Showing 60001 words to 63000 words out of 77635 words

Chapter 21 - WATA UWA

Unknown   

10 Nov 2024

3632

agidan kamarma ya manta yanada mahaifiya agidan"dg yah Abdul sai meenah kawai ke kulawa da ita"gaba d'aya ta kasa rok'ar yaya Abdul gafarar abinda ta masa dan wani irin nauyinsa takeji"sosai goggo ta canza acikin y'an kwanakin"yah Abdul bayan yakira me gyaran yazo yadubata"bbu laifi kuma gyaran yayi kyau sbd irin kulawar datake samu"bayan tafiyar mai gyaran yah Abdul yanufo gidan"amma gaba d'aya jama'a sun cika gidan"kasancewar sa dama k'arami"hakan yasa yafasa shiga yakira billy ta waya "ta fito asoro "tana sanye da shadda milk colour irin colour d'in ta jikinsa"tayi kyau har tagaji"bilkisu idan ka kalleta zaka d'auka budurwace sbd yadda jikinta yayi kyau tayi dumur mur da ita"had'a ido sukayi ya langab'e mata kansa"ta hararesa tana turo d'an bakinta"my sweet billy laifin menayi aketa hararata?"kuma gashi kinyi kyau sosai"ai ban kaikaiba"tun safe ban koma ganinkaba sai yanzun da la'asar"tafad'a tana matsowa dab dashi"yakama hannunta yana kallon lallen daka amata ja da bak'i"Ahankali yace"wlh ina gidan goggo"batajin dad'i ga kuma ciwon nata yakamata aduba"shiyasa najima acan"ayya ya jikin nata?"da sauk'i tana gaisheki itada meenah"dukda meenah tace"abaki hak'uri zuwanta guda tunda kika haihu"to ai na mata uzurin kulawa da goggo datakeyi"Allah dai yabata lafiya"Ameen yah Allah"amaryar jego"wai miye sirrin ne my billy?"kullum sai kyau kike k'arawa"yafad'a yana murmushi yana tsareta da lumsassun idanuwansa"nidai bbu wani sirri yah Abdul"meyasa baka shiga ciki ba?"sbd mutane shiyasa"yanzun ma wajen musa zanje da isha'i zan dawo"nidai Allah yamun nisa"ta fad'a tana b'ata fuska"yanata kallonta yana murza tafin hannunta dake cikin nasa"murya can k'asa yace"my billy yaushe jinin nan zai d'auke ne pls?"d'an juya idanuwanta tayi dan ita 7days d'in nan dabai kwanta da itaba jinta takeyi normal"amma tasan daya ga jini ya d'auke tashiga ukku da fitinarsa danko ranar da zata haihu da safe saida ya kwanta da ita...kinyi shiru?"ajiyar zuciya ta saki tana fad'in nidai bansan time d'in dazai d'aukeba"idan ya d'auk'e zan sanar maka ai" ke my billy bakya tausayamun bayan kinsan yanayina ko?"yafad'a yana rungumota ajikinsa"d'an murmushi tayi tace"kaima kasan ina tausaya maka yah Abdul?hakane yanzun kinga saina koma baki wani babyn ko?"d'ago kanta tayi dg jikinsa zatayi mgn sukaji motsin mutane"hakan yasa ta matsa dg jikinsa tana fad'in nidai zan koma cikin gida"kaje Allah yatsare kuma banda kallon matan waje"yayi murmushi time d'in da mutanan suka shigo"sannu ta musu suka wuce ciki"yah Abdul yace"my billy da alama hafsat d'in musa ce ta b'ata min ke da kishi"dan kafin ki haihu saida naje na musu shari'a"dan zafin kishinta yayi yawa"abinda kakeso kake kishi"idan kishin laifine saimu dena nunawa akanka"tafad'a fuska bbu walwala"yyi saurin rik'ota yana murmushi yace"maida wuk'ar billy nifa wasa nake miki"canza topic d'in tayi da cewa bakaci abinci ba?"naci agidan goggo" wai yah Abdul danace karka wahalar da kanka wajen yin wani yanka tunda bbu rai haihuwar"shine kayi ko?"d'an murmushi yayi yaja hancinta yana kissing gefen kumatunta"tayi murmushi tana shafa kansa Ahankali yace"baffa Aminu ne yakawo yace ayanka miki my billy"yyi hakane sbd yanajin dad'in yadda kike zaune dani da zuciya d'aya"dan Allah bilkisu duk rintsi karki barni"zan iya rasa raina idan kika gujeni sbd zuciyata ta saba dake"ayau nasanarwa Abba bazakije wankaba"da kaina zan dinga dafa miki ruwan"ke harma girkin tunda kin koyamun saina dinga mana ke ki kwanta ki huta kinjiko?"ah ah yah Abdul zan dinga mana girki"ruwanma tunda dai lafiyata qlau saina dafa da kaina ko?"kefa y'ar gatana ce"ina fatan inna ta dena miki wankan kece keyi da kanki?"eh nice keyi"okay ki koma ciki kar A nemeki"okay ta fad'a"yakoma sunbatar lips nata"tana dariya tace"ka gogi jambaki"yana cikata yace"bbu komai idan na dawo anjima be gogeba, shanyesa zanyi gaba d'aya"yafad'a yana murmushi tana masa fatan yadawo lafiya tanufi cikin gidan cike da so da k'aunar mijin nata....
Afannin magajiya kuwa suna waya da jidda sama sama tun bayan auren"jiddan kuma bata tab'a sanar mata wata matsala ba"wata 3 dayin auren"magajiya ta kirata tasanar mata kayan abinci sun k'are"shine ta tura mata kud'i ta POS taje ta cire suka yi siyayyar kayan abinci"to tun bayan nan bata koma waya da jidda ba"jiddan bata kiraba ita kuma idan ta kira bata samu"kusan sati 2 zuwa ukku"wanda yayi daidai watan jidda 4 agidan Alh duniya"sosai hankalin magajiya yatashi tafara tunanin zuwa abujan dukda batasan gidan jidda d'in ba....
jidda kuwa tun bayan wannan al'amari yafaru"kusan sati 1 da faruwar haka Alh duniya yacigaba da mu'amala da ita ko ranar girkinta koba ranar girkin taba"idan yaso fita yawonsa na taron siyasa yasaka amata make up na kece raini yafita da ita"sannan itake aikin komai ba part nata"tayi girki da kanta takai masa sannan "yaransa y'an mata suzo part nata da friends nasu suyi abinda sukaga dama bata isa ta tankaba"kwanaki data daki guda acikinsu"aranar jikinta yagaya mata wajen Alh duniya"mugun duka yamata"sannan yak'wace wayarta da key d'in motarta"hakan yamata k'unci sosai aranta"duk tayi duhu ta rame"gashi bata fita ko ina kimanin watanta hud'u agidan"ko wancan satin Asee baby tazo amma mai gadi yahanata shiga"bisa bin umarnin Alh duniya"saidai tasanar masa yafad'a ma jidda tunda ta kirata bata samunta....gaba d'aya dana sani da nadamar auren Alh duniya ne aran jidda"ayanzun so takeyi tasamu yabata wayarta ta gudu tabar masa gidansa...dan ayau harta kwashe kayanta ta bama mai gadi ya ajiye mata cikin dare zata fita taje hotel ta kwana da safe ta wuce gida"wajen k'arfe 6 na marece jidda ta nufi part d'in Alh duniya sbd taje ta samu ta lallab'ashi yabata wayarta"kuma ayau itace da girki dan har abinci takai ad'azun"bbu kowa a parlourn"hakan yasa ta nufi upstairs ta tura k'ofar ta shiga"nan ma baya nan"wancan gudan d'akin ta nufa.....cak ta tsaya tana zaro ido sbd jin yana waya kamar haka....gsky tafida! na sanar maka bazan iya bada tsaffin matana ba"sbd na jima atare dasu"kuma na haihu dasu"zandai bada amaryata kawai"azuk'e jininta a k'wak'wule mata ido"sai Ayi abinda yadace nasamu naci zab'en nan.....wani irin mugun juyawa cikin jidda yayi tana zaro ido kamar zasu fito waje sbd bala'in firgita da tashin hankali datayi"ta matsa cikin kirman jiki ta fita da sauri kamar zata saki ihu"sai zufa keta keto mata"kasancewar jidda ta iya makirci itama tana shiga part nata tayi k'ok'arin had'a gobara "dg kitchen nata zuwa bed room d'in ta da parlourn ta"sannan dataga wutar ta kama ta fito tana kururuwa"mutan gidan da yaransu da mai gadi sukayo part d'in"shima Alh duniya akaje aguje aka sanar masa aka fara k'ok'arin kashe wutar"anan jidda tayi amfani da wannan damar ta shiga part d'in sa "da hijab ajikinta"ta binciko wayarta ta d'akko masa kud'i kusan 300k taje d'akin me gadi ta d'auki troley nata tabar gidan"anata kiran sallar magrib ta iso tasha tahau motar sokota"komai nata harda wayarta tasaka k'asan troley nata da kud'in"sannan ta aza kaya asama aka saka boot"wajen k'arfe 12:30 na dare sukayi mummunan accident"wanda jidda ta rasa k'afarta guda"wanda saida asuba aka nufi asibiti dasu dan harma sun kusa isowa sokoto.....Allah yasa muyi kyakykyawan k'arshe"🥹
saida jidda tayi kwana 2 batasan Inda kanta yakeba"time d'in data farko ta ganta cikin wannan yanayi na tashin hankali"saida aka mata alluran bacci sbd yadda ta rikice tana sabbatu kamar zata rasa imaninta"tanata tambayar akwatin kayanta"sai wajen k'arfe 4:30 pm sannan takoma farkawa da ihu kuma tana kururuwa da kiran sunan ummanta"da fad'in Alh duniya ya cuceta"tana wani irin kuka mai cin rai tana kallon kanta da jikinta"ga wata iriyar yunwa na damunta kamar ta shekara bataciba"wani doctor dake cikin d'akin yana duba duk wad'anda akayi accident d'in dasu yadaka mata wata rikitacciyar tsawa adole ta nutsu"dan Allah ku kaini gidanmu asokoto nake"ina kayana dan Allah?"ki duba k'asan gadon dakike kayanki na nan"wani yadubamun bana iyawa"dan Allah kuce mafarki nakeyi ba gsky bane"banza yamata yafita"wata nurse ta shigo"jidda na zaune tanata kuka idanuwanta sunyi jajir"ta dubi nurse d'in tana fad'in dan Allah kitaimaka mun ki bani troley nah akarkashin gado"sannan fitsari zanyi kuma inajin yunwa"yatsina fuska tayi tana binta da kallon raini da wulak'anci tace"bakida hankali ko?"nizan kaiki kiyi fitsarin ko kuwa abincin dazaki ci zan baki?"troley dai zan iya taimaka miki na mik'o miki"kuka jidda takoma fashewa dashi"tana tuna kanta abaya"Inda tasan haka zai faru da ita wlh data zauna agidan Alh duniya bata fitoba dadai ta rasa k'afarta"yanzunfa ta nakasa kenan?ta tambayi kanta tana fashewa da wani irin mugun kuka"nurse d'in ta d'akko mata troley d'in"tabbas natane"jiki na kirma tafara dubawa"kayanta komai na ciki da wayarta amma bbu kud'i"da alama bincikar kayan akayi"wayarma k'ilan basu gantaba da an had'a ansace da ita"wani sabon kukan jidda ta saki tana kunna wayar"Allah yasa akwai chaji kuma akwai kati"atake ta kira magajiya"bugu 2 ta d'aga wayar"jidda ta fashe da kuka tana fad'in nashiga ukku umma"na rasa k'afata umma na bani na lalace....ta fad'a tana fashewa da uban ihu da kururuwa"arikice magajiya tace"jidda ki nutsu kimun bayani"banajin abinda kike fad'a sosai"sannan kidena kuka fad'amun ya akayi??"tana kuka tasanar mata komai"magajiya ta gwalo ido waje tana salati"had'e da tsinewa Alh duniya albarka"tana fad'in jiddan tana ina?cikin kuka tasanar mata suna asibiti tazo ta tafi da ita"tana gama wayar ta fashe wani sabon kukan"nurse d'in na kallonta taji tabata tausayi"kiyi hak'uri ki dena kuka"ki barni nayi kukana komai yafaru dani nice najawo da kaina"yasunan wannan asibitin?"nurse d'in tasanar mata"yo ai munzo sokoto d'in ma"cewar jiddan tana koma kiran magajiya"bayan ta sanar mata ainahin Inda take takashe wayar"da taimakon nurses guda 2 jidda tayi fitsari awata silver tayi tsarki"sannan suka canza mata kaya"dama an mata dressing d'in ciwon"tana anan tana kuka yunwa na damunta kamar zata mutu"kusan awa d'aya saiga magajiya da k'anwarta atine da wani d'an yayar magajiyar sunzo"jidda ta kama kuka"magajiya itama kuka ta kamayi cikin tashin hankali"anan shi namijin mai suna umar yaje wajen doctors sukayi mgn"yayi signing sannan aka basu jidda"saidai dole asata a wheelchair"wacce saidai jiddan ta musu transfer d'in kud'in kujerar aka azata aka turata suka fita suka sami abin hawa"jidan na tuna Inda bbu wayar to yaya zasuyi??"kasancewar akwai tafiya dan dama ba cikin garin sokoto bane"sunjima a hanya sannan suka ido gidan anata kiran sallar magrib"atine da magajiya sukayiwa jidda wanka"aka bata abinci taci tasha magani"cikin y'an awanni abinda yafaru yakarad'e anguwar"wai jidda ta zama gurguwa"kankace me?"jama'a nata sintirin zuwa dubiya danjin gulma"kuma acikin daren aketa shigowa.....

***********************
Kimanin satin bilkisu 4 yau kenan da haihuwa"wanda tana agidan da suke bataje wankaba"kuma yah Abdul da kansa yake dafa mata ruwan wanka"jini yafi 4 days da d'aukewa amma bata sanar masa ba tayi shiru"gefe guda kuma umman billy nata kamata kayan gyaran jiki" ciki da waje"kullum billy da Abdul cikin son juna da faranta ran juna sukeyi"kullum yah Abdul baya barinta sai yayi romance nata"sai yayi awa 2 yana romancing dinta"haka lips nata da breath nata zasuyita ciwo da zafi"haka dai zata daure dan tasan yah Abdul bbu sauk'i ta wannan fannin....ab'angaren goggo itama jikinta Alhmdllh da sauk'i"kuma har yau kabeer bata san babin dayake acikiba"yah Abdul ne kawai ke kulawa dasu da d'an abinda Allah yahore masa"na wannan sana'ar gini dayakeyi....
Asafiyar yau talata tunda yah Abdul yafarka yakejin fad'uwar gaba kuma girarsa ta gefen dama nata harbawa"koda yazo wajen aiki jikinsa asanyaye yake"gaba d'aya hankalinsa na wajen goggo"hakan yasa yabar wajen aikin yanufi gidan goggo"dan bbu nisa sosai ak'afa ma yatafo"kasancewar aikine yatafi ba wasu kaya masu kyau ne ajikinsaba"saidai tsantsar kyawunsa da kamalarsa dasuke saka ko baiyi shiga mai kyau ba dole yaburgeka"yana cikin tafiya gefen hanya cikin nutsuwa"kamar ance yakalli k'asa"kawai yaga wata wallet ajiye kan sawun tayar mota"da alama fad'uwa tayi wajen za'a shiga ko fita dg cikin motar"duk'awa yayi ya d'auki wallet d'in"yaduba yaga ATM card guda 2 da id card da wata y'ar takarda aciki"I'd card d'in yaduba yaga pic d'in wani babban mutum da contact nasa da matsayin aikinsa"ga kuma sunansa dake a rubuce" *Alh mukhatar haruna* yamaimaita sunan aransa...... y'ar tafiya yyi mai d'an nisa"gab dazai iso gidan goggo yasamu wani dakali ya zauna yazaro wayarsa yasaka contact d'in mutumin awayarsa yafara dealing d'in number....✍️

zazzafan sharhi😎😎

wannan book d'in nakudine idan kina buk'atar siya serious normal grp 300
Vip grp 1000
Acc n 2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK kituro shaidar biyanki ta what's app n d'ina 08100084251

Idan kika karanta mun book baki biyani hakk'ina ba ko kika fitarmun Allah ya isa ban yafeba





..........cikin nutsatstsiyar muryarsa yayi sallama time d'in da yaji wayar tashiga an d'aga ana fad'in hellow! Ahankali yace"dan Allah ina son mgn da Alh mukhatar haruna"dg d'ayan b'angaren akace ai dashine kake mgn"masha Allah! dama wata wallet ce taka na tsinta agefen hanya"wajen titin anguwar gobirawa zuwa Alkanchi"subahanallahi! to wlh banma san na yar ba"tabbas yau munje anguwar"gashi kuwa na duba bbu ita a aljihuna"ayya to yanzun ina zan sameka naka maka??gsky kai da alama mutum ne na gari"dan wannan wallet d'in dakake gani akwai abubuwa masu matuk'ar mahinmanci nawa aciki"bandamu da ATM cards nawa ba"sbd zan iya sawa arufe mun accounts"amma akwai wasu takardu dake ciki masu mahinmancin gaske awajena"idan bbu damuwa kamun kwatancen Inda kake sai nazo naka maka"cewar yah Abdul Alh mukhatar ya amsa dato yana masa kwatancen comparny nasu"yasanar masa idan yazo yakirashi"bayan sun gama mgn"yah Abdul ya nufi gidan goggo....kamar ko yaushe goggon na zaune cikin baranda"tayi tagumi da alama tunani takeyi"duk tayi rama gata nan dai da ita"yyinda meenah na kitchen tana girkin abincin rana"d'ago kanta goggo tayi ta amsa sallamar sa "gabansa yafad'i sbd yadda yaga gaba d'aya dukta canza ga alamar damuwa atare da ita"goggo sannu da gida ya jikin?? yafad'a yana k'ok'arin zama"kuka goggon ta fashe dashi tana fad'in" dan Allah Abdul ka yafemun abinda na maka abaya sharrin shaid'an ne dason zuciya irin nawa.... subahanallahi! dan Allah goggo ki dena wannan kukan"bbu komai niya wuce awajena"nine yaka mata na rok'eki gafara idan namiki laifi ba keceba zaki rok'eni"ah ah Abdul"nima na maka ba daidaiba na zalinceka"dan Allah ka rok'ar man bilkisu yafiya"kabeeru kuma Allah ya shiryeshi abinda zance kenan"kimanin wata guda kenan ban sashi a idona ba"dan Allah ki dena zancensa goggo"addu'ar shiriya kawai zaki masa"nima abinda nace mata kenan yaya"cewar meenah tana fitowa dg cikin kitchen d'in"hakan yayi daidai da shigowar hjy falmata(mahaifiyar laurat) da k'awarta hjy dije"dg yah Abdul har meenah kallonsu sukeyi da ita kanta goggon"sbd sun shigo bbu ko sallama"malamai lafiya zaki shigo mana gida bbu ko sallama?"cewar yah Abdul fuska agimtse"kai dakata iya matsayinka! uwarka ita ce si'ar mgn ta gata nan zaune bakai ba"cewar hjy falmata tana bin yah Abdul da wani shegen kallo na wulak'anci"goggo ta dubeta tace"ke k'aramar marar kunya ku fita idona na rufe uwar mi yakawoki gidana?"wani banzan kallo tayiwa goggo ta kuma kalli gidan"tana yatsina fuska tace"na tausaya miki dakika d'auki wannan bolar amatsayin gida"gargad'i nazo na miki ba wata tsiya nazo nayi a wannan shegen gidan ba"kiyiwa d'an iskan yaron ki mgn"ko nace fasik'in d'anki mgn"yasakarmun y'ata ko kuwa kotu zata rabamu"na rantse da girman Allah... ..tana gida kima nin wata guda tasanar mana mugun halinsa"shi d'an iska yak'i sakinta"koso yakeyi abashi ita yaci gaba da zama da ita ya lik'a mata cuta tunda d'an bariki ne??"afusace yah Abdul ya mik'e tsaye murya akausashe yace"ke wacce batasan darajar mutaneba kiyi gaggawar barin nan wajen "ko kuwa wlh na baki mamaki"kije ki d'auki duk matakin da zaki d'auka akansa mana ina ruwan mu daza kizo kina mana burga da wata hayaniya??....hjy dije taja tsaki takama hannun hjy falmata data kasa mgn sbd kwarjinin da yah Abdul yamata"muje dije zakuga yadda zamuyi dashi"ta fad'a suna juyawa sukayi waje"meenah ta fashe da kuka tace"kinga irinta ko goggo?"kinga illar kwad'ayi da neman suna"ada kina ganin ai laurat itace ta dace ta zama surukarki"meyafi haka ciwo azo har gida aci mana mutunci?"....tarin da goggo keyi yasaka meenah tayi shiru"yah Abdul yabata ruwa yana fad'in ta dena saka damuwa aranta kar ciwonta yatashi"share hawayenta kawai goggo keyi"tanajin tsanar halayenta nada"tabbas mutunci yafi komai arayuwa"saita tuna mahaifiyar bilkisu har gida tazo ta ganta da jiki"amma wannan gashi tazo har gida taci mata mutunci....sosai yah Abdul yadinga bama goggo baki"harta d'an sake sannan yamusu sallama qkan zaije wani waje yadawo"abin mamaki saiga goggo na fad'in Allah yatsare yabaka nassara"Allah yayi maka albarka Abdul"Allah yawada taka duniya da lahira"shida meenah suka amsa da Ameen yah Allah "tsabar murna yah Abdul daya fito asoro saida yayi k'wallar farin ciki"kai tsaye bakin titi yanufa yatari acab'a yanufi comparny d'insu Alh mukhatar.....bayan ya iso yakirashi ta waya"yafasalta kamaninsa wani yazo har bakin get d'in shiga ciki yatafi dashi"wani had'add'en office suka shiga"sai k'amshi da sanyin AC ke akwai aciki"zaune wani babban mutum yake kan wata kujera yanata rubuce rubuce a wasu takardu"kallo d'aya zaka masa kasan hutu da jin dad'in rayuwa na yawo ajikinsa"zaiyi shekara 55aduniya"Ahankali yah Abdul yashigo ciki da sallama"Alh mukhatar yad'ago kansa suka had'a ido"shi yah Abdul d'in bemayi zaton babba ne sosai ba"sannu da zuwa"yauwa ina kwana Alh?"yafad'a yana k'ok'arin zama"Alh mukhatar ya amsa fuska asake yabashi hannu sukayi musabuha"sannan yazaro wallet yabashi"ya amsa yaduba komai dake ciki"tabbas abinda ke ciki kenan dama"nagode sosai Allah yasaka maka da alkhairi"miye sunan naka?sunana Abdulhakeem! anankirana da Abdul"tabbas kai mutum ne nagari" sbd duba da yadda haramun ke gudu mutane na binta awannan zamanin"dama kuma haka abin yake duk yadda duniya da mutanan cikinta zasu lalace na kirki basu k'arewa har abada"yah Abdul na murmushi yace" hakane kam"dg haka ya mik'e tsaye da nufin yatafi"da mamaki Alh mukhatar yatsayar dashi"dan azatonsa zaiso yabashi tukwaicin wannan abu da yayi amma sai yaga bbu haka aransa"agsky naji dad'i zan baka tukwaicin wannan abu dakamun"ah ah Alh nayi ne dan Allah nagode sosai amma kabarshi"ba'a maida hannun kyauta baya d'an saurayi"yah Abdul na murmushi yace"inada mata ai tana gida"masha Allah! to aikin me kakeyi?"babu wani b'oye b'oye yah Abdul yasanar masa "yagama karatu bai sami aikiba last 3yrs sai y'an bige bigensa kawai yakeyi"subahanallahi! to bbu damuwa in sha Allah ka kamun takardun naka da yaddar Allah dg gobe zuwa jibi zan samo maka aiki"sannan ka bani acc detail naka zan tura maka 5 million kayi wani abu sbd irin gsky daka nunamun"5 million Alh ?"gsky sunyi yawa"kuma acc nawa k'arami ne iya 500k yake cikasa"bazan maida hannun kyauta bayaba ko 100k ne

Join Our Groups

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login