Showing 18001 words to 21000 words out of 133505 words
ana ta cakaki a kauyen sai ta tura Saratu Lagos wajen wata Yar uwarsu Hajiya Kattime,a can Kuma sai waya Saratu ta bugowa Inna Wai cikinta ya zube shine sanadin barin kauyen Saratu.
Yanzu Saratu itace take ci da mahaifiyarta tana turo musu da kudade,sanadin zuwan Saratu Onitcha daga tafiya Lagos wajen Yar uwarsu shikenan akaji ta koma Anambra ta samu aiki a can,Maman Saratu tana Jin dadi sosai komai tana turo da kudi ana bata shi yasa kullum cikin sawa Saratu Albarka take.
Washe gari cikin dare na sake fitowa wajen da muke Alwala jikin dakin Dagaci ne ina tsugune Ina Alwala naji Aunty Amarya tana sheka ihu kasancewar Dagaci yau a dakinta yake,tana furta....Zan mutu...kana haukatani....Ido na zaro na mike tsaye a fili na furta a'a wai me yake musu ne wannan wacce irin mugunta ce kullum sai ya zalunci matansa,ihu naji Aunty Amarya ta saki ...Dagaci naji yace karki haihu kinfi min a haka...baki bude na harari dakin Dagaci nace sabo da Kai azzalumi ne akan bata haihuwa kake Mata mugunta gashi tana ta cewa zata mutu
Muryar Aunty Amarya tana tashi ta sake yin wani nishi tana zaka halakani....ka barni haka...na tuba....zan mutu....wani gurnani naji tayi Wanda na gaza hakuri nayi Sauri na hau dukan kofar Ina cewa kayi hakuri Baba dan Allah ka kyaleta karka kasheta duk da cewar naga Gwaggo ranar nan bata mutu ba Watarana tun kana dukansu suna tashi to wataran mutuwar zasuyi,kofar na shiga duka da karfi Ina cewa wayyo jama'a ku fito ku kawo agaji wayyo zai kashe Aunty....Gwaggo ce kawai ta fito sauran yaran bacci yayi nisa,Gwaggo tana Fitowa tace laaaaa yanzu yau ma laben kike yi musu wannan wacce jarabar 'ya ce ta dakko tabarya,butar dake hannuna na saki na gudu dakina na kulle sannan naji Dagaci da Aunty Amarya sun fito suna ta zage zage,Ni Kuwa tausayinsu nake ji a raina Dagaci zai kashe su kasancewar bani da kawaye a garin basa barina na shiga cikin jama'a bare nasan wani Abu na rayuwa.
Washe gari da safe Dagaci ya fito na dinga zuba Masa harara Ina Masa kallon azzalumi me dukan matansa Yana musu mugunta zai kashe su,ranar yini nayi Ina hararar Dagaci.
Satin Saratu daya a Kauye ta koma,Ni Kuwa Ina zaune sai samari nakeyi masu kudi ban taba saurayi talaka ba,Gwaggo hakan Yana bakanta Mata rai har daki ta samu Aunty Amarya tace Amarya ki bani shawara mu San yanda zamuyi da Yarinyar Nan Rabi Nifa har ga Allah na gaji kina ga ta Hana yarana samun samari masu kudi kowa yazo Rabi Matukar Yarinyar nan bata bar gidan nan ba mu da ganin ci gaba sai dai in Muna Saduwar aure da Dagaci,Rabi ta sheke da dariya tace ai da kin dauki shawarata da tuni shegiyar ta bar gidan nan tunda dagaci shima ba kaunarta yake ba,Gwaggo tace Wai shawarar da Kika bani kwanaki? Kwarai kuwa,shewa sukayi tare da tafawa Gwaggo tace an gama,Shuru Shuru ni dai Ina ta Shan wahala ta iri iri a gidan har aka kwashe wata biyu yau Gwaggo girki ta sani ban sani ba Gaji ta faki idona bana kusa ta watsa min gishiri me mugun yawa a Miya sai da na gama an zubawa dagaci nasa ya baje ya balla ya Kai loma Daya bakinsa ai a gigice ya tofo tuwon waje yace wacece take so ta halaka ni a gidan nan? jikina ya hau rawa nan take na fara karkarwa Ina rabewa a bango,Gwaggo ta dandana miyar ihu ta saki da karfi,Aunty Amarya ta lasa itama tace Ashe da babbar makiyar mu muke zaune Zaki kashe mu
Tuni na Fara kuka nace wallahi Allah gishirina dai dai na zub...saukar mari naji Dagaci ya hau jibgata Aunty Amarya ta Miko Masa wata Sanda ya dinga makamin tun Ina tsaye har na zube a kasa,Ina kuka har na daina motsi ma na kasa sai da ya gaji Dan Kansa sannan ya rabu dani,azaba tasa na kasa tashi a nan yashe tsakar gida har Suka Dora wani girkin ban tashi ba babu Kuma Wanda ya kulani sai da na samu sauki sannan na iya yunkurawa na tashi da kyar Ina daura zanina Daya kwance Ina sheshekar kuka na fada dakina zazzabi da ciwon Kai Suka lullubeni haka na kwana ko lekowa ban iya ba sabo da azabar zazzabi da ciwon kai, Sallah ma Sai da Isha tayi na lallaba na fito da rarrafe na dafa jikin banko naje nayi wanka da sabulun wanki dama Ni a gidan ba'a barina nayi wanka da sabulun me kamshi sai dai sabulun wanki ko omo ake bani a wulakance tunda na taso a haka na taso a hakan ma idan na tambaya sai an zageni anyi min gori sannan Dagaci ya bani da kyar.
Bayan na fito nayi brush da Alwala duk da zazzabin Yana jikina haka na canja Kaya wankanku sabo da Ina da tsafta ni,Sallolina na rama a zaune sannan na fita wajen Gwaggo dake zaune a dakinta sallama nayi tasa yaranta gaba suna ta hira sun baje tsire suna ta ci itama Aunty Amarya ita da Dagaci suna cin nasu a dakinsa yau ita ke da girki,Gaji tace to mayya anji kamshi anzo dan a sammiki,Ko ma mene wannan tsiren haramiyarta ko barbade shegiya mayya haihuwar kwararo Yar shege cewar Gwaggo,Mairo tace dan Allah ku kyaleta haka ke dalla marar zuciya me za a baki? Na kalli Mairo a haka itace me sauki,nace abinci za a bani yunwa nake ji,Audu da Imrana Suka ce anzo gidan ubanmu sai cinye Mana abinci akeyi ki tafi gidan ubanki Mana ko uwarki data haifeki ta jefar ta baki,Ido na runtse sabo da bacin rai ga zazzabi na cina,Tsaki gaji ta ja tace muje ni na zuba Miki,Gwaggo tace ki kula a cikin miyar akwai nama karki manta ki sa Mata nama ko yanka daya,mikewa nayi bayan Gaji ta zuba min tuwon Dan kadan da Miya ta bani a wulakance ko almajiri baza ayi Masa haka ba,na saba da haka shi yasa na karba Kawai na koma dakina na cinye na Sha ruwa sannan na koma na kwanta bani da kudin siyen magani ko kwandala babu inda zanje Kuma a bani,haka Wasa Wasa na kwashe kwana hudu Ina zazzabi kullum a kwance nake yini,Ina wannan hali naji Gwaggo da Amarya sun leko dakin Gwaggo ta fasa ihu da kururuwa ta Fara wayyo jama'a ku kawo Mana a gaji,jama'a kuzo bala'i ya same mu mun shiga Uku yau ya zamuyi,mamaki ya kamani na bude idona da kyar kafin kace me Dagaci ya fado dakin mutane makwafta sun cika damkan a gidan ana tambaya lafiya,Aunty Amarya ma tace shike nan ta tona Mana asiri ta gama damu dama ance tsintacciyar mage bata mage,Dan tsuntuwa kwai masifa,Dagaci yace menene Wai tace Gwaggo dakko takarda ayi a gaban kowa ya gani, Gani mukayi Rabi kullum tana ta zazzabi da amai gashi duk ta dashe tayi fari tas sai tofar da yawu takeyi,shine Gwaggo tace ita tana zargin ko Rabi cikine da ita Muka tafi chemist din garin nan muka Kira Tijjani Dafta yazo da abin gwaji Yana gwada fitsarinta yace ciki ne da Rabi nan take nace ban yarda ba yarinya kamila,sai ya zuki jininta a sirinji ya hau machine da wuri ya Kai asibitinsu na garin nan aka gwada har sau uku ciki ne da ita har na wata biyu,Gwaggo ta zaro takarda tare da mikawa Dagaci tace dazu Tijjani ya kawo idan Baku yarda ba a Kira Tijjani zaiyi bayani,Dagaci ya duba yaga tabbas Rabi Muhammad,makwafta sai aka Fara salati abinka da Kauye kinyi asara Rabi kin bata wayonki,kin cuci kanki wallahi baki kalli maraicinki ba sam Allah ya shirye ki,wasu na zagina haka Suka gama Suka tafi mamaki ya kasheni gaba daya na nemi zazzabin na rasa babu,Dagaci ne ya dakko wuka na mike tsaye da sauri abinka da me cuta Nan na kasa tsaiwa na zube kasa sharaf, Yace Dan ubanki wa ya Miki ciki? kuka na saki me tsuma zuciya nace wal..wal..hi bani... d..da ci...Mari ya hau kwada min ta ko Ina,yasa kafa yayi ball dani na bugu da jikin bangon dakinmu na fasa ihu me tsanani yaci gaba da dukana yace baza ki fada min wa ya Miki ba,na dage akan gaskiyata ni ban san kowa ba,sai da ya gaji da dukana sannan yace na Baki sati ko ki fadi Wanda ya Miki ciki ko ki bar min gidana shegiya tsinanniya tambadaddiya,wacce Allah ya kwashe Mata Albarka azzaluma,Yar iska fasika,Ni dai kuka nake wiwi har ya gama ya fita a dakin,su gaji Suka shugo Suka duddugure min Kai,Gwaggo murna suke Kamar zasu kashe kansu ita da Aunty Amarya.
Gani nayi Zan mutu a daki na lallaba Ina kuka na fice na nufi chemist din Bala banje ma Chemist din Tijjani ba,Bala ya ganni Ina kuka jikina duk rauni Yana jini,yace Rabi lafiya Kamar kinyi hatsari na sake rushewa da kuka na bawa Bala labarin komai Bala ya jinjina Kai yace Allah zai saka Miki Rabi kiyi hakuri kinji haka Allah ya kaddara Miki Haka ya wanke min raunin ya bani magunguna na dawo gida na balla na Sha,abinci ma Dagaci yace Kar a sake bani dole nake Shiga gari inda muke mutunci Ina rokon abinci a taimaka min,to gashi zance ya baza gari nayi cikin Shege duk inda na zaga sai zagina akeyi ana ci min mutunci,abincin ma kafin a bani sai an ci min mutunci a haka har sati ya zagayo,Ina idar da Sallar asuba lokacin na warke ma naji bugun kofa kamar za a ballata,Ina Budewa Dagaci yana min magana kasa kasa dan Allah Rabi nima ki yarda dani ki bani hadin Kai naji dadi,ko kina da cikin ba komai zanyi haka Indai zanji dadi, gida bai koshi ba a kaiwa dawa,harda lallabani sabo da Allah Rabi gani a gida ai gwara ni mu dinga Yi a boye sai na kaiki asibiti a zubar da cikin ki zauna a gidana kinji Rabi,idan ta Kama ma Sai na aure ki,Kallonsa nayi shekeke kawai,nace wlh baka Isa ba babu ni ba kai Allah ya kiyaye ni Kuma bani da ciki ehe,bazan taba yarda ba babu Wanda ya taba min wajen Iskanci na Kuma bazan yarda wani ya taba min wajen Iskanci na ba.
Fusata Dagaci yayi yaji haushi naki yarda da shi sai ya dawo da masifarsa dan uwarki fada min waye yayi cikin eyeeee waye yayi cikin? nace wallahi kaji na rantse ban taba sanin wani da Namiji ba wallahi Allah ko Qur'ani ka bani zanyi Alwala na dafa ko Kuma ka kaini asibiti da kanka ka gani,Dagaci yace karya kike munafuka akanki kwandala bazan kashe ba wajen gwaji,maza kwaso kayanki ki bar min gida,hankalina ya tashi na durkusa har kasa Ina kuka nace dan Allah kayi hakuri idan na tafi Ina zanje bani da kowa ku kadai na sani Dan Allah.....tashi nace tun kafin na karyaki,kuka nake wiwi amma babu Wanda ya kulani ma,ganin baza su hakura ba na dakko ledar Yan tsummokara na,Ina Fitowa Gwaggo tace yo kya tafi tsaya a Sanmiki koko ki kurba ta gama dama koko yana tiriri tana min dariyar wulakanci ta Miko min a kofi karba nayi na kalli kokon na kalli Gwaggo na juye Mata kokon a kirjin gaba daya,ta kwalla uwar Kara ta Fadi tana birgima sabo da zafin Kokon nasan sai ya kone Mata kirji na fice da gudu,Yan gidan Suka Yi Kan Gwaggo ni kuwa Ina tafiya gudu gudu sauri sauri Allah yasa garin ba kowa kasancewar sassafe ne,Bala me chemist ne ya ganni ya fito yace Kudirar Allah Ina zuwa haka? nace ai ya koreni,Bala yace wannan wanne irin azzalumi ne yanzu to Ina Zaki je? nace Ina da kawa a Kudu can wajenta zanje,kina da kudin mota ne? Kai na girgiza Masa Ina goge kwallata nace bara zanyi a hanya,yace Allah sarki ya zaro dubu daya yace ga wannan ko ruwa kya Sha,Hannu biyu nasa na karba Ina ta godiya,yace ki tsare mutuncinki kinji Rabi karki bari a lalata Miki rayuwa Allah ya baki Miji na gari me share Miki hawaye.
Idona ya kawo sabon hawaye muryata tana rawa nace Ameen ba komai Mahaifiyata ce ta jawo min da bata jefar dani ba da babu me wulakantani Ina fadar haka kuka me karfi ya kwace min Malam bala yace kiyi hakuri kinji ai kina da waya bani number dinki idan da wata matsala ki nemi layina kinji zan iya bakin kokarina bani da inda Zan ajiyeki Rabi Amma da kin zauna a gidana amma kin San gidana daki dayane ma,nace ba komai na karbi number Bala na shigar a karamar wayata shima na sa Masa tawa na juya da sauri na bar garin na shiga motar cikin birnin Kano inda zanyi bara na samu kudin zuwa wajen kawata Saratu dake Anambra Onitcha, ita Kuwa Gwaggo tana ta kururuwa Dagaci ya samo Zuma ya shafa Mata a kirjinta inda kokon ya kone Mata,tace da gani Rabi daga tsatson yahudawan larabawa ta fito Wanda basu da Imani.
SADAUKARWA NE GA DUK YARAN TSUNTUWA
A dinga sharhi please
AsmaBaffa
08061929616
[7/22, 11:38 PM] AsmaBaffa: 🌼'YAR AIKIN KARUWAI🌼
LITTAFIN KYAUTA NE
16-20
Official
By
AsmaBaffa
08061929616
SADAUKARWA NE GA
DUK YARAN TSUNTUWA
Page naku ne
UMMU LATEEFAH
SADIYA MUHAMMAD
ZAKIYYA BELLO
FATEEMAH FAROUK
ALINA
MMN NASRIN
GIMBIYA DIYAR KATIBI
AUNTY NURSE ZARIA
Jinjina gareki
HAUWA S ZARIA
ME KARANTA AUDIO NA BOOKS DINA
*AL-KUTUBIYYA ISLAMIC MEDICINE*
_Jama'a kada ku bari wannan garabasa ta wuce ku,muna da nau'i magungunan gargajiya masu kyau da inganci_
_Akwai ingantaccan maganin🌴🌴 gyaran nono na hausa, ga wanda yake da bukatar maganin zai iya tuntubar wannan number...... 08089965176 domin karin bayani, maganin ya samu lambar yabo saboda inganci da sahihancinsa, yana amfani sosai domin yana ciko da nono yana kuma sanya k'iba dai-dai misali, babu almundahana babu cuta babu cutarwa sahihin magani ne, idan kin shayar sau goma, ina mai tabbatar miki da cewa daga ranar da ki ka fara amfani da maganin zaki ga sauyi, domin yana gyara mace, zawarawa da 'yan mata kuma kada a barku a baya za ku iya mallakar naku maganin domin in ganta kanki, bahaushe yace idan kana da kyau ka kara da wanka!...ga masu bukatar sari ko sayan d'aya muna KANO muna turawa kowane gari 2k kacal zaki mallaki naki kafin ya kare wallahi sai kin ga sauyi.......*SIYAN NAGARI MAI DA KUDI GIDA*! Idan matsalar nono kike fama da ita kukanki ya 'kare da ikon Allah. Please don Allah duk wacce ta san ba siyan maganin za tayi ba kada ta dauki number ko ta kira waya, kada mu 'batawa kai lokaci🙏🏻_
_nfection_
_Muna da magungunan sanyi sadidan! wanda yake kassara kowane irin sanyi na fili da boye! infection yana karya garkuwar jikin dan Adam yana dakusar da kowace irin mu'amula mussaman ga ma'aurata, sanyi ko wane iri kike/kake fama dashi da izinin Allah idan anyi amfanin da irin maganinmu za'a dace *SAI AN GWADA AKAN SAN NA KWARAI💯☑️*_
_Muna sayar da supplement gangariya irin wadanda ba su da matsala sai da su gyara garkuwar jiki da inganta lafiya, muna bayar da sari duk wani supplement muna da shi, kuma muna sayar da daya muna bada sari akan farashi mai sauki, muna tura kayanmu ko wane gari domin neman karin bayani a tuntunbi wannan lambobinmu dake kasa._
*08089965176*
*07084653262*
Gaji wani katafaren gida taga ya kaita me gadi ya bude,Alhaji Kabiru Danbinni yace nan ne gidanki nan zaki zauna idan munyi aure,farin ciki ya Kama Gaji duk ta rude haka suka fito,hannunta ya rike Suka Shiga ciki duk ta rude taga gida me kyau sai da ya nuna Mata ko Ina sannan ya shiga kitchen ya kawo Mata lemo da ruwa ta sha ya fito musu da kayan makulashe Suka ci sannan ya jata bedroom dinsa yace muje kiga dakina ai bamuje ba,suna shiga taga ya hadu sosai daukanta yayi cak tare da daurata saman gadon shima ya haye,hannunta ya rike yana murza yatsunta a hankali kasa Masa musu tayi sabo da kudinsa,wuyanta ya Fara shafawa a hankali ya hade bakinsu waje daya,cikin salo ya zare Mata rigarta bra dinma ya balleta gata da dukiyar Fulani nan ya Fara sarrafasu ta wani lumshe Ido tana jinsa Yana gurnani kamar wani rago,Murzata yake yanda yaga dama duk ya rude bai san sanda yake cewa muyi sex ba,Gaji tace a'a gaskiya Jin zata botse Masa yace to shikenan romance tsaya...tsaya...tace nidai banda Sex,yace to naji dakata wait...tsaya Yana ci gaba da murzata tare da furta zan mallaka Miki komai Allah ya Miki baiwa,skert dinta ya zare daga ita sai wando tight iya gwiwa,hannunsa ya tura ciki, ta rike hannunsa shi Kuma ya shiga furta tsaya ba komai...ba komai tsaya duk ya zauce, wani ihu daya kurma sai da Gaji ta firgita tace Kai Kuwa sai kace ana Jan rago za a kaishi kasuwa kabi a hankali mana,Alhaji da katon tumbinsa yace zakiyi dadi kinji ruwa,Gaji tace nifa zaka ji min ciwo a hankali sai fingering yake Mata tana Jin dadi itama ,haka yasa Gaji shima tana ta faman murza shi Yana gurnani,Gaji tace ni zaka kashe min dodon kunne haka ake Jin dadin sai kace kana sex idan kana sex yo ai sai dai kukan Saniya zata haihu jajirinta ya sawo Kai,haba sai kace Kan jaririn Saniya zai fito,Alhaji Yana jinta Yana cewa na baki kaina Gaji da sauri tace yo tsakani da Allah me zanyi da kanka duk girmansa ni kaga ban san wajen siyar da kawuna ba bare na Kai a siya rike abinka kayi sauri Kawai kaji dadinka,a cinyar Gaji yasa abar tasa a haka ya kawo yana wani Jin dadi ya rungumeta sannan ya Kama Gaji ya Fara Mata sucking dadi ya kwashi Gaji tace ajalina yazo ni Gaji,taji dadi sosai sai da Suka gama lalacewa sannan tayi wanka ta fito ta shirya