-wai inji ciroki Uwargida ga hadin mugunta! Sunan shi kenan! Kai ina yar lukuta yar duma duma, kince Baki son Qibar toh muna da hadin Slimming my dear Kisha kin tsiyaye, wai- na manta da su Aunty kyakyara-kya wato lange-lange ba hips ba bom-bom, gashi ko nonuwar babu, don Allah zoki gwada, shin kinsan hadin aji garau? Kinsan hadin yaukin Alkhairi? Malama Ni ba bazawara bace! Matar aure ce nake miki wannan tallar, tasty one! Trust all! wannan kayan babban kifi babban Gora! Ina sayar da kayan mata masu inganci a duk inda kuke a fadin Nigeria zai isa gare ki! DON ALLAH Idan kin san ba saya zaki yi ba, karki min Magana dan ina ganin shirme ne zan share ki ingantaccen maganin Sanyi 5k! Hadaddiyar maganin matsi 3k maganin bombom 5k! Hadin Nono ya cika yayi Kyau 5k! Hhhh ko kinsan wannan hadaddiyar hadin muguntar shima 5k ne! Hmm wata miyar sai a makota! Hmm Hadin Amare 16k nifa ban miki alkawarin mijinki zai baki gida da mota ba, amma nayi miki alkawarin zaki zama matar so😍 hadin hips 5k, ingantaccen hadin kazar amare 5k mata musu abin duniya kafin kifara magani na, dole magance cutar Infection Idan kina dashi toh ga dama nan ta samu, ina bada maganin Infection Wanda Zaki gwada na tsawon 10days Insha Allah,hmm akwai karya gado chaiiiii, ina ruwan bidiri wadari, 4k kudin shi, hmm har naji kunya Ni tabizaro 🤭🤣 karki manta maganin rage kiba 5k ne na kara kiba ma 5k_*
Acct: 0472282105
    Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk
Ranar:10/August/ 2020/ Insha Allah zan gama free Pages! Wannan karon abin da sauki babu tsawallawa, domin dubi da halin da muke ciki! Na sakawa book din 150? ta bank idan kuma VIP ne 300? ne,

Ba yabon kai ba.Acct: 0472282105
    Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk! 08130269641 ta nan zaku tura min evidence🖕
#Mai_Dambuhttps://my.w.tt/WjeU0YyDK8

💞💞💞

*_ABU D'AYA_*

                     (MUKE SO)
                                     💝💝💝

     

2️⃣6️⃣

Wato wani tashin hankali ba a saka mishi rana, duk yadda ake tsammanin abin ya wuce yadda yake, domin cikin awa ashirin da hudu na b'ace a garin Gombe.

   Ga Halwani a kwance, sai da ya kwashe kwana uku kafin ya dawo da sunan Yumnah a bakin shi.

Fisge kome yayi a jikin shi duk wani abinda yake da amfani sai da ya cire, yana masifa tare da cewa a kawo mishi Ita.

    Duk yadda aka so ya hakura yaki, kuma ya hana kowa yayi mishi alluran barci.

     Kai tsaye ya kira IG. Inda suka yi magana, nan aka kuma kawo wasu kwararrun yan sanda, daga Abuja da Lagos, amma sakamakon duk daya ce.

        Kallon su yayi cikin baƙin ciki yace.
"Kun kasa min abinda nayiwa wasu ƙasashen duniya, Kun kasa komo min Yar shekara goma sha huɗu a duniya, Ina aka kaita toh.

Don Allah ku tuntube su idan kudi zasu bukata zan biya su, Idan kuma wani abu ne zan basu kawai ku dawo min

Join Our Groups

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login