Showing 21001 words to 24000 words out of 115153 words
yawo ba sutura rufe min baki,Saude tace ai kuwa Zaki rasa danki Dan idan ta mallake shi Umma sai kin shekara Baki ganshi ba,Allah ya kiyaye to Umma ta furta sannan tace da shi zauna kaci abincinka Sanda ka samu wacce kake so kayi auren,Jin Umma ta hakura da Maganar ya saki jikinsa ya Shiga cin abincinsa.
Umma tana tafiya nace karka sake ka yarda da wata Lubna wata lukuta yanzu da wuri zata tsufa Haihuwa daya ta ragwaje,Baiyi niyyar kulani ba Amma sai ya kasa dannewa yace ance Miki birni da Kauye daya ne? Kune kuke lalacewa,Ido na zaro nace to dai yanzu ba a yayin lukutar mace birni da Kauye an daina, Fu'ad yace Ni irinta nake so lukuta zabi nace,Baki na Bude Jin Yana ta bani amsa nace to ai kuwa ka shiga Uku idan tana da tsohon ciki tazo nakuda zamuga ta ya zaka iya daukanta ka sakata a mota zuwa asibiti, dake ance Miki Ni kashin Biscuit ne Dani masu Aiki zasu tayani,a Raina nace kaji mutum a fili nace ai shike nan abinda ma yanzu Yan birnin na Kauye suke aura ko masu talla idan suka kaisu Birni su Wayar da su sai su zauna lafiya abinsu, Fu'ad a ransa yace wannan anyi jarabar yarinya,dakikai ne Suma shi yasa suke auren Wanda zasuyi wahalar wayewa jahilci ya cika su me zanci da Yar talla Kalar zaren ba Kalar yadin bane ya furta da fushi Ku tashi ku fita can da matsalarku ya daka Mana tsawa Mukayi waje da sauri.
Saude tace ke Rumaila ki rufawa kanki asiri ja da Fu'ad har ki iya jayayya da shi haka,ko Yan gidan basa iya doguwar magana da shi haka,ai na jinjina Mata cewar Rabi,Muna haka Saude tace bayin Allah ga shawara,muka baza kunne,Tace kunga Muna garin masu kudi duk masu mulki a Nan suke me zai Hana mu nemi gidajen Yan majalisa da senatoci mu dinga zuwa maula kullum kafin mu koma gida Mun Tara kudi me yawan gaske kunga idan Muka koma kauye sun ishe mu mu fara Tara kayan kitchen din auren mu idan anzo bikin mu aga Kaya da yawa ko ya kuka ce,Tafi nayi nace Ahayye Cass wallahi Saude akwai basira dama kinga Nan idan za mu tafi Bai fi a Bamu dubu biyar biyar ba ko goma goma ai Kawai mu dinga cewa yawon zaga gari zamu je daga Nan Kawai sai mu tafi can,Yanzu Taya zamu can gidajen wasu? Nace zanje wajen masu gadi na tambayi Ilu kin San Yana cewa Yana so na a wajensa zan samo Mana wasu gidajen Yan majalisa da sanatoci muje ko sau biyu ne idan ya rage saura kwana uku ko hudu mu tafi, shewa Mukayi tare da tafawa.
Washe gari da Yamma munyi wanka munyi kwalliya sai ga Fadila ta shigo tana yi Mana kallon banza tana wani yatsina fuska,da yatsa ta nuna Ni ke naga kin Dan fi wayewa zo muje ki dauko min Kaya zanje Shopping,Nace Ina kika ce? Kan Uwarki nace dan Uwarki taso muje banza kazamar kauye,Zagin data min ya bani haushi nace kan Uwata kika ce fa nufinki kan Iya ta? Ae kan Uwar Taki Iya me furfura,Ban kulata ba nace ba damuwa na dauki Mayafi na sannan na dauki Radio ta me Hannu na rataya Kamar jaka,Fadila Tace Ubanki zakiyi da Radio Sai kace jaka haka zamu tafi ki kunyata Ni,Ai ba kunnawa zanyi ba ki barni da abata,dama Ina sani so nake Kamar yanda ta Bata min Nima na Bata Mata Rai,Kyaleni tayi na bita a baya tana gaba,da sauri na shiga kitchen na fito muka tafi,itace take tuka motar da kanta ina gaba ShopRite Muka tsaya,Ina binta a baya Muka shiga tana wani Yanga tana karkada mukullin mota,Muna ciki Kawai na kunna radio ta wakar ta barmani choge ta cika wajen ko Ina sai kallonmu akeyi Ana Dariya,Fadila ta juyo a fusace tana dura min Ashar sai na kashe nace bazan kashe ba idan kika dameni Nan ba a gidanku bane sai na lakada Miki dukan tsiya,Ido ta zaro Ni kuwa na canja wakar wani Dan Niger batsa ce Kawai ke tashi,Ina binta da Basket kida Yana tashi,Ana ta Mana Dariya ko Ina,Fadila Kamar ta fashe da kuka,gashi nace zan Mata duka tana tsoro tasan Yan Kauye da karfi shi yasa tayi shuru ta barni sai Mun koma gida zata ci ubana.
Bayan ta Gama siyayyar aka auna ta biya Muka tafi sai da tayi nisa a titi sannan na kashe Radio din na fyalle Yar wukata Dana dakko a kitchen kafin mu tafi,Tsoro ya kama Fadila ,wuyanta na damka nace ce Momynki kika zaga ba Iya ta ba,Tace kuwa Momy na zaga jikinta na Bari Tace Dan Allah karki kashe Ni,Nace ce kan Uwarki Momy,Nan take Tace kan Uwata Momy,Nace yawwa yanzu Kuma zan Miki fashi da makami,Ni da kika ganni a kauyen Yarinyar Yan fashi ce Ni,idan muka koma gida kika fadawa wani abinda na Miki sai na turo an farke cikinki,Fadila Hawaye ya zubo Mata Tace bazan fada ba wallahi,nace yawwa kin yiwa kanki gata Miko min dubu biyu kudin wahalata da kika sa na rakoki bazan iya Yi Miki aikin banza ba Baki da mutuncin da zan Miki wahala,Haka tana tuki tana tsoro ta ce ga jakar Nan Bude ki dauka,na zuge na dauka 2k,Tana gani na kwashi sweets din data siyo ta Yan gayu da yawa,ko da Muka dawo Bata fadawa kowa ba,na bawa su Rabi labari suka dinga Dariya suka ce na birge su,hankali kwance Muka Sha Alawar mu.
Fadila kuwa Da Fu'ad taci Karo a palon Momy yace ke Kuma lfy naga Kamar kinyi kuka? Fadila Tace da Yan fashi na hadu a hanyar Wuse market suka zare Mana makamai shine ban ma San na fara kuka ba,Amma Basu Yi Miki komai ba ko? Nace ae, Fu'ad yace Amma Yan fashi a cikin garin Nan Ni na taba ji kuwa? Kuma da Rana ke Fadila,Allah ta furta Bata so Tace nice Dan kar nasa Yan fashi su kashe ta,Baki ya tabe yayi tafiyarsa abinsa
Sai da muka wuce wata daya a gidan sannan Muka fara Shirin fara zuwa Maula kafin mu tafi tafi,cikin rashin sa'a katsam cikin dare 2am Ana tsaka da bacci aka fara Harbe Harbe a gidan, karar bindiga ke tashi ta ko Ina zagaye da gidan, Fadila tana ji ance Yan fashi tasan nice ma na musu ture zasu yashe su,Allah sarki Baki shike yanka wuya na tabbata Watarana Fadila zata fada me nayi Mata Kuma wallahi sai na je prison,ai kuwa Fadila a ranta Tace Inshaallah Nan gaba sai ta tona min asiri lokacin da bana zato.
Saude tace Mun shiga Uku Yan fashi Rumaila,Nan take tsoro ya kamani jikina ya dauki rawa na shiga zagin Rabi nace Yar Iska jaraba haka Kawai Muna zaman mu a Kauye kika jawo mu birni kina ta cewa da dadi,haka ne dadin Ashe kawo mu kika Yi a Harbe mu ko a sace mu to wallahi bazan yafe Miki ba,Saude ma tace Allah ya Isa Rabi kece kika dinga fada Mana dadin birni,Rabi Tace au sakayyar da zaku Yi min kenan?
Sharhi fans
AsmaBaffa.
ππππ
DANGIN RABI
ππππ
FREE PAGE
DANGIN RABI IS DEDICATED TO AIDA MAMAN TASNIM.
6-10
NA KUDI NE
DARI BIYU 200 GA MASU BUKATAR SHIGA GROUP.
Account number
0175487861,Asmau Garba Muhammad, GTbank
Masu turo katin Mtn ko Vtu ga Number
08033933642
'YAN NIGER ku nemi wannan number
+227 90 79 59 39
Official
By
AsmaBaffa
Page naku ne
UMMU LATEEFAH
ILHAM
SERLMARH
MATAR MALAM
BK
FANCY HONEY
A firgice Muka farka,Saude tace munshiga uku yau Yan fashi, Rabi ta Mike zumbur tace Iyayin mu ya kaimu Bamu tafi ba tuntuni kwadayi mabudin wahala da Mun tafi tun tuni da hankalinmu kwance,saman gadon na Mike tsaye tare da leka kaina ta window ai kuwa aka haske min idona da wata irin fitila me mugun haske tare duro min Ashar ba shiri na fado na kwanta jikinmu Yana rawa Muka kwanta tare da kankamewa waje daya,Kofar Dakinmu aka yiwa mugun bugu da kafa Kofar ta Bude ta karfi Bayan ta karye,Wasu jibga jibgan mutane ne karti bakake sai wari sukeyi sanye cikin wasu kananan Kaya marasa kyau,Tabar wiwi suke zuka suna fesar da hayakin,Wani babbba a cikinsu ya danno wani mugun zagi yace wace cikinku ta leko? Nan take Rabi ta nuna Ni jikinmu gaba daya rawa yake Yi,hannuna ya fisga Kamar an sa min katako Haka naji kaushin fatar hannunsa,Hawaye ya fara kwararo min Amma ba sauti Ina tsoro,tsawa ya daka min Nuna min bangaren Fu'ad Hannuna Yana rawa na nuna musu da yatsa nace idan ka fita ka Mike hanyar Garden ka hau hanya sambardai Ina nufin sosai sai kabi bangaren dama Yana daga wajen Yamma maso Kudu daf da bangon Gabas, Mari ya kawo min na goce Bai sameni ba Yana huci yace Oga wannan banzar wata hausar Kauye takeyi,dayan yace baka ganinta Yar fillo hausarta ma Bata fita, ai kuwa suka hankada Ni kamar zan kifa Haka suka tafi Dani part dinsa.
Muna Shiga part din muka iske wani Dan fashin a palon tare da Baba Jummai jikinta Yana ta rawa tana salati da kuka, Fu'ad kuwa Yana gabansa yayi knill down shima da alama ya tsorata, Ogan dake zaune a saman kujera yace ba kudi ne ya kawo mu ba,turo mu aka Yi mu kashe ka Amma Jin labarinku Kai da mahaifinka mutanen kirki ne Mun fasa,Bamu Milyan biyar Amma karka tambayi Wanda ya Bamu kwangila,Da Sauri Fu'ad ya dakko check ya rubuta musu na Milyan goma ya basu,Ogan Yana karba ya Bata Rai yace Mun baka Umarni ka saba? mu ba a birge mu akan wannan sai Mun maka hukunci Yana fadar Haka ya jefowa Fu'ad check sheet dinsa, Fu'ad ya rubuta na iya miliyan Biyar da suka bukata ya basu suka saki ihu tare da harbin Iska da bindiga,Nan take Ogan yace hukuncinka akan ka Mana abinda ba mu ce ba sannan a bincikenmu ance girman Kai gareka Uztaz ne baka kula Mata to yau sai kayi jima'i da wannan tsohuwar ya furta Yana tallafewa Baba Jummai Yar Aiki Keya,Baba Jummai ta rushe da kuka,tausayinta ya kamani abin ba tsari kamar Fu'ad ya kwanta da Jummai matar da tayi jika da shi ma,Nan take kuruciya da hauka ta kwashe Ni nace Oga Dan Allah a kyale Dattijuwa Ni yayi Dani,a lokacin Fu'ad yaji wani masifar dadi da sanyi a ransa sabo da Baba Jummai tayi jika da shi,sannan kamar shi me girma Fu'ad ace Jummai ai gwara su Harbe shi,Yan fashin kin Amincewa sukayi sai Ogan ne yace ya yarda ayi da Ni.
Baba Jummai tace Dan Allah ku dubu girman Allah suyi a sirri kar suyi a gabanku,Ogan dai ya danji Imani yace na yarda mu Shiga daki tare a Gabanmu cikin bargo kowa muga ya jefo Mana tufafinsa kasa,Mikewa Mukayi Ni da Fu'ad Baba Jummai ta rufa Mana baya sai Yan fashin a gaba lokacin tuni kuka ya kwace min,Muna ji muna gani Muka haye saman Bed Fu'ad ya kawo Bargo ya rufa mana,Oga ya daga Mana tsawa ku miko kayan mana, ba shiri Muka tube tik Babu abinda ke jikinmu,su kuwa sai ihu sukeyi suna sheka Dariya.
Baba Jummai ta fice tana kuka ta koma Palo,a hanakali ya daura labba nsa saman kunnena ya rada min cewar kiyi ihu Kamar anayi ba abinda zan Miki tunda a lullube muke da bargo,Nima da rada nace me kace banji ba? Yace shashasha so kike su gano ya sake maimaitawa sannan naji me yace,Nima na daura labba na masu laushi cikin rada nace na gode,Ogan nasu yace start da karfi, Fu'ad ya koma samana a cikin bargo ka Rantse Yi akeyi,Hannayena nasa tare da Kare albarkatun kirji na,motsi ya fara a hankali cikin rada yace fara ihu Mana Kamar gaske ai kuwa na dage iya karfi na sai da na tsorata kowa na kurma Uban Ihu,Ina Kiran Iyata,Fu'ad Yana rada min kice kin shiga Uku, nace na Shiga Uku,Kin Shiga Tara yace na fada nace yau na Shiga Tara da goma da talatin da Arba'in,Sai da muka Yi murmushi,ya sake cewa kice cinyoyinki sun Balle ai kuwa nace cinyoyina sun Balle,A kawo Miki agaji,nace a kawo min agaji,Su dai Yan Daba da sukaji Kamar abin yayi nisa sai suka tafi,Ana ta busa wani Abu Ashe Wai Kiran Yan uwansu sukeyi su fito lokaci yayi ai kuwa suka tafi,iya tausayinmu yasa ta bar part din tana Hawaye tace Allah sarki shike Nan an kawar Mata da budurci,irin kukan da Yarinyar Nan tayi alama ce ta lallai taji jiki.
Muna tabbatarwa sun tafi ya Bata Rai tare da yunkurawa zai koma gefe fatarsa ta hadu da tawa wani yarrrrrrr naji kamar yanda yaji shima Kara tamke fuska yayi yace Ke rufe idonki kwarjininsa yasa naji wani mugun Tsoronsa na rufe Kam,Mikewa yayi tsirara da Sauri ya fada toilet dinsa naji karar ruwa,ai sai na Mike na zari wata jallabiyarsa milk tana kamshinsa na saka na kwashi kayana a hannu na fice da gudu zuwa bangaren Nene na iske su Rabi da su Nene a daure da Igiya wuka na dakko tare da kwance su,Nene tace Ina suka kaiki? Nace part din Fu'ad Amma ba abinda suka Mana sai sai dai sun ce sai munyi tsirara suna tafiya ya bani jallabiyarsa na saka,anyi arziki da ta tsaya iya Haka cewar Nene,Ku taho mu zaga bangaren sauran muga lafiyarsu,Muna fitowa Fu'ad ma ya fito Yana Sauri zai ga lafiyar iyaye da Yan Uwa ya ganni sanye da jallabiyarsa Kansa ya dauke,Iya Nene Kawai ya kula,Bangaren Abbi ba abinda suka Masa sai dai sun karbi million Goma shima, Fu'ad a ransa yace makaryata,Umma dama tare suke da Abbi ita ce ke da girki Ashar Kawai suka daddanna Mata,Yaran gida Mata da maza da masu gadi duk daure su suka Yi yanzu Muka kwance kowa.
Momy kuwa Tasha Mari yafi biyar sai da suka kumbura Mata fuska da mari,dama Bata da mutunci ko mu kullum sai ta ci Mana mutunci ita da Mama Bamu tausaya musu ba Haka Yan aiki ma basu tausaya ba.
Bayan komai ya lafa 4:30am Muka koma bacci abinmu abin mamaki ban Dade da kwanciya ba na farka na ganni cikin wani katafaren gado a daki na Alfarma sai da na watsake sai Naga Ashe dakin Fu'ad ne,mamaki ya kamani, kafin nayi wani Abu na ganshi kusa Dani Nan take ya fara shafa min ko Ina a jikina Yana tsotsa,Shigata yayi da karfi wani zafi ya ratsani na fara ihu da kuka Ina rokonsa Amma ko kulani baiyi ba sai da ya samu gamsuwa sannan ya zare jikinsa ya shige toilet, yunkurawa nayi zan Mike naji na kasa, kasana Yana radadi,cinyoyina suna min zogi, Fu'ad na gani ya shigo sanye da Singlet fara da gajeren hannu,abin ya daure min Kai Toilet Naga ya Shiga Amma naga ya fito ta Kofar waje, Hannunsa dauke da Tire da kayan tea Yana sakar min murmushi me kayatarwa,Da kyar na Mike Ina dingishi,Da Sauri ya tallafeni Yana cewa Baby kiyi a hankali,Bai Dade da rikeni ba naga wani farin hayaki ya Shiga Hanci na nan take na sulale kasa,ban sake sanin Ina nake ba sai ji nayi Rabi tana duka na tana ki tashi ke Rana tayi kina ta bacci,Farkawa nayi na cika da mamakin ganina a dakinmu,Cinyoyina Kuma azabar ciwo suke min kasana Yana radadi da zugi,Kuka na saki tare da furta bazan iya tashi ba Rabi,Su dai basu kawo komai ba suka rike Ni na tashi tare da Mikewa tsaye,Ina tashi suka ga jini ya Bata inda na kwanta,Saude tace yau Mun shiga Uku Rumaila sai kace sabuwar Amarya?
Ban San me ya faru da Ni ba Amma sai nayi murmushin karfin Hali nace jinin Haila na fara jiya da wajen Asuba,Amma sai ki Bari ki Bata musu gado baza ki fada ba a Baki kunzugu ba,Bayi na fada dake Iya ta koya min tsarki da ruwan zafi ko shiga ciki a zauna sai kuwa na hada na Shiga da kyar Ina kuka na dinga gasa kaina sai da naji sauki da dadin jikina sannan nayi wankan tsarki nayi brush da wankan sabulu na fito na Iske su Rabi sun wanke Bedsheet a Injin wanki sun shanya,A boye nayi Sallah Kuma Allah ya taimake Ni jini ya dauke,tunda abin ya faru walwalata tayi baya Umma da Nene suyi ta tambaya ta ko ba lafiya ba,nace lafiya nake har na manta na hakura na saki raina,ban sake sanya Fu'ad a Ido na ba har kwana uku naji dai Nene tace yaje Kano wajen Hajiyan kano,Ana jibi zamu tafi Kauye ya dawo na dinga murna ban San dalili ba sabo da tun daga ranar Da Yan fashi suka hada mu nake Jinsa har Raina,ta wani bangaren Kuma Ina Jin haushin abinda ya faru tsakanina da shi Kuma na kulle a Raina sai na nuna Masa naji haushi bazan ga kwarjininsa ba,fata nake Allah ya hada Ni daga Ni sai shi na cashe Masa nayi Masa tas.
Inda ake ajiye motoci na dinga zuwa ko zamu hadu idan zai Shiga mota Bamu hadu ba sai da Yamma lis na ganshi ya fito cikin wasu kananan Kaya sun Masa kyau karshe sai faman kallonsa nake Yi, Driver ya Bude Masa gidan baya ya kame tare da Bude Jarida zai karanta da Sauri na zaga ta inda yake ta Glass na Shiga Yi Masa zancen kurame Ina nuna Masa da Hannu,kasa fahimta yayi me nake nufi ya sauke Glass kadan yace mene? Nace au nufinka ka manta? Ka manta abinda ka Yi min? Sabo da