Showing 123001 words to 126000 words out of 133505 words
baya tunanin ni ban Saba ba,nace Dan Allah ka dawo Style na walgargajiyatu da gargajiyatu dan Allah wayyo Allah Zan mutu,a hankali ya maidani na gargajiya nace haba koda naji salama,yaci gaba nai dade ba Allah yasa ya gamsu ya bani madararsa, hanci ya lakace min Yace Baki da dauriya ko kadan da kina Jin dadinki kina min sambatu wai ni zaki wa wayo kina Jin zafi kina min kuka sabo da nace na dadi ne to na Dadi ai ba ya buya,da farko nasan na dadi kikeyi Ina canja style Kika fara Jin wahala Kuma wlh shima a haka zaki saba kullum yanzu sabo za ayi,mukus nayi Ina zare ido,dariya ya dinga min tare da rungumeni Yana cewa I love you,kece Kika jawo ni,nace dan ba Kara ai Ina manne a jikinsa.
Yamma nayi Mami tazo Muna tsaka da labari sai ga Baffa Kamar an jefo shi,Muna amsa sallamarsa ya wuce gaban Mami suna wani kallon juna Kamar zasu lashe juna,tashi Muka yi ni da Nawwar Muka haura sama Baffa zube gwiwoyinsa yayi a kasa Yana dan Allah Salamatu ki yafe min dan Allah ki dubi girman Allah ki yafe min sai hawaye sharrrrrrr Kamar yaro,Mami ma tana kallonsa ta fashe da kuka tana ta shesheka sun dade a haka kowanne Yana kuka a cikinsu,nayi kuskuren da bazan yafewa kaina baaaaaa ya sake sakin kuka irin na manya Yana durkushe a gabanta ya rike kafafunta ki yafe min dan Allah,Mami tana goge hawaye tace ba komai na yafe maka ya wuce na yafe,Baffa ya manta Idonsa ya rufe ya rungume ta,Mami tace zaka shiga fushin ubangiji ni ba muharramarka bace yanzu,Baffa ya saketa yace yace na cuci kaina na yiwa kaina na biyewa son zuciya,yanzu da me Ummin Haidar ta fiki ni me ya rufe min ido ne,Mami tace Kai ka sani kuma,akan na zauna da Ummun Haidar gwara na dawwama a gwauro duk azumi azo a kada min ganga harda karasawa da tausayi,duk zuga ce tayi tasiri a kaina ,Iyamami,Yusuf,Ummin Haidar sune ke zugani gashi yanzu sun jawo min sun barni a ruwa,Mami tace oho maka kuma, Yana ta kame kame dai Mami sabo da takaici ta mike tayi tafiyarta ta bar gidan,tana komawa gida sai kuka take Kamar ba gobe,washe gari Nawwar ya kaita Airport ta shiga jirgi tana ta uban kuka tana tuna tsohon mijinta.
Baffa kuwa Yana komawa gida cikin fushi ya saki Ummin Haidar saki daya yace gwara na zauna a tuzuruna munafuka algunguma kina kallo na dauki hanyar jahannama ashe Kara danna ni ciki kike bakar algunguma kwashe kayanki ki tafi Kuma ki barmin yarana,Ummin Haidar za a bar gidan daula sai kuka taje wajen Iyamami ta fada mata,Iyamami tasa aka Nemo Baffa tayi tayi ya maida Ummin Haidar yace wlh Kuna takura min Zan karasa sauran igiyoyin gaba daya itama gwara ku kyale ni,Iyamami tace au au to Kinga jeki gida idan ya huce zai dawo dake da Kansa,Baffa ya kalli Ummin Haidar yace ke Kar a doraki a keken bera ki sani bazan dawo dake ba tunda ke ba matar arziki bace Kawai ke kanki Kika sani,kina kallo Ina kwana a dakinki na Hana Mami kwananta Kika kasa tunatar dani akwai Allah,kina kallo Ina cin mutuncin wata Kika kasa fada min gaskiya sai dai ki zugani to baza ki jani jahannama ba wallahi sai dai ki tafi ke kadai bar min gida ya daka Mata tsawa,Yaje ya kwashe yaransa biyu ya kaiwa Nasira da Sultana yace gashi nan ku kular min dasu.
Daga ranar Suka dawo Jin dadin babansu kullum sai yazo cikinsu ko ya kirasu part dinsa suyi ta hira tare,akwai maza masu daukan zugar matansu ko iyayensu ko da kuwa ba akan gaskiya ake Dora su ba,irinsu idan mace ta gari Suka samu to za a ji dadinsu zasu amfani alumma sabo da matar zata basu shawara su dauka,Mata a guji dora mazaje akan hanyar da ba dai dai ba,wani zaiwa Yan Uwansa kyauta kibi ki kankane sai naki Yan uwan,zaiyi wani aikin Allah na lada ki hana,Kuma da yawa maza suna daukan Maganar matansu.
Yau Sunday a jirki Muka tafi Jagawa state ni,Nawwar,wise,Star,Yar Zabil,Mandula harda Santana zamu je gidan su Wise ayi sulhu ita ce ta Mana Iso har gidansu Muna zuwa Muka hango wani Dattijo me Kama da Wise a kofar gidansa a zaune kujera da farin glass dinsa da wani katon littafi na tattalin arzikin duniya da gani kaga tsohon dan boko wasu suna tabarma da sauran dattijai irinsa ana hira,Wise a mota har zufa take sabo da tsoro tasan babansu,Muna Fitowa a motocin guda biyu taxi Wise ce ta Fara fitowa harda sa hijab mu Kuwa duk mun Sha gayu,farin glass dinsa ya cire a hankali yace Hauwa'u kece abin mamaki sai ya tashi ya rungumeta irin dan boko nan wayayye, Yana murna yace ki yafe min Hauwa nayi kuskure dana takura Miki sai kinyi karatu bayan ke aure kike bukata karshe na kore ki banyi tunanin Ina Zaki je ba,ki yafe min Hauwa daga kanki ban sake takurawa kowa sai yayi karatu ba a gidana,Wise tana kuka tace ya wuce Daddy nima ka yafe min nayi kuskure,Dattijan suna ta taya shi murna Muka shiga ciki gaba dayan mu,kannena Suka fito da uban gudu suna murna,Maman mu duk ta rame sabo da bakin cikin Ina na shiga mijinta ya korar Mata 'yarta,itama muka fashe da kuka ta rungumeni Muna ta murna,gaba daya muka zauna har su Nawwar, bayan an kawo Mana kayan motsa baki sannan Mama ta Dora Mana girki gidanmu me kyau Kato da gani kasan akwai rufin asiri,labarin komai na zauna na bawa Daddy da Mama suka dinga ta kuka suna Kuma godewa Allah da yasa na shiryu,Daddy yace ai bayan tafiyarki kadan nayi ritaya Hauwa duk wannan kudin Nawa yanzu babu sai rufin asiri gidan ne kawai,da Nawwar Suka dinga hira Yana magana Daddy Yana jefo turanci shi ga dan boko daga nan ya Fara bawa Nawwar labarin yanda tattalin arzikin Russia ya karu,yace kasan Bellarus da Azarbajan tare da Ukraine Russia ai ita ke juya wasu manyan state nasu masu karfin tattalin arzikin,wannan yakin da akeyi ai ita Ukraine itace bata da Gaskiya,baka karanta Littafin yarjejiniya tsakanin Russia da Ukraine ba kafin ta amince Mata ta shiga yankin Europe,kasan ai da duk a Soviet Union suke under Russia,Nawwar dai yana haka ne,uhmm,ae haka ne kam ,nace Wise ma ta samu miji ma zasu kawo kudi kwana nan,Daddy yace mashaallah,sai Yamma su Nawwar Suka ce zasu tafi,Wise tace nima binku zanyi ni bazan iya rayuwar nan ba yanzu kwata kwata idan an tashi biki zamu taho nan,Mama tace ai Kuwa baki Isa ba ki zauna Mana muma muji duminki,da kyar Wise ta yarda tana Fushi Muka taho Muka barta a can harda kuka,nace ke da an kusa biki zaki dawo Mana mayi waya tace to video call zamu na yi Muna dariya Muka tafi.
Sai da Soyayyar Star da Malam tayi karfi yace zai turo manya sannan itama Star muka shirya Dan bala'i ana gobe zamu tafi sai ganin Wise Muka Yi tazo Wai da ita za a Kai kowa,Washe gari Sai Yobe state,nan ma gidan su Star dama daga babarta sai Saima Yar uwarta Star tace ta samu Miji amma sai bikinta zata zo Saima an girma an Zama Yan Mata itama da Saurayinta a nan Yoben Nawwar yace sai a hada ayi bikin,Star wato Aisha ta hakura a nan gida aka barta tare da kanwarta da Mamanta.
Tunda Muka dawo Wise ta koma gida ita da Star,Rannan Sabeer abokin Nawwar Wanda da shi aka je bikina yazo wajen Nawwar yaga Seraline ya nace shi ita yake so,Reraline sai Murna take matashi haka hadadde me kudi da shi itam me zata ce da Allah sai godiya,zance ya Fara zuwa,Sera anci gayu anje tace ni gaskiya Allah ka canja suna sabo da Naga me irin sunanka marar mutunci sam halinta bai da kyau,Sabeer yace to fa Yana wani nishadi ana Masa shagwaba,yace wacece? Sera an goge da bariki harda gyara Masa kwalar riga tana cewa Sabreen mana wacce Nawwar ya Fara aure, Kai Sabeer ita Sabreen gaskiya ka canja please My Man tana wani narkewa,Sabeer gani yake duk duniya ba Wanda ya kaishi dace yace Eyya sorry su Daddy sun riga sun yanka min rago a haka, Sera ana wani dire diren kafafu ni Allah...Allah....uhum..uhm....farin ciki ya cika Sabeer ta gama tafiya da shi a rayuwa,Sabeer shi mamansa da Kannensa suna can asalin state dinsu Katsina,Amaryar babansu Hajiya Sumayya tana nan a wajenta Sabeer yake sun shaku,Baban Sabeer a nan ya kawo Amaryarsa tunda anan yake kasuwanci idan Kuma yayi wata Daya ko biyu sai ya koma Katsina wajen Uwar gida,Hajiya Sumayya yaranta biyar Yan Mata dasu duk suna University,Hajiya Sumayya da Yaranta kaf basa son Sabeer ya auri Sera su basa son talaka,tunda Suka je kauyen su Sera Kai kudi Suka ga garin da gidan Suka Fara sukan auren amma Maman Sabeer da Babansa duk suna so sabo da haka ma aka sa ranar aure,duk kuwa da sunbi didigi sunji da a baya ance karuwa ce,shi aure haka yake da tone tone.
Yar Zabil da Mandula Suka ce to mu ko wa zamu samu oho Kinga munyi kwantai mu duk shegen degree faranti na cewar Mandula,ana haka Katsam tsohon saurayin Mandula wani Igbo kyakyawa ne sosai fari gashi da rufin asirinsa matashi da tana zuwa tayashi kwana,bashi da Iyaye baida kowa sai dangi shi kadai iyayensa Suka Haifa Yana kaunar Yar Zabil a duniya shikam bai bin ko wacce mace sai ita,shine yazo Wai Yana sonta suyi aure tace a'a bai halatta mace ta auri Wanda ba musulmi ba,kayi min komai naka yayi na yarda da Kai amma mu a addininmu bai yuwuwa mace ta auri Wanda ba musulmi ba,Saurayin Yar Zabil Michiel ya damu Nawwar Kamar me shi Yana sonta Nawwar yace a'a sai dai ya musulunta idan Yana so,ya tafi ya dade bai dawo ba an zaci ma ya fasa aurenta sai gashi ya dawo dauke da carbi a hannunsa cikin Jallabiya fara da Yar hularsa tashi ka fiye naci,Nawwar ya dinga dariya a ransa yace kaga sabon tuba,Ashe tafiya yayi ya musulunta ba tare da ya fadawa kowa ba,Nawwar yace karfa ka aureta muji ka koma addininka na baya wlh sai ka sakar Mana ita,yace ai nayi niyya dama ni musulunci ya dade Yana birgeni Kuma ko Bata aure Ni ba bazan fita daga musulunci ba na musulunta sabo da Allah,Nace wlh idan ka aureta Muka ji matsala wallahi sai ka gwammace kida da karatu sai mun kaika Sambisa forest yace Inshaallah Inshaallah,Nawwar yace ya sunanka yanzu? Yace Ahmad Kuma Ina zuwa wajen malami Yana min karatu yace okay idan kunyi aure sai kuci gaba da zuwa tare da ita itama ta Kara ilimi yace to.
Yar Zabil harda rawa Nima na shiga na shiga nayi kasuwa eh eh eh ya Kika ce ta sanadiyata an musulunta nazo duniya a sa'a ni San Sanda za a haifeni kukana ma haka nake cewa Allah Allah Allah,Mandula tayi dariya,ana haka Nawwar yace Wai zai hada Mandula da Santana aure tace kwarankwatsa dubu bana sonsa,yace Santana yace yarinya kinwa kanki santalelen yaro son kowa kin Wanda ya rasa, ni dama me zanyi dake, Mandula tace baki kamar kana hura algaita bada ni ba,ka gama tambadewa dan Iska ta duma Masa dundu a baya,Nawwar Muna ta dariya Santana yace ni Ina da budurwata ma su nanta Karima tana can a garinmu Adamawa ance bata Yi aure ba har yanzu tuni ma na samo number dinta mun daidaita kije can Mandula Karuwar banza.
Mandula tace Yaya Nawwar ni dama da Baffa ka hadani,yace Allah ya kiyaye min wlh baki Isa ba ki Zama uwata bada ni ba,Muna ta dariya su Mandula dai ba a samu Miji ba har Baffa yaje ya kai kudin auren Wise wajen iyayenta na Papa,aka sa biki cikin sati biyu sabo da Papa ya matsu Kuma a shirye yake,Wise cokali basu siya ba,Test din aure anyi lafiya Wise take Papa ma Haka.
Munyi Shirin biki Papa harda hada dinner bayan an kawo Amarya,Mama da Sabreen sun hada kansu sai wulakanci sukewa Papa basu San ma an kusa biki,sai ana gobe daurin aure sannan ya sanarwa Mama gobe daurin aure na,Mama tace wallahi sai na tona maka asiri Matukar ka Kara aure,yace ai Kuwa sai dai ki tona in Kinga dama ki Zama kaza sabo da tone tone,Wise anci gyaran jiki ciki da waje ko Ina an matse gam,ana gobe Muka tafi can Jigawa washe gari su Nawwar Papa da Baffa da sauran dangi sunzo 11:am aka daura auren Yusuf da Amaryarsa Hauwa'u,shi dai Papa tun daga kallon gidan su Wise yasan kudin da suka dinga nuna masa babu shi,Kawai suna da rufin asiri,mukus yayi yace ko ba kudin dai na more da sabuwar Amarya matashiya,gaba Daya da Yamma da Dangin Wise Muka taho ranar Yamma likis aka wuce Dinner, Papa an dauki wanka Kamar matashin saurayi haka ya hade ga amaryarsa,Wise ta dinga fitsara tana Masa kiss,Papa Kawai yabi yarima shima aka Sha kida,ya lika kudi na hauka agaban su Nawwar,Auta Nawaf Kuwa tunda ya tabbar budurwarsa Papa ya aure shike Nan yace ba shi ba Papa ya daina kulashi ko ya ganshi baya gaishe shi,Papa ya rasa dalili,daga wajen Dinner aka wuce da Amarya gidan angonta,bangaren Iyamami Muka fara kaita tayi nasiha sannan aka kaita bangarenta.
Papa sai rawar kafa akeyi da wuri ya wuce bangaren Amarya Wanda Nawwar ya kashe Mata kudi ya zuba Mata komai,Papa Yana Shiga ya iske Amarya a lullube,ya ajiye ledar kayan makulashensa ya rungumeta a haka cikin mayafi Yana shakar kamshinta yace duk wannan nawa ne ni kadai wayyo Allah Dadi kashe Yusufa ya sake kankame Wise itama tana shakar kamshinsa,wise harda pretending irin budurwar Nan,harda rawar jiki ana kame kame kamar zata Yi kuka,Papa yace sorry Naga baki Saba ba a Sannu Zaki Saba,to uhum Wise ta furta kamar munafuka,ya jawo ledar kayan dadi yace Bude min mayafin mana Naga sanyin idaniyata ya cire mayafin,Wise harda boye Fuska Wai kunya take ji,ya Fara ciyar da ita tana kalmashe kaza tana cewa ni bana son ci ma kunyarka nake ji,yace ya za ayi nabar matata cikin yunwa daure,ki maze ki cije dan Allah ki ci ungo karbi,ta sake kalmashe kaza yace yawwa good girl,Wise dariya ta kamata ta kunshe a ranta sai da Suka koshi sannan tayi wanka ta Sanya wata matsiyaciyar rigar bacci komai ana gani a waje,Papa shima yayi wanka ya canja kayan bacci marasa nauyi Riga da wando.
Yana shiryawa duk ya rude a gigice ya rungumeta yace wayyo Maman Sabreen yau ke dai zaki kwana na tausaya miki shekara da shekaru ana Jin dumin miji kullum, Wise kadan dama take jira macece me sha'awa Kuma gashi an saba,Papa Yana sakin Nishi Yana gurnani ya Fara Sarrafa Wise Yana shafa Boobs dinta yace sak na sweet 16 basa zubewa ke ba irin na Maman Sabreen ba inda kisan mota ta taka kwado a kwalta,dariya ta Kama Wise ta dinga dariya yace Allah Amaryata abu kamar slifas din yara,gashi karami gashi a tatsile Kai na dade Ina cin kwal ubana,tunda ta haihu nake fama,ki dinga min style ita sai dai ta kwanta inda kisan tsohuwar motar a gareji tayi damkam a Kan gado ni zanyi ta wahala sama da shekara talatin a haka nake,Wise dariya yau kamar cikinta zaiyi ciwo ya Fara kissing din bakinta yace haba yanzu naji baiwar Allah a nan amma ita idan ta wage min baki nawa sai ya kule a cikin nata gaba daya da lips din har wajen haba abin ba kanta kaji naki kamar lollipop.
Wise ta daure tayi Kamar bata San Kan komai ba tana kukan zafi zafi,haka Papa ya shigeta da kyar anji magani masu tsada sai kace budurwa irin yanda Yan matan yanzu keyi, a zahiri dadi take ji sabo da ta Saba amma ta fake da kuka tana zafi ka kaini karshe ka kure ni,har sai data Yi loosing control ta Fara Zan mutu,Papa bai gane ba ya zaci zafi ne yasa, Wise anyi dace irin Wanda take so a dade ana aiki dai dai ita ne,ranar farin ciki Kamar me sabo da an tuba an Dade ba a hadu ba sai ranar,a fili Kuma Papa wawa ya dawo ya zauce Yana cewa ta tabbata Mata suna Suka tara,Ashe da wuya nake ci a hannun Maman Sabreen wai wai Sailuba kenan Salam da ita,Ina kaunarki matata karki rabu dani wlh ko me kike so zanyi,Wise ta dinga zunduma kukan karya Wai ya Mata da zafi,Papa ya rasa inda zai sa Kansa taki Shuru,wayata ya kira da sasaafe,bayan mun gaisa yace Yar uwarki ce bata da lafiya tana ta kuka tun jiya kuzo dan Allah,Dariya ta kamani Nawwar Yana ji yace bana son wulakanci Kun samu Babana Kuna ta Raina Masa hankali Kun caka Masa tubabbiyar karuwa a budurwa,Dariya muke,Papa yaga Shuru ban Zo ba ya Kira Star,Star harda Lallaba Papa tace Zan kirata,tana kashe waya ta Kira Wise ta dinga danna Mata ashar lokacin Papa ya fita Wise dariya take Kamar me, Star tace shegiya kin bani darasi Nima Malam haka Zan Masa,wise tace ai ke yasan tuba Kika Yi,zanci uwarki munafuka cewar Star suna ta dariya suna waya,Papa Yana turo kofar Wise waya a kunnena ta barke da kuka tace zafi wayyo Allah azaba dan Allah ku kaini asibiti wayyo Oven wayyo local government,Star taja Tsaki ta kashe wayarta,Papa ya hauro saman bed Yana haba mazarkwailata,Wise tana shesheka tace sunan wata ne fa yiiiiiiiiii zafi tana yarfe hannu.
Papa anji zuma an gigice shi ya Mata wanka yayi Mata komai tana wani hawaye.
Akan Amarya Papa ko sauraren Su Mama bai Yi,kwanansa uku ya samu Sabreen a palonsu yace Sabreen ki je ki gaida Mamanki ta biyu,Sabreen bata San ma Wise aka auro ba bata so ma taga komai