Showing 120001 words to 123000 words out of 133505 words
baza ka fada min inda uwarka take ba ko? to ai kafin a sameka ni ta sani ita na sani yanzu kazo sabo da uwarka ce ka fini zakewa,Nawwar shi kunya ma yake ji abinda Baffa ke yi, Ya hana kowa sukuni tashi yayi zai bar dakin Baffa yace sai na talauce tukun zakuyi bayani tunda so kuke ku ganni na zama abin Allah sarki a gari,Nawwar tafiyarsa yayi ya bar Baffa da Iyamami suna ta fama.
Satin Mairo biyu a Kaduna rannan sunje kasuwa da Sadiya kawarta ta sake ganin Rufaida Cele a kasko tana ta yiwa me shago masifa wannan waken suyar kace wani naira dari ta karu akai sabo da tsadar rayuwa ni a awarar tawa nawa ce ribata eyyeee Zan daina zuwa siyayya wajenka Dan Allah jibeka gaba Daya kamannin Yan Tanzania ne da kai,Haka tana mita me shago Yana dariya yace Cele tsiyarki yawa gareta,sai da ya gama zubawa ta dakko biscuits Kato me tsada tace alakoro na Sha shayi da shi,ta dauki kayanta tana juyawa taga Mairo a bayanta ta kafeta da Ido,tace baiwar Allah wai lafiya da wata fuskarki Kamar anyi kilishi da biri, Nuna Mairo tayi da yatsa ke dai da gani koko da miyar kuka sunyi saukar ungulu a fuskarki,Sadiya ta kalli Cele sanye take cikin tsohon leshi riga da zani tace ke wai ke bakya Shan kokon ne aikin banza,Cele tace Kutmar....ta duro ashar ta ajiye ledar wake taci kwalar Sadiya tace wa ya fada Miki Cele tana magana ana maida Mata da martani,karki ganni a Haka kina ganina Kinga Kalar shayi jikina duk shayi ne kwakwaran juyi nayi sai dai kiga Lipton da citta da kaninfari suna zuba kasa shegiya me kunnen bera ta sake jijjiga Sadiya,Sadiya ta shaku sosai sai kakari take,Mairo tace dan Allah kiyi hakuri ta raba fadan da kyar,Cele ta sake kallon Sadiya tace ke dai wlh ko bilget ne ya aureki karewar kudi baza ki taba gyaruwa ba baza ki kyau ba,juyawa tayi Kan Mairo ta nunata da yatsa tace ke Kuma wallahi duk ranar da Muka sake haduwa dake a hanya Kika kirani da Rabi sai....sai...ta zaro slifas dinta ta kwalawa Mairo a goshi tace sai naci uwarki,suna kallo ta dauki Wakenta ta Kara gaba a shegiyar tsohuwar Vespa dinta tana cewa kowa ya matsa ba mutunci,baki bude Mairo Suka bita da kallo.
Cele wata unguwa ta shiga ta talakawa futuk,gidansu wani mugun tsohon gida ne me dauke da daki biyu sai bandaki a tsakar gida sai kitchen,da alama gidan babu matar aure daga Ita sai tsoho Kakanta,Zuwa Yamma likis ta fito da awarar da ta rigada ta dafa ta yanyankata a kofar gidansu ta kunna wuta tare da dasa kasko ga dankalin hausa shima a yanke a wanke ana soyawa,tun kafin ta Fara suyar ana ta kawo kudi wajen ya cika da samari matasa babu digon Rahama a fuskarta,tana fara suya tace Kai Safiyanu zo dalla ka karba tana cika tana batsewa,Safiyanu ya matso Yana cewa ai sai Cele,bata ko kulashi ba ya tafi,tana soya wata tace Nasuru matso kusa shegen baki Kamar damusa na hamma aka sheke da dariya,su matasa sabo da kyawun Rufaida gata budurwa yasa samari ke dandazo duk bala'inta,tanayi ta kwala Kira Bashariiiiii...ta dari uku ko? Kuma du zaka cinye? Yace ae tayi min kadan ma wlh manage zanyi,tana suya ba tare data kalle shi ba tace amma salka ce a cikinka ko kake tarawa?in ba haka ba Ina tunbinka zai dauke sai dai ko Allah ya maka wata jaka daban ma'adanar abinci ungo ni karbi,ta soya wata ta zuba a Leda tace Hamisu ta hamsin ko yace ae tace uhmm sarkin tsumulmula wannan matarka ta shiga uku kullum ta hamsim Anya Kuwa kana bawa budurwarka kyauta ungo gayyar tsiyarka karbi jeka karka isheni,dankali ta soya na dari biyu tace Usyyyy.. yazo ya karba tace amma Kai kadai kake kwana a daki ko yau akwai banka tusa ungo basir salamu Alaykum dinka,a haka ta sallami matasa da yara ta juyo Kan wani yaro yasha kwalkwabo tace zo Kai ya mato yaro karami tace Miko min shegen kan nan naka duk kwal uku,ya miko kuwa tasa hannu ta zuba Masa rankwashi tace jeka naci ladan aska,yaro ya fara hawaye tace zan karyaka na tatsile ma wuya bar nan dan uwarka asabe me Miya Kamar yawun kaza ta Mika Masa tasa ya tafi sum sum tace Yan banza Wanda iyayenku basu iya gayu ba basu San wanka ba su samu yaro a salle Masa Kai sai kace Shedan,Kaka ne ya dawo da kekensa tace Sannu da zuwa Kaka yace yawwa Jikalle ta a zubo min awarar Nima na lasa,ta soya ta Mika Masa a Leda tace Kaka ka Mana jullof din taliya,in Banda abin Rufaida wannan tsoho Haka shi zai iya wani Jollof cewar wani saurayi da zuwansa kenan,tace Masa'udu Ina ganin mutuncinka kasan hali na tam Kaka ba girkin da bai iya ba Rannan ma cewa nayi wallahi sai yayi Mana fried rice na siyo kayan yi a kasuwa sai da na koya Masa, Kuma watarana Indai nace yayi ya kasa sai nayi sati guda Ina gaba da shi,Masa'udu ya kwashe da dariya yace Cele na gode jiya naje wajen kawarki da Kika hadani da ita,tace Allah ya kuka Kare? Yace mun Sha love,Rufaida tana kallonsa tace kace har abin nan ta maka me Kama da tsaki,yace me? tace kamarsu daya da tsaki dai ,yace oh wai kiss? tace ae mana shi,yace bata min ba ai sai an saba,to Indai tayi maka shi na daina kula Hajara bani ba ita wannan ai Iskanci ne soyayyar Shan minti ku dama samarin yanzu halinku kenan daga Fara soyayya sai tabe tabe da matse matse bada ni ba shi yasa ba ruwana da soyayya idan ka min Zan aureka to ba wani zance go Straight to the point Kawai a daura aure amma wannan Iskanci bada ni ba,Rannan Sailuba tace tayi saurayi kirjinta karmar zai cire,to ba ruwana ni harda dukan cinya taci gaba da suya.
Zuwa dare bayan ta gama tana zaune tana irga kudi tace Kaka gobe geron yin Rufaida yogourt zai Kare sai naje kasuwa gobe,Dattijon yace Allah ya kaimu ta dakko jullof din taliyarta da Kaka ya girka gata nan a cabalbale tana ci aka yi Sallama ta amsa
Wani yaro yace wai ance Cele a kasko tazo,zanyi masifa Kaka ta furta yace dan Allah jikalle kije ko alheri ne,dan Kawai kasa baki ne wlh ko wanka fa banyi ba,Haka ta fita tana zuwa ta samu wani Alhaji yazo da motarsa katuwa dama ga haske a kofar gidan ya kasa magana sai kallonta yake Yana kallon kirjinta duk kuwa da cewa Hijab ne a jikinta,ta kalli Alhajin taga ya zura Mata Ido tace Kai idan kirjin kazo kallo dan Allah fisge ka tafi da shi gidanka ka dinga matashi da shi Kawai,wannan da ganinka gwauro ne kai Allah ya kaimu watan azumi sai nasa an maka kidan gwauro, tana Gama fada tayi juyawarta gida ta bar shi nan tana balbalin bala'i,Kaka Yana kwance a saman tabarma a tsakar gida to wa ya taba min ke ne haka? Yo Kaka kirjina yazo kallo ashe shine dalilin Kiran shi yasa na dawo,Kaka ya dinga masifa zai lalata min jika da Ido tambadadde ya tashi ya dakko Sanda ya fito Yana tambaya Ina munafukin yake algungumi lokacin mutumin ya tafi ma tuni,sai da ya gaji da masifa sannan ya dawo gida.
Washe gari da sassafe Rufaida ta dama kokonta na siyarwa cikin bitikin painti uku ta fita kofar gida da shi,kokon da take damawa ta siyar shine samari Suka sa masa Rufaida Yogour din Cele
SAUDIYA
Hamshakin balarabe ne Kyakyawan gaske Wanda ko a larabawan ba karamin Handsome bane haifaffen dan Makkah ne amma a birnin Riyad yake da matarsa,balaraben matashi ne bazai wuce sa'an Nawwar ba zai Kai 30 zuwa 32yrs,sanye yake cikin kayan likitoci Mai kudi ne Kuma gashi likita ne da Shirin fita ya fito Yana sauri ,matarsa Balarabiya ce itama usul me Yar kiba kyakyawa da ita Mashaallah itama ta fito sanye da kayan likitoci domin itama kwarariyar likita ce ta bangaren Mata,Dining Suka nufa Wanda yake shake da kayan abinci irin nasu na larabawa Wanda me aikinsu wata Yar kasar Bangladesh ta gama shirya musu,suna cin abinci suna magana akan matsalar dake damunsu ta rashin haihuwa gashi shi zai iya haihuwa amma matarsa mahaifarta baza ta dauki ciki ba, an auna su akan hakan matarsa Kuma Zafin kishi gareta baza ta yarda ya auri wata ba,Kiran Sunansa tayi tace Ahsan cikin harshen larabci tace bazan iya sharing miji da kowa ba Kawai mu samu wata a Mata dashen ciki ta haihu tunda maniyyinmu zai iya bada yaro Kawai mahaifata ce baza ta iya daukan ciki ba, mu samu a masu zuwa aiki kasar nan a samu wata,cikin larabci yace haba Maheerah ni bazan zalunci kowa ba wannan zalunci ne ko da Zan iya yarda sai mace wacce ta haifi Kamar Yara uku ta Saba da wahalar ciki da dawainiyarsa sannan sai da yardarta Kuma biyanta zanyi kudi me yawan gaske,Maheerah Kuwa tana daga cikin larabawa marasa tausayi da imani sannan akwai nuna kabilanci,a fili tace ba matsala hakan yayi a ranta Kuma tace ta karfi ma zan samo wata ba ruwana wala budurwa wala bazawara Kawai dai ni na samu yaro jinina jinin mijina,suna Gama cin abinci shi da Kansa yayi driving matarsa wurin aiki asibiti sannan sabo da wahala shi kuma ya Kira driver ya kaishi nasa kamar yanda yawancin larabawa ke yi matarsu da kansu zasu kaita unguwa,ga Wanda kudinsu ya kai driver Kawai shi zai tuka.
Wise Wasa Wasa sosai alakarsu tayi nisa da Papa har Nawwar ya shirya ranar da zasu je garin su Wise a daidaita da iyayenta ta koma gida kafin biki, kullum Kuma suna karatu Wanda Watarana malamin ji yake kamar ya ajiye koyar dasu idan Suka kwabo Masa tambaya,ga Star ta sa Malam gaba kullum yazo karatu sai tayi ta zana Masa hoton love ta dinga nuna Masa a littafi,tun Yana sharewa har ya Fara basarwa.
Yau Muna zaune Yana Mana Karatu Star suna hada Ido da Malam sai ta kashe Masa Ido tana Masa wani kallon kauna,shi kuwa Malam wannan kallon na Star shi yake tafiya da imaninsa sai Yana cikin karatu sai aji yayi duf ya shagala da kallon Star,yanzu ma yana biya Mana Tafsir na Qur'ani dake daga kasa ya fara yana cewa Suratul Iklasi...surar Khadaituwar ubangiji,a maka aka saukar da ita,tana da ayoyi hudu,kalmomi goma Sha biyar harufai arba'in da arba'in da bakwa...da ba...daaaaaaaaaaa Yana can suna ta signa da Star shi da ita,su Muka zubawa Ido muna kallon ikon Allah,Wise ce tayi gyaran murya tace Malam Abulkhari Kalli gabanka da sauri ya dawo hayyacinsa ya fuske Yana basarwa Antaina har ta mike a wando ana gani kuru kuru dake wani yadi ya saka me karamin dinki,Muna ta dariya kasa kasa a boye,ya bata rai ya cukule yana mazewa.
Kwana uku tsakani Star kafin ta fito karatu sai ta zauna tana ta faman tsala gayu duk Muna can anyi nisa a karatu Muna ta bada hadda,Malam wajen zamanta yake ta kalla Yana so ya tambaya Yana Jin kunya can dai ya gagara daurewa yace Wai Ina nutsatsiyar Yarinyar nan ne? Muka Fara kalle kalle Muka hada baki har Santana Muka ce Malam ai duk cikinmu ba Nutsatse mu,yace akwai Mana wacce tafi kowa nutsuwa wannan me hankalin me sunan tauraro,dariya Muka kece dama mun San Star yake nema matar da tafi kowa Iskanci zai ce nutsatsiyar cikinmu,Yar Zabil tace mugun ciwo ya Kama Malam,Mandula tace ahayeeee Muka saki guda ayyiriririri ganin Star ta fito cikin gayu,Sera tace Malam ga wankan ka nan,Malam harda sosa keya,nace yau Nawwar sai yaji labarin nan Mun rinjayi Malam,Ina karyar malinta a guji sharrin mata,Wise harda waka karuwa tayi rana...karuwa tayi rana....Malam ya daure Fuska Kawai yaci gaba da karatunsa irin ba raini.
Masu Shari wlh Kuna birgeni
AsmaBaffa
[7/22, 11:38 PM] AsmaBaffa: 🌼'YAR AIKIN KARUWAI🌼
LITTAFIN KYAUTA NE
96-100
Official
By
AsmaBaffa
SADAUKARWA NE GA DUKKAN YARAN TSUNTUWA
Page naku ne
Asmeen
Maman Anwar
Pharry
Halima Abubakar
Shafa'atu Barde
Layuza Yusuf Adamu
Mom Ihsan
Aishadangile974
His Queen
Health care
Ummul Khalil
Sai da Muka gama karatu me turanci tazo itama muka yi, Wasa wasa Muna karatunmu sai gashi har mun kai kusan wata biyu,kamar bama Ji iyashegen mu Yana nan sabo da Sabo sai a hankali,Kamar kullum yau Malam Abulkhair yazo sai gashi da abu a wata ledar shopping me kyau,Star tana zuwa ya mika Mata yace gashi kyauta ce akan kinfi kowa kokari,inji karyar malam Star in banda iya shege me ta iya duk mun fita kokari amma dake Yana so Kawai ya Mata kyauta sai yace tafi kowa kokari,Nawwar yana dawowa na mike,Malam yace ke koma ki zauna ana karatu zaki tafi,nace Antaina ta karasa min ni kam,Star tace muma Allah ya nuna Mana mijin mu sai mu dora da harka,Malam harda cewa Ameen sabo da Star ce tayi magana, Star ce tayi rubutu a takarda ta cillawa Malam a kafarsa yayi sauri ya take da kafa ya wani Fuske yaci gaba da karatu sai da akayi nisa sannan ya tsuguna ya dauke takarda ya karanta a tsayen da yake tayi rubutu Kamar haka
My Abul ka dinga sauri da karatun ka gama kaga Mata suna kallemin Kai,idan kana so na ka tabbatar zaka iya kula Dani da kayan gyaran skin dina? bana so ayi aure ka dinga kawo min ayoyi kullum,a'a akwai lokacin karatu daban sauran Antaina ta dinga biya min darasin,ya kace zaka iya daukan nauyi na ko a'a Kai sai wa'azi?
Dariya ce ta Kama Malam Wai mene Antaina da suke ta zancenta ne oho,biro ya dauka yayi rubunsa, sai ya fara zagasu Yana karatu duk cikin karatu ne ya zagaya su yafi sau biyar sannan yana zagayowa yazo ta saitin Star sai ya jefa Mata takardar,dauka tayi ta bude ta karanta Kamar haka
Haba Mai zai hana ba abinda zai gagara Inshaallah,Ina da babban aikin yina ko Mene za a miki,dama matata ta rasu da ciki a jikinta tun daga lokacin ban sake aure ba Allah ya hada mu dake nikam kin mini Ina kaunarki fatan Zaki zama uwar 'ya'ya na,bani da yaro ko daya matata Bata haihu da wuri ba Kuma da cikin ma ta rasu
Yours Malam
Star takardar ta mikawa Wise ta karanta itama ta mikawa Sera ta karanta ta mikawa Yar Zabil ta karanta aka mikawa Mandula ta gani itama ta mikawa Santana Yana karantawa ya saki shewa Ahayeee Suka hada baki matarsa ta rasu ba kishiya ba kishiya ba Kishiya ahahayyeee chasss,Malam sabo da kunya nasa ya nasa ya tattara yace sai jibi gobe bazan zo ba Ina da Uzuri ya tafi,Star da shagwaba tace Malam zanyi kuka,Santana yace Banga laifinki ba Malam ai ya hadu hanci Kamar karas haka Malam Yana jikin motarsa zai shiga Santana yace nidai in biki ya tashi Malam Ina saida Man Power,Malam dai motarsa ya shiga ya tafi Yana ta Jin dadi ya Fadi abinda ke ransa shike Nan Star ta Zama tawa harda karanta doguwar surah sabo da nishadi shi a dole Malam ba kida.
Ina bedroom ban San me suke ba Nawwar yayi wanka yaci abinci Yana kwance a jikina Yana murza boobs dina duk ya taso min sha'awa sabo da yanzu Ina dan Jin dadin harkar,Labari yake bani Mami zata Zo anjima ta Mana Sallama zata tafi Saudiyya Kuma zata dade acan sai ta kusa shekara Wai ibada zata tafi can zata zauna a hotel har iya tsayin lokacin da zata dawo Kuma a Madina zata zauna ba a garin Makkah ba,nace Allah ya kaimu Amma za a kashe kudi yace ya za ayi to taje tayi Ibadar yafi tunda ita har yanzu Baffa Yana ranta,nace Allah ya daidaita su yace ameen, Wayata na dakko Kamar Ina game Baffa na turawa text Mami zata Zo yau gidanmu da Yamma.
Ina turawa na ajiye Wayar nace nima muyi ibadarmu garin shegen Shan maganinmu yanzu kullum a sha'awa nake kadan nake jira,Nawwar yace ai a ko Ina in kayi ibada tana karbuwa shi Bai ma gane ibadar da nake nufi ba,nace nifa ibadar Antaina nace, baki ya rike Yana mamaki yace yau Kuma da kanki? ashe an Fara sabawa ke Kuwa wata biyu kullum ana aiki ai ya dace dama ki Saba tunda ke ba karamar yarinya bace,nace jiya baka Yi ba shekaran jiya ma baka Yi ba Allah yasa dai lafiya kake? Yace kalau nake barinki nayi ki huta naga kamar Ina takura miki,da sauri nace a'a wlh a'a sam kullum kazo ko yaushe ko round nawa ne , karfa azo ki fara wannan kukan kamar Zaki zageni nace Allah ya tsareni da zaginka da nayi asara kuwa,amma to kamin hankali ina wata shagwaba,yace ai ba sai kince ba zanzo da kaina ma, bakina na jefa cikin nasa na Fara Masa wani irin sha kayana ya cire min muka Fara kashe kanmu da Dadi,Allah yayi Ni macece ni me shegen ihu idan Ina Jin dadin abin gashi yanzu nayi feshin ruwa ba jira,Nawwar Yana shan karadi da maganganu harda na hauka ma,shima haka yake shi yasa bama son wani yazo part dinmu Kar ma yaji wani dan abu, sarrafa juna muke Muna Jin Dadi tunda ya shigeni Ina Jin Dadi Ina ihun sweet abu yayi zurfi Yana yi sosai na Fara Jin zafi zafi kadan haka na daure Kar yace na fiye raki,yau ganin haka ya canja min style nasha wahala ba kadan ba amma na daure Ina ta uhun wahala na nuna Kamar na dadi nake ji,Yana canja wani style din na fashe da kuka nace wlh wannan zafi ko kulani baiyi ba duk maganin da su Mandula Suka bashi ne sai ya dade yana abu daya