Showing 42001 words to 45000 words out of 183750 words
karya musu yar su sabida banzan d'anki da kike tunanin naki ke daya ce, har kina da bakin iko da Halwani?
Yaron da kika yasar dashi sabida an Sanya mishi sunan Alhaji! Ko kin manta hana shi nononki kika yi sabida son ranki! Zan Bar miki d'anki kije ku dafa Ahmad ku cinye ni kuma na miki alkawarin da zaran na dawo da Yumnah sai na aurawa Halwani sai dai intace bata son shi zan bata abinda take so amma matukar ta amsa tana son shi.
Wallahi ki canza min suna daga harira!"
Tana gama faɗar haka ta nuna musu kofar fita, tare da koran su. Har Mamie zata fita tace.
"Ki masa iyaka da shigo min dan matuƙar naga Kafar Ahmad a shashin nan zan tsinewa Ubanshi"
Da gaske Hajiya ta kwayance musu, zama tayi cikin damuwa ta kalli Aunty Taslima tace.
"Wallahi bana son tafiya da yarinyar nan zata yi! Dan bana jin nutsuwa a tafiyar!
Wallahi baka tab'a ganin walwala a fuskarta, kullum cikin damuwa take, yadda kika kalleta d'azun aka zaki kalleta anjima, gobe ma haka jibi ma haka.
Gata ma haka bata da wata fara a domin kullum cikin damuwa take.
Zai yi wuya kaji tayi magana, domin kuncinta yafi maganarta yawa, damuwarta ta kame kanta, tausayinta da maraicinta yayi yawa, ina tsoron kar wani abu ya same ta, wallahi bazan yafewa Ahmad ba, dan ya zalunci yar mutane."
Shiru Tayi, tana kallon yadda Hannuna yake sheki, lokaci zuwa lokaci ina sauke ajiyer zuciya.
Bankad'e kofar yayi cikin fusata, kallon shi tayi tare da nuna miki shi kofar da ya shigo.
"Wallahi bazan fita ba! Kiyi min horo da kome Hajiya karki raba ni Yumnah Hajiya tun ranar da aka haifeta nake!"
"Auwoo toh ba jiya ka kwana da ita ba? Ko dan ban gayawa Uwarka da matar ka bane! Dan ban gaya musu jiya ka kwana da yarinyar da suke kira karuwa ba! Toh fitar min idan kaga ban yi mata aure da Sirajuddawla ba, Shegiya Uwata ta haife ni, fita kafin nayi maka mugun magana!"
"Wallahi bazan fita ba! Babu inda zani! Ki gaya min kome, Hajiya ki rufa min asiri. Ita kawai nake so!"
"Wallahi bazaka aureta ba koda kuwa kana mutuwa ka dawo? Ne bazan baka ita ba"
Fada sosai akayi tsakanin Hajiya da Uncle, Aunty Bata shiga fadar ba, sai dariya da take sosai dan fadar su akwai ban dariya, ga gori. Har da ce mishi.
"Karuwi! Kawai, mai bin yarinya karama!" Dake babu kunya a idanun shi ya ce mata.
"Naji koma me ai mata tace! Kuma uwar yarana ce! Ni wallahi kuna tafiya zan biyo Ku a nima min aurenta na gayawa Hassanah kuma tasowa wata sati,
Insha Allah, zaku sameta ta shiryu dan munyi da ita ta daina wannan abinda take yi."
Tab'e baki hajiya tayi tare da kauda kanta, dan haushin sa take ji a hankali yace mishi.
"Mayye na mamajo!"
"Ba damuwa Hajiya! Ni idan zaki kirani pant din Yumnah Wallahi amsawa zanyi, kai Ni ko abin auduganta na mata kika kirani zan amsa, balle kuma ki kirani kaska ko chewgum."
Rike baki tayi tana mamakin yadda yake zuba kamar yaci kudin duba, gyada kai tayi tare da zuba mishi ido, kawai tayi tsaki tana fadin.
"Fita ka bani guri!"
Zagayowa yayi gefen da nake ya sumbaci goshina, b'ata fuska nayi tare da tura bakina gaba.
Murmushi yayi cikin sauri ya ciro wayar shi yayi min hoto har biyar sannan yace.
"Uwargidan! Kinganta sai kace mage! Dube yadda tayi luff!"
Kai da yasan amsar da zata bashi da bai kuma magana ba.
"Ba dole kayi bayanin kamarta daya da mage ba, ai tunda naga tabon a jikinta yau nasan jiya a jikinka ta kwana shi yasa yau kake gaya min, yadda ta kwana a jikinka..."
Kafin ta kuma b'aro mishil wani batu yayi waje, sai da ya kusan fita yace.
"Hajiya duk abinda zaki fada ki fada Yumnah ta Halwani ce!"
"Sha-sha-sha, sakarai, duk wannan girman kashin da kake gani babu shekaru sai nonuwa ne suke bayyana girman ta, bawai dan ta isa daukar namiji irinka bane, jarababne, bazan baka ita ka yagata a rasa ta inda za a moreta ba, dawo mutumin banza dama miskilancin karya ce.
Kayi ta bawa matan ka wahala gashi nan zuwan Jikar Oduduwa masu bautawa dutsen tsafi, ko Ance ban san irin matar da ka auro bane.
Shashancin banza kwaɗayin iyayen ka yasan sun tabka Kuskuren da zasu shekara dubu suna danasanin. Har karshen su,
Muna nan Allah ya bamu nisan kwana, zaku zo da kafarku.
Kaga yarinya karama jininka yana tafasa, ka tashi kana haukar kishi akanta, waye zai baka yar shi kaje can ku karata da yar gwal dinka wacce zata kashe yar mutane sabida kai"
Sosai Hajiya ke gaya mishi magana, bai damu ba sai dai kaga yayi murmushi, sabida yasan me yake ji kuma ya yake ji damuwar shi Yumnah! Kuma ko yau Aka ce an bashi ita a matar shi.
Shafa kwantaccen sajen fuskar shi yayi yana hango yadda zai daka mata wawa!(Kai Uncle anyi mugu! Daka wawa sai kace wani rabon Abinci 🙄😒🤣)
Shi duk gani yake girmanta nan kamar wani babban al'amari ne, nan kuwa kawai yanayi ne da kuma samun kulawa da cimma mai kyau ita ce ke saurin sanya yaro girma, kuma shi abinda yaga jan hankalin shi kirjinta.
Shi yasa yake kara tunanin dole ya saya mata manyan hijabai, karewa ma da akwai abinda zai iya tare kirjinta wallahi sai ya tare, dan yana bakin Cikin ganin tana tafiya kirjinta na tsalle.
Tuna jiya da ya tsulla mata bulala tayi wani tsalle, ba dan ya kame kan shi ba(🤣😩🤭)
Allah tsallen da nonuwarta suka yi sai da ya kusan zuɓewa kasa, ina dalili bai ji kome ba, sai da yayi ido biyu dasu.
Nan ne ya yarda mata suna suka tara, Sai da ya kusan sumewa. Tsabar kyau da kuma burge shi, dole ma yayi da gaske domin ya lura akwai masu iya mishi kafar angulu!
Yana zaune a d'akin na farka,
Tunda na bude manyan idanuna na zubawa Hajiya murmushi tayi min, sannan Aunty Taslima ta taimaka min na tashi zaune, a hankali nace.
"Hajiya yunwa!"
Mik'ewa Aunty tayi can sai gata dauke da mug na tea ta ajiye min, mik'ewa yayi yazo inda muke, ina ganin shi na kauda kaina ina kallon gefe, da sauri na kalli Hajiya cikin wani irin yanayi nace mata.
"Kamar nayi magana ko?"
Girgiza min kai tayi min tare da bani tea a cokali, na amsa zanyi magana tace maza ta dakatar da ni.
"Baya cikin ladubban cin abinci an hana magana!"
Shiru nayi ina amsar abincin da nake yi, duk yadda naso nayi magana Hajiya ta hanani, muna gamawa na nufi ban daki nayi brush.
Ina gamawa na fito, ban san me Hajiya take gaya mishi ba, amma da alamu yaji haushi na, fuuu ya fice daga dakin, hira suka min har lokacin sallah yayi suka bar ni a zaune nan na shiga tunani sosai.
Ina kuma nazarin rayuwar da nake meye nayiwa Uncle ya zane ni jiya?
Me na tsare mishi, da har ya zabi zane ni jiya, gani nayi bana wani abinda bai dace ba, dokar bai dame Ni ba kamar sauran kiris ya aikata min mugun abu, kallon Hajiya nayi da take tsaye a gabana tana magana.
Kamar wacce ta farka daga barci na kalleta.
"Eyye Hajiya me kika ce?!"
"Toh Allah ya yaye miki! Kina jaririya dake kina irin wannan tunanin yo koni yarinya karama irina yaushe nayi wannan tunanin."
Fashewa nayi da wata irin dariya, wanda ban tab'a yin shi ba sai yau. Domin kuwa bana iya dariya sai dan murmushi da bazaka rasa a fuskana ba, wanda kullum yana nunawa ne hakan dan a san ina cikin farin ciki bawai dan ina cikin damuwa ba.
Rike cikina nayi ina kallonta nace.
"Hajiya tsufa dai!"
Aikuwa ta b'ata rai ta shiga sababi ita ba tsohuwa bace, sallah tayi tare da barina ina dariyarta.
Can sai ga Uncle bana son ganin shi kawai ya nace min da zuwa, amma bazan ce gurina yake zuwa ba, tunda dakin kakar shi ce.
Dariyar kan fuskana ce ta dauke na cigaba da kallon wayar Hajiya dake kawo wuta yana dauke.
Sako ba tare da son sanin waye ba, na duba wayar kawai sai naga
*My heart is beating! Am sorry*
Ban kalli inda yake ba na maida wayar tare da kallon hannuna ina shafa ciwo na.
Sake turo min.
_Wallahi banda Hajiya da Mamie ban tab'a bawa wata mace hakuri ba sai kwaila irinki baki san jiya naga babu kome a kirjinki ba_
D'ago kai nayi ina kallon shi cike da kwalla.
A hankali na motsa bakina nace.
"Allah ya bi min hakkina!"
Girgiza kai yayi cikin damuwa, kamar wani mage.
Banza nayi dashi ina kallon wayar da yake ta turo sako, gogewa nake, baki bashi amsa, dan jaraba yaki ya barni sai turo min sakon yake.
Kashe wayar nayi baki daya na cigaba da abinda nake yi, dan na tsane shi na tsane shi, na tsani Uncle Halwani, bana son ganin shi shi.kuma ya dage sai ya shiga alamarina.
Gwara na bar musu gidan su na huta, dan na fahimci.....
_Ina kuke my dear Friends, ga dama ta samu! Shin kina fama da cutar sanyi ne? Kina fama da matsalar rashin gamsuwa da miji! Shin ko kina fama da rashin kulawa namiji yana hawa kanki kamar wanda aka sace taya ya har ya gama ya sauka, ko five minutes baya yi, har yayi realising! Shin nonuwarki sun baje ga oga hankalin shi yana kan tantsan tsantsan, wato beautiful breasts. ko kina fama da rashin duwawa ne! Har kunyar saka wando kike a Weekend gudun kar oga ya hango babu Ukwu! Alhamdulillah dama ta samu domin nazo muku da ingantattun maganin mata masu kyau! Ina amare masu shirin shiga daga cikin! Akwai kyakyawan hadin amare! Wai-wai-wai inji ciroki Uwargida ga hadin mugunta! Sunan shi kenan! Kai ina yar lukuta yar duma duma, kince Baki son Qibar toh muna da hadin Slimming my dear Kisha kin tsiyaye, wai- na manta da su Aunty kyakyara-kya wato lange-lange ba hips ba bom-bom, gashi ko nonuwar babu, don Allah zoki gwada, shin kinsan hadin aji garau? Kinsan hadin yaukin Alkhairi? Malama Ni ba bazawara bace! Matar aure ce nake miki wannan tallar, tasty one! Trust all! wannan kayan babban kifi babban Gora! Ina sayar da kayan mata masu inganci a duk inda kuke a fadin Nigeria zai isa gare ki! DON ALLAH Idan kin san ba saya zaki yi ba, karki min Magana dan ina ganin shirme ne zan share ki ingantaccen maganin Sanyi 5k! Hadaddiyar maganin matsi 3k maganin bombom 5k! Hadin Nono ya cika yayi Kyau 5k! Hhhh ko kinsan wannan hadaddiyar hadin muguntar shima 5k ne! Hmm wata miyar sai a makota! Hmm Hadin Amare 16k nifa ban miki alkawarin mijinki zai baki gida da mota ba, amma nayi miki alkawarin zaki zama matar so😍 hadin hips 5k, ingantaccen hadin kazar amare 5k mata musu abin duniya kafin kifara magani na, dole magance cutar Infection Idan kina dashi toh ga dama nan ta samu, ina bada maganin Infection Wanda Zaki gwada na tsawon 10days Insha Allah,hmm akwai karya gado chaiiiii, ina ruwan bidiri wadari, 4k kudin shi, hmm har naji kunya Ni tabizaro 🤭🤣 karki manta maganin rage kiba 5k ne na kara kiba ma 5k_*
Acct: 0472282105
Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk
Ranar:10/August/ 2020/ Insha Allah zan gama free Pages! Wannan karon abin da sauki babu tsawallawa, domin dubi da halin da muke ciki! Na sakawa book din 150? ta bank idan kuma VIP ne 300? ne,
Ba yabon kai ba.Acct: 0472282105
Ramlat Abdulrahman Manga Gtbnk! 08130269641 ta nan zaku tura min evidence🖕
#Mai_Dambu *https://youtu.be/2XSL0tEPCjQ*
Don't forget subscribe, comments like nd share Thanks
💞💞💞
*_ABU D'AYA_*
(MUKE SO)
💝💝💝
_Barka da Sallah_
2️⃣1️⃣
Idanuna ne suka cika da kwalla, har suna zuba, juyar da kaina nayi, ina kara jin haushin sa.
Dama burge ni da yake yi na yaranta ne, yanzun kuma na girma bana jin wannan abin a raina.
Shiru nayi ina jin shi suna hira da Hajiya, wanda take gaya mishi magana amma dake ya gaya mata gaskiya yace mata.
"Hajiya! Wallahi ko kashe ni zaki yi ba zan daina ba, kai ko dole ce ku bani ita."
"Toh fita ka bani guri, sakarai!"
"Nagode sosai Hajiya!" Ya fada mata.
Kai Yau naga abin haushi, dan takaici da cusa haushi sai wasu abubuwa yaƙe kamar ba babba ba, sam ko burge ni ba yayi. Karshe kauda kaina nayi ina wasa da wayar Hajiya.
Ban san fitar shi ba, dan barci yayi gaba dani.
...
Bayan fitar su Mamie da Aunty Linah, tashin hankali kamar zasu yi hauka, karshe Linah kowa d'akinta tayi, ta gayawa Mahaifiyarta abinda yake faruwa, tana kuka. Musamman Hajiya da itace ta sanyata a gaba, nan tayi mata alkawarin ta saka ido, evrythng wll better, dole take ejebo ude, domin ta samo mata mafita, ta bar asarar tears ɗinta, koda zata yi yawo tsirara taba barinta ta rasa Halwani ba.
So-so shirme irin wanda yayi believe da odar god, tare da mata affairs akanta. Haka yayiwa Kafaya dad'i, dan tayi imanin bazata tab'a jin kunya ba, how? Sabida Mamawo ta tsaya mata, kuma bazata tab'a barin ina damuwa ya same ta ba.
....
A hankali rayuwa taso sauyawa amma a bangaren but am bored da abinda Uncle yake turo min, is dan Hajiya ta fita shan hantsi silalowa yake, yana min abinda bai dace ba.
Nayi kuka har na gode Allah, sam bana son irin wannan shirme.
Shi yasa ban iya keep quiet ba, da ya ishe ni ranar Hajiya taje Asibiti ita da Aunty Taslima, Ina barci kawai naji ana shafa bon-bon dina, bud'e idanun nayi naga Uncle.
Tashi nayi zaune ina kallon shi, kara sussucewa yayi yana kallon fuskana,
"U take me! Like abani da gata ko Uncle? And burinka ka lalata min future dina! Me yasa kake min haka da kansan how i hatred you bazaka tab'a zuwa inda nake ba, u always touch me and mye body, ince idn na baka shikenan!
Bazan kuma saw your legs in the rum ba?"
Shiru yayi yana kallon, a hankali ya matso zai yi hug dina na zabga mishi wani shegen dirty luk, dole ya koma baya, d'aya hannun da bai da matsala nasaka na zare nyt wear din jikina, sanyayye ya salube farin jikina ya bayyana mishi, tare da Beautiful brst Dina, Wanda duka kasance nppls dinsu dark brown,
Sundan Mike kad'an. Lumshe idanunshi yayi, ya ware su kan abinda yake matukar fisgar shi, yau na tabbatar Uncle Bai da kunya, domin kuwa matsowa yayi sosai kamar zai shige jikina, yana kallon fuskana da suke zubda kwalla, a sannu naji kamshin mouth fresh ya daki hancina, sakamakon jin tongue shi a fuskana Yana lashe kwallar da ke sauka a fuskana.
A hankali ya kai hannun shi yana shafa bayana, i dd knw meke faruwa sai da naji kamar ana ihu, immediately na kwace kaina a hannun Uncle,Kafaya da Mamie.
"Na mutu!"
Na fada a zuciyata, b'cos yadda suke ihu, zaka dauka wani mugun abu ne, amma dake Na mijin duniya ne, sake ni yayi bayan ya rufa min jikina, yayi calm Mamie out, yayinda kafata tunda ta fita taje fnding abinda zata min illa dashi, zare key din dakin yayi ya rufe ni.
Sannan ya zura a cikin pocket din wandon shi.
Har falon Mamie Suka je, tana kuka sosai.
"Ahmad! What my eyes reflect? Innalillahi wa'inna ilaihi rajioun! Ahmad u hug dat bitch?! Ko ba haka ba ashe abinda wancan munafukar tsohuwar take nufi kenan da bar maka Yumnah, Ahmad meye ka gani a jikin yarinyar da ko tsarki bata iya ba.
Na shiga uku na lalace, da gudu kafata tazo ta wuce su, tana cewa.
"wth kill you! Ashawo sai naga bayan wanda ya tsaya miki"
.a guje yabi bayanta, dukda yana da tabbacin kofar a rufe yake, but zata iya mishi hauka ta san yadda ta balla Kofar.
Turusss yayi ganin Hajiya a tsaye, tana kallonta cikin murmushi tace mata.
"Zaki kashe Baby ko? Maza shiga Ni zan kai ki d'akin da take."
"Wallahi ke tsohuwar banza c...."
Wani irin juyata Ahmad yayi tare da kifa mata wani gigitaccen mari, ya kuma d'agota yana huci yace.
"Hajiya! Itace Uwata da narasa soyayyar Uwar data haife ni itace tamaye min gurbin Uwa, kina zaginta, Wallahi ko Mamie da take zaginta bani da wani abinda zan iya mata ne amma da na nuna mata yadda nake kaunar Hajiya"
"You slap me? Sabida na kama ka, da wancan yarinyar kuna kwakule juna! You beat me! Sabida dat bitch! Halwani you shout at me! atleast kana nuna min dis olde woman tafi Mommynka daraja!"
(Kunji yadda ake duniya🤣👌 ita aka duka amma tana magana like she doesn't care for what Halwani did)
Murmushi Tayi sannan ta juya gurin hajiya, sannan tace.
"Gaskiya! Bokanki yana aiki hajiya, zan zo ki kaini nima na samo sa'a!"
Girgiza kai Hajiya tayi, sannan tace.
"Bani key na! Maza ka kira min Buba! Kace mishi kome dare yau ina son na sauka a kumo Insha Allah!"
Rud'ewa yayi cikin tashin hankali, yana fadin.
"Wat!! Hajiya ba dai daukar baby Yumnah Zaki yi ba"
"Mai lafiya ma! Turaki, ai idan kaga ta kuma