Showing 105001 words to 108000 words out of 133505 words
76-80
Official
By
AsmaBaffa
SADAUKARWA NE GA DUKKAN YARAN TSUNTUWA
Page naki ne
Mom Sani
Gaisuwa ga
Ummu Lateefah
Washe gari da rana abinci na gama Nawwar baya nan sai na zuba nawa a plate Zan ci Ina sauri naji wayata tana Kara ashe Sabreen tana leke na tana ganin na haura sama ta fito lokacin yazo dai dai da shugowar Star gidan ita kadai unguwa taje ta biyo gidana zata ci abinci,taga Sabreen Sanda ta fito ta nufi kitchen yanda take kalle kalle ya nuna bata da gaskiya,Kawai sai Star taji bata yarda da Sabreen ba wayarta tana hannunta ta bi bayanta da Sanda itama ta leka kitchen din,ganinta tayi ta fito da wani garin magani fari tas,da Sauri Star ta fara daukanta da waya sai da ta Gama dauka sannan ta shigo kitchen din,Sabreen a gigice ta juyo tunaninta Rabiah ce, gumi ne ya Fara keto mata jikinta ya Fara mazari,Star gwanar daukan abu ne a waya,wayarta ta dannowa Sabreen video dinta tana zuba magani,tsoro ya kama Sabreen a kasa ta zube tana rokon Star dan Allah ki rufa min asiri
Star Murmushi tayi tace kina so na rufa Miki asiri? tace dan Allah,to fada min maganin mene kike zubawa,Sabreen ta tsaya inda inda tace to bari naje na nunawa....kafin ta rufe baki Sabreen tace ta kisa ce idan an ci a hankali take kashewa mutum kayan cikinsa sai ya Fara cuta slowly slowly har ya mutu,Star tace oh my God yanzu rashin imanin naki ya Kai na kisa? Akan kishi Wai me yasa mata muke haka ne akan kishi sai mace ta kashe kishiya,miji,ko yaran kishiya banda Wanda ake haukatawa,tace to wannan bayanin da Kika Yi na maganin shima nayi recording sabo da hujja,Kuma wallahi duk abinda ya samu Rabia kinji na rantse kema se ya same ki mark my word in dai Yar uwar mu ta mutu wallahi Wallahi sai kin mutu yanda kika dauki hukunci haka zamu dauka a kanki,Kuma Ina nan zuwa kanki wannan abin da Kika yi ba banza ba,Sabreen ta mike ta fice sum sum,Fitowa nayi na iske Star a kitchen ta juye abincin da na zuba a plate cikin Leda baka tana wanke plate din,nace wai dama har kin karaso? Ae tace min kawo ,nace ya naganki ranki a bace? Naga wucewar Sabreen itama Kamar ranta a bace zaginki tayi naci uwarta,ke dalla rufe min baki banza wa ya ce Miki idan kin San kishiyarki bata da Imani ana ajiye abinda za a ci a ko Ina Wai part dinki ba akwai kitchen ba na rasa dalilin da sai kinzo kasa kinyi girki sai kace shashasha,nace idan nayi girki a sama dining Yana kasa bana son wahalar sakko da abinci shi yasa,a sa dining table din Mana a sama ba naga akwai wajensa ba,karki sake girki a nan kinji dai abinda na fada Miki Kuma kin San bazan ce Miki haka a banza ba Dole akwai dalili ki koma da girki a part dinki, nace Wai wani abu ne ya faru? idan baki ji ba ci gaba da girkin a nan ta ja tsaki ta fice da abincin a Leda a hannun ta,tsoro ne ya kamani,na dauki sauran anbincin dake flask na juye a katuwar Leda na fita na bawa me gadi nace ya kai cikin shara na dawo ciki na wanke komai na koma sama nayi sabon girki.
Sabreen kuwa ranta ya baci da aka kamata ita da Rabiah ma taci abincin da sauki,wannan takaicin yasa ta zuba Coccaine dinta a jikin drawer ta bed ga kwalaben giyarta kanana masu mugun karfi,ta kwasho kwayoyinta sunfi talatin ta zube a gefe,tana sha Nawwar ya dawo bata sani ba lokacin Papa ya bashi sako ya bata na kudi,dakinta ya nufa direct Yana shiga isketa ta kafa Kai tana faman shekar Coccaine tana bubbuga kanta tana girgizawa alama tana caji sosai, baiyi magana ba bata hayyacinta ta daga Yar kwalabarta ta tiltile guda a cikinta tana shekar Kuma coccaine,Kwayoyin ta iba cikin hannunta,tana dagowa taga Nawwar dishi dishi take ganinsa duk da haka sai da tayi surrender amma ta riga ta bugu,dariya ta Fara kyakyatawa tana kallonsa tace tace Nawwwwwwwwarrrrrrr wanne ne na gaskiyar which one is you? Da yawa nake ganinka,wayyoooo dadi ta sake kafa Kai tana shekar Coccaine dinta,tana wani fisge fisge Kamar ana tsira Mata Allura,kwayoyin ta afa duka a bakinta ta hadiye da kyar tana rike waya ta shaketa tace ahhhhhh shiiiiiiii....ta sake girgiza kai tana furta no tension ta saki ihu da Kara ta sake Danna hancinta Kan garin mayenta tana sheka garin duk ya makale a hancinta da gefen bakinta,kwalaba daya ta giya ta sake dagawa ta bulbulawa cikinta ta tura kasan gado,komai ta shanye sai yaga ta tura kasan gado wato a nan take boyewa,kallonsa tayi idonta yayi jajir lokacin bata gane waye ma,tace Niiiiiiii.....zaaaaaaaa......a ...yiwaaaaa....iskanci....heeeeeyyyyy.....dariya ta kwashe da ita harda buga kafa....tace poison na zubawa shegiyaaaa....wacce akace Wai kishiyata ce....karuwa...dariya ta saki.....kawarta har ni zata Kama.....taaaaa....daukeni a waya.....ta juye abincin....wallahi bata ci ba....bare ta mutu....so nake ta muuuuuttuuuu.... Nawwar ta nuna da yatsa tace kaje kace ta mutu....bana sonta...sai na kashe ta......na...zuba ....Mata guba.....bata ci ba.... wayyoooo...bata ci ba....gashinta ta hargitsa gata da gashi itama me tsayi....kuka ta fashe da shi....ta mike tsaye da ihu ta dauki kwalabar giya ta bugata da bango ta tarwatse tace....bata ci gubar ba.....ohhhh fuccckkkkkk...ai ba komai na barbada mata na boka a Kan gado tana kwanciya zata Fara cuta ba ita ba tashi...fadawa tayi saman bed tana lumshe Ido sai bacci...
Nawwar ya gama daskarewa a wajen da kyar ya iya daga kafarsa ya fito,tunawa yayi da abinda tace ta saka wani a bed ya tako part dina da sauri ya sameni Kawai Zan zauna a saman bed dina ihu ya saki na tsaya da sauri ban zauna ba,Yana karasowa ya fisgo ni jikinsa bai San Sabreen kwayarta ce kawai ta motsa amma ba wani magani data barbada min,saman bedsheet din ya cire ya kaishi cikin washing machine ya dawo yace ki dinga kulle part dinki idan baki ciki,to kawai nace Ina kallonsa,yau gaba daya Kansa ya dauki zafi sabo da haka ma Yana yin wanka zazzabi ya lullube shi sosai,sai da na Shiga Kai Masa abinci na hango shi a cikin bargo yana rawar sanyi, da sauri na karasa inda yake nace zazzabi ai Kuwa ya kamaka da yawa gaskiya,ka Sha magani? ae ya furta da kyar,nace ka Sha Kuma bai sauka ba sanyi kake ji haka,hankalina ya tashi nace to ni me Zan Kara maka duk kaurin wannan bargo ace baka ji dumi ba ai ba kanta,Idonsa yayi ja sosai jikinsa yayi zafi har nishin wahala yakeyi,kayana na cire gaba daya daga ni sai bra da pant ta bayansa na tsaya na cire dan bai San me nake yi ba har na shiga cikin bargon na jishi daga shi sai dogon wando marar kauri,bra dita na balle sabo da so nake na dumama shi da yawa ko zai rage mu ba wata kunya ce me yawa ba yanzu ne ma da na samu sauki.
Matsawa nayi jikinsa sosai Muna kallon juna amma shi ta Kansa yake yi, sosai na manne a jikinsa tare rungumoshi jikina sosai da sosai na hade kirjina da nasa albarkatun kirjina suna kirjinsa duk da halin da yake sai da ya shiga wani hali jikinsa gaba daya wani abu ke masa yawo,bai sanda ya sake kankameni ba,ya rungumeni zam zam a jikinsa yana murza dokin wuyana,fuskarsa ya shigar cikin wuyana yana shakar kamshina me dadi,Yana Murzata a jikina a hankali ya dago da Kansa tare da hade bakina da nasa yana kissing dina gaba daya rawar sanyi ya daina tunda na shigo hankalinsa ya tashi ya daina Jin zazzabin,a hankali yake cinye min bakina cikin nutsuwa,hannayensa ya maida saman gashina yana shafawa cikin nutsuwa,a hankali sai gashi mun mike zaune a tsakiyar bed ba tare da mun shirya ba,ya kalli manyan boobs dina masu kyau wanda sun dade suna tsole masa ido,a hankali ko kunya yo mu babu na furta sun maka? Dariya na bashi yace ke dai kina so ace sunyi ko? Nace Kai duk jikina nafi kaunar su kasan Kuwa yanda nake ji da su Ina adana su ashe naka ne ma,dariya ta sake kamashi a ransa yace wacce ta gama rabawa maza itace me adana min,da sauri ya kautar da zancen bai son tunawa ma,zuciyarsa ya danne ya dora hannayensa biyu saman su ya saki ajiyar zuciya nima haka,Ido na lumshe ya fara lagude su yana Wasa dasu cikin kwarewa da wayewa, tuni na fara fita daga hayyacina abinka da angama lalacewa a baki dama kadan nake jira,so nake yayi amfani dani Kawai na fita daga zarginsa amma shi Kuma yaki Kawai gani yakeyi na gama rabawa maza,sosai na zage Ina faranta masa duk inda nasan zaiji dadi sai dana taba duk ya haukace min ban taba sanin haka yake ba sai yau,sai Nishin Dadi yakeyi Yana bani umarni Yi min kaza da kaza duk ina yanda yake so,hannu na daura a Antainarsa wacce ta mike kawai tayi fushi ta kumbura agaji take bukata,shi naga ko pant bai cire min ba ma'ana bazai kusance ni ba kazama ce ni na rabawa maza kaina,Raina ya baci da haka na fahimci nufinsa tsab tun daga yanda nake taba shi Yana gocewa sharewa Kawai nakeyi baya so ya Kai kololuwar da zai kusance ni ma tunda mutumin da Sabreen ma Allah ya Isa ta Sha yafi a irga daren farko sabo da ya kusance ta a ba virgin ba bare ni da nawa ya fito fili Wanda nasan ko na rantse Masa ban taba yi ba bazai yarda ba shi yasa na rabu da shi Kawai a haka idan yaji da Kansa ya fahimta amma yaki gwada kusantata ma bare ya sani.
Ganin bazai ma taba gabana ba shi yasa Kawai na Kama Antainarsa na shiga Sha Masa Ina tsotse masa ita yanda yake min ihu da gurnani Yana Kiran sunana baza kace Nawwar bane na dauki lokaci Ina Sha Ina Masa wasanni Ina jiyar dashi dadi har zai kawo Yana so ya cire abar a bakina na rike ya kawo a bakina na zaci sperm din Dadi ne da shi ko wani Zaki Jin su Sera sunce Wanda yake birge su idan sun yarda da lafiyarsa suna Shan nasa shi yasa nake taso nima na Sha ko naji madarar da suke fada sai da na hadiye naji ba wani dadi,kaina yana kasa lokacin ya samu farin ciki sai wani murna yake yana nishadi,dago kanki na gani na dago a hankali Ina murmushin yake yace bude bakinki,budewa nayi yace Wai kin shanye nace ae Saura kadan nayi kuka badan na danne zuciyata ba,shi kuwa ba abinda ya dame shi sai wani dadi da yake ji Yana Jin dadi Wai na iya Shan madararsa,duk macen da ta maka ba karamin sonka take yi ba,sha'awa Kawai ya taso min shi yaji dadinsa baruwansa sabo da son kai.
Dannewa nayi Kamar ban damu ba nace bari na kawo maka abinci yace zanci ai na warke da taimakonki thanks,kayana na maida na tashi sai da nayi wanka na sannan na fito cikin wata gown me Fadi ce amma iyakarta cinya,Abincin na kawo a tire na ajiye na kawo Masa komai na ajiye,Yana jikin mudubi Yana shirinsa bed din na gyara neat na sake fesa room freshner, a saman Sallaya ya zauna na zuba masa na zauna a gefen bed din,yace ke baza kici ba? na koshi nace,Jin munyi Shuru Kuma ana son mace ta dinga samo Hira tana tayashi da hira ba Kawai miji yayi dunkum ba kema mace kiyi dunkum, kaje wajen Mami Kuwa na tambaya,yace yau ban je ba 2days ma kenan ban je ba,nace ya kamata kaje kuwa Mamin mu guda,Murmushi yayi yaji dadi,nace su Sultana wai sunyi candy? a nan ya dinga bani labarin makarantun da suke,nace amma sai naga kamar Nasira tana da saurin fushi,dariya yayi yace shegen zuciya gareta,Auta nake so yazo min hutu,yace ai Kuwa yace zaizo Wai ke ai akwai amana tsakaninku,da ba Sabreen Zaki dinga ganinsa sai ma ya dameki baya ji,haka Muka dinga hira har na ware na daina Jin ba dadi.
Mairo Zaune take a dakin da Najib ya boyeta Wanda tunda ya kawota ya Kai sati uku kenan kullum sai yayi amfani da ita yanda yake so,tun bata Saba ba har ta hakura,tayi kuka ta godewa Allah har ma ta hakura,ya siya Mata kayan sawa ready-made, ganin ta rame ta lalace kullum tunanin iyayenta take yi sai Najib yaji tausayinta,shigowa yayi yau da safe ya Sha wankan shadda milk yana wani sheki Kamar sabon ango,tana zaune saman gadon ta rakube a gefe abin tausayi,saman bed din ya haura yace idan kin koma gida Matukar baki bani hadin Kai ba idan na kiraki a waya dole ki dauka sannan idan nazo gidanku wajibi ki fito,da sauri ta daga Masa Kai,yace wallahi idan Kika samu ciki Kika zubar min kinji na rantse sai na karar da danginku kaf,nan ma Kai ta daga tare da furta to,bakinsa ya jefa cikin nata ya Fara kissing nata kamar ba gobe tare da Kama boobs dinta Yana latsawa yanda yake so,da kyar ya daure yace tashi mu tafi,Kamar an tsundumata a aljanna farin cikinta ya kasa boyuwa harda cewa sai yaushe zaka zo? Yace Kawai idan naga dama Zaki ganni sai lokacin suka fito daga gidan tare da shiga wata mota benz me kyau ya tuka Suka tafi harda kayan da ya siya mata har kauyensu ya kaita amma bai karasa ciki ba ya ajiyeta a nan ya juya yayi tafiyarsa
Dole ta taka a kafa har gidansu mutanen gari sai tambaya suke mairo daga Ina kike babu Wanda ta kula sai dai idan ka ganta kasan ta rame suka dinga labari Wanda Suka saci Mairo sun dawo ita
tana shiga gida Gwaggo ta saki Salati tana kwalawa Dagaci Kira Aunty Amarya ta fito ita da taba kafadun Mairo tare da girgizawa tace wallahi itace Mairon mu ce,Dagaci Yana zuwa ya jefar da butar dake hannunsa yace Mairo ta Alhmdllh,Mairo ma murna take Yi taga iyayenta su Imrana Suka shigo Jin labarin a gari da gudu Suka fada jikin Mairo, Mairo tace Ina Audu? Gwaggo ta kalli Dagaci a hankali Dagaci yace Audu bayan tafiyarki miciji ya sare shi Allah yayi Masa rasuwa a wajen magani,Mairo ta fashe da kukan mutuwar Audu kaninsu.
Yan Uwa da abokan arziki sai Murna ake zuwa Mairo ta fito,washe gari aka bugawa Gaji waya tace zata zo.
Zayya da Gaji kishinsu baya karewa,Zayya ta samu sabon malami kakarta ta kaita,malamin yace Zan Miki aiki Wanda Zan haddasa musu fada kowanne ya kasa hakuri daga haka an gama,duk abinda malamin yace ta aikata ta binne layar daya bata a kofar gida,sannan ya bata wata takarda yace ta koneta ta kwashe tokar ta shanye haka tayi Kuwa,Gaji tayi shirinta zata tafi gida wajen Mairo sai ga Danbinni ya shigo a fusace Yana masifa baki da aiki sai jarabar yawo da tafiya gida,Gaji da rashin kunya bata da hakuri tace naga dai da bakinka kace ka barni naje yanzu zaka zo ka dameni ta ja wawan tsaki,Danbinni yace to na fasa barinki koma ciki,ai wallahi tunda nayi niyya to nayi niyya Kuwa ba fashi ko uwarka ce bata Isa ba,Danbinni ya furta haka Kika ce? Gaji tace kwarai kuwa yace to idan kin tafi karki dawo,gidanka din banza mene a ciki in banda wahala Dan karya azzalumi, Dabinni daki ya shiga ya rubuta Mata saki ya fito ta kalli Gaji yace Gaji na sake ki saki Daya,tace tayi kadan ai a Kara,yace na sake ki saki biyu,zuciya ta kwashi Gaji tace idan Kai Dan halak ne cikin uwarka Talatu da take kabari idan ubanka ne yayi cikinka aka haifeka da jini ka cike min sakina uku dan me dafa maka abinci kana yaro ka sakeni,dabba jaki Wanda bai San me yake ba,Danbinni ya damki Gaji ya Mata dukan tsiya ya farfasa Mata jiki sannan yace na Sake ki saki uku igiya ta Kare tashi ki tattara kayan sawarki kuma wallahi lefen dana Miki da duk wani Abu nawa baza ki taba min ba ki kwashi iya na garinku da na auro ki da su.
Gaji kayanta ta tattara a buhu duk iya abinda tazo da shi shine a dan buhu ta fito ta bar gidan da takardar sakinta da Danbinni ya bata,Zayya tana daki tayi Kamar bacci take yi murna ta Gama cika Mata zuciya tace Danbinni idan zaka Yi aure dari sai na kore su,Gaji Kuwa da kuka ta Shiga gidansu,tace Danbinni ya nuna min iyakata sai da ya min dukan tsiya sannan ya min saki uku,ban san hawa ba ban San sauka ba akan Kawai zanzo gida ganin Mairo,Dagaci ya karbi takarda yace saki uku ya cika amma wannan ba karamin matsiyaci bane,Gwaggo tace wallahi tunda ya sako min 'ya itama matar tasa sai ya saketa wallahi bata Isa ta zauna a gidan ba,Gaji tace gwara haka itama a saketa ta rasa gidan ai sai ta fini damuwa tunda ita tana da yara,Mairo dai bata Fadi an lalatata ba shuru tayi tace ai kawai da suka sace ta gajiya Suka Yi da ita Suka saketa da kansu
Bayan sati daya da sakin Gaji Dagaci malamai ya fada sai kace mace haka yake nemowa yaransa magani,Gaji tana kwance tana Jin haushin abinda Danbinni ya Mata sakin wulakanci ga mutanen Kauye sai gulmar tsiya sabo da rashin yawa kowa ya san kowa,gaba daya Gaji bata iya fita sosai,yau suna tsakar gida gaba dayansu suna hira Gaji tayi Shuru tana tunanin aurenta ana wata hirar daban sai ji akayi Gaji ta furta dama tun daga kallon gidan Danbinni kowa yasan baza a tsinci abin kirki ba,tun daga unguwar ma cewar Mairo daga nan aka dasa zancenka Danbirni da Zayya.