Showing 3001 words to 6000 words out of 77635 words
wa nura daya dinga d'inki ashagon bazai biya kud'in haya ba.....
suna fitowa musa yace"mutumin girkin amarya nazo muje kaci"bakada kirki Abdul"kaine babban abokina amma tun ranar daka rakani d'akin my hafsy baka koma zuwa ba"d'an murmushi yah Abdul yayi yace"kaidai ka godema Allah tunda kasamu Inda zaka huta"inama ace nine nasamu nayi auren nan abokina"in sha Allah kaima zakayi"ina jin tausayin duk yarinyar data fad'o hannunka idan kukayi aure mutumina"hmm! jiddah na kake tausayi ko?"shiru musa yayi sbd haushin jiddan yakeji ko yau yaganta tsaye da babawo"yaran dabaida tarbiyya sai shaye shaye dabin mata shine aikinsa"kayi shiru"wani abu na tuna"amma zan tambayeka"yafad'a suna tafiya anutse"musa yaci gaba da cewa"wai katab'a yiwa jidda zancen zaka turo magabatanka agidansu ?"Eh ina mata ko yau munyi maganar"metace maka?"yawo da hankali takemun amma yau dana mata mgn na nuna mata muddin bata sona tasanar mun kawai"sanin kankane musa bayan jidda ban tab'a kula wata y'a mace da sunan soyayya ba"akan jidda nasan meye so"sannan tanada abubuwan danakeso matar aurena takasance dasu"bana so naso jidda sbd kyawunta ko wani abu"inaso na aureta dan Allah"dukda kasan ita zuciya batada kashi"amma komai nata yamun"Allah yashige mana gaba to"cewar musa.....ahaka suna fira jefi jefi har suka iso gidan musa"da key yasaka yabud'e k'ofar dake cikin soro d'in"yah Abdul yatsaya abaya yana fad'in kaje kasanarwa da madam zan shigo ko?"abokina kai bak'ontane?"kadai je haka yadace amusulunce"to uztax"yafad'a yana dariya yayi cikin gidan"bbu jumawa musa yamasa flashing"Ahankali yah Abdul yanufi cikin gidan yanayin sallama anutse"musa ya amsa"yashiga cikin parlourn"musa na zaune agefen hafsat matarsa"hannayensu sark'e da juna"tanata jin kunya amma musan ko ajikinsa"dukda dare yafara amma tasha gayunta"ran amarya yadad'e"yafad'a yana k'ok'arin zama kan kujera"kanta ak'asa tana murmushi ta gaishesa"musa na mata rad'a suna dariya"yakama hannun ta suka wuce ciki"yah Abdul yasaki ajiyar zuciya sbd ba k'aramin burgesa sukayiba"atake shima yafara hasaso su ahaka shida jidda"wai tana zaune samqn cinyoyin sa tana masa shagwab'a....abokina mun barka kai d'aya ko?"bbu damuwa Ango"dariyar shakkiyanci musa yasaki yana zama kan carpet yajawo warmers d'in abincin"yazuba musu komai"friend rice dataji kayan had'i tanata k'amshin curry da spices"ga soyayyan naman rago asama....cikin y'an mintina sukayi k'at"atare suka fita sbd su tafi masjeed yin sallar isha'i....
Da dare misalin k'arfe 10:30 pm"yah Abdul ne kwance rub da ciki"akan katifarsa ad'akin sa "dg shi sai boxer yarufe jikinsa da bed sheet"sai matse k'afafuwansa yakeyi sbd ciwon mara dake addabarsa"sai juyi yakeyi yana rintse idanuwansa gwanin ban tausayi"dama yasan muddin tunda yaje wajen jidda comform ne zatayi masa shagwab'arta dake hadda masa sha'awa"gaba d'aya yana son kasancewa da y'a mace akusa dashi"dan yakasance mutum mai yawan buk'ata"amma Allah besa yyi aureba"taya samu aikin yi yakeyi ba aureba"amma wannan matsalar tasaka shi tunanin yyi auren anan kusa..yajima yanata juye juye sai wajen 1am bacci yyi awon gaba dashi"cikin ikon Allah yayi mafarki....koda yafarka da asuba jikinsa duk yab'aci"sosai yaji dad'in jikinsa"amma far gabansa guda yadda zai shiga cikin gidan yayi wankan wajibi"dan yasan goggo natashi sallar asuba"duba time yyi a phone nasa"da sauri yatashi sbd gudun kar yamakara"jallabiya yasaka yafito da babbar butarsa rike ahannunsa dake cike da ruwa"Ahankali yatura k'ofar yana sand'a yashiga"bbu kowa atsakar gidan"dan akwai nefa"Ahankali yanufi toilet"agaggauce yayi wankansa da alwalah yafito"Ahankali yanufi k'ofa yana hamdalar goggo bata ganshiba.....bekai bakin k'ofar ba yaji ance kai!!......โ๏ธ
zazzafan labarine mai saka mai karatu shauk'i"ba'a Fara komaiba zak'in labarin na agaba yi k'ok'ari ki biya ta wannan hanyar dan adama dake๐
wannan book d'in nakudine
Normal grp 300
Vip grp 1000
Special people 2k wato 3pages in a day
zaku biya kud'in ku ta wannan acc number๐2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK
Kituro shaidar biyanki what's app number d'ina 08100084251
300 kawai ake turo Kati idan bakida acc amma sauran payment d'in ta acc ne
banason transfer d'in Kati ko vtu photo d'in katin MTN zaki d'auka saiki turo dan Allah banda kiraโ
Y'an nijar kutuntub'i wannan n๐ +227 88 01 90 50
Normal grp 500f
Vip grp 1000f
Special people 2000f
dan girman Allah da darajan iyayenki karkimun mgn idan baki shirya biyaba
๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ
๐น๐คฑ๐ปWATA UWAH ๐คฑ๐ป๐น
๐๐ปโโ๏ธ(RAYUWAR ABDUL) ๐๐ปโโ๏ธ
๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ
Story & written by
mommyn fareesa
wannan shafin
nakine y'ar gata mmn sultan๐ปAllah yabaki lafiya๐คฒ
Free ๐
ฟ๏ธ 5&6
""juyowa yayi da sauri"gabansa yayi mugun fad'uwa sbd arba da yayi da goggo dake tsaye tana masa kallon tuhuma"
Ahankali yace" goggo ina kwana?"
Tsaki taja tace" da ba'a kwana ba ka ganni?kai dan ALLAH bakiji kunya ba?"to wlh ban yarda da kaiba zan duba yarinyata kada kalalatamun ita wlh....zaro ido yyi cikin bacin rai yana kallonta akan zargin datake masa "
Ahankali yace"zato zunubine koda yakasance gsky dan ALLAH kirik'a kyautata mun zato ....atsawace tace" to uba na naji fad'a kakemunko ?"
girgiza kai yyi hade da cewa kiyi hak'uri, hade da ficewa dg gidan yanajiyota tana masifarta....
Meenah dake daki tana jiyosu ta fito dan tayi alwalar sallar asuba" duk fuskarta jage jage da hawaye "
Kallon goggo ta yi tace" kiyi hak'uri da mgn ta ,gsky kiji tsoron ALLAH goggo"banaso Allah yakamaki da laifi" me yah Abdul yamikine arayuwa dan ALLAH? "
Inhar uba zai lalata y'ar cikinsa to natabba ta yah Abdul zai iya lalatani ,in kuma uba ba zai iya lalata y'ar cikinsa ba to yah Abdul bazai lalataniba...dan ni a uba na daukesa! sbd dawainiyar da yyi dani arayuwata tun ina k'arama....ta's ta's goggo ta dauke meenah da wani gigitaccen mari hade da cewa" munafukar banxa da wofi yimun shiru nace"ban hanaki idan ina mgn kisamun baki ba?"
batace komai ba ta dafe kuncinta tana hawaye ta nufi toilet"
Goggo taja tsaki ta koma d'aki tanata masifarta"
Asalin labarin....mlm salisu shine mahaifin su Abdul"asalinsa d'an garin katsinane a k'aramar hukumar batsari LG"anan kowa nasa yake"kasuwanci yakawoshi gari sokoto"har yayi aure da fatima(goggo) wacce kowa nata ke anan sokoto" mlm salisu ne su 3 ne awajen iyayensa"baffa Aminu sai salisu da k'aninsu tanimu"goggo shekararsu 2 da aure ta haifi d'anta namiji" kyakykyawan gske aka saka masa suna ABDUL'HAKEEM! goggo takasance mace masifaffa " sosai mijin nata ke hak'uri da halinta suna zamansu"bata bama yaron kulawa da suke kira Abdul"abubuwa da yawa bata masa saidai uban yamasa"bayan shekara 4 ta haifi kabeer"wanda ke mugun kama da ita"ta d'auki son duniya ta aza masa"sosai take nuna banbanci tsakaninsu da Abdul"
shekarar kabeer 6 aka haifi meenah"wanda atime d'in yah Abdul nada 10yrs" sosai yayi farin cikin samun k'anwa mace"yad'auki kulawa da tattali yana yiwa meenah"
meenah nada 3yrs goggo ta sakar masa kulawa da meenah har ta fara tasawa"yah Abdul ya kammala SSCE d'insa yana lavel 1 mahaifinsu yarasu sanadin ciwon ciki"atime d'in meenah na primary 5"kabeer kuma yana SS1"ahaka suka cigaba da lallab'a rayuwa"wanda saidai hak'uri"goggo nayin y'ar sana'arta agida"shi kuma yah Abdul yana karatu da koyon d'inki"kabeer kuwa dama can fil'azam bashida wani burin daya wuce yayi kud'i aduniya"wajen kanikanci yake zuwa yana samun kud'i"ahaka yah Abdul yahad'a degree nasa a fannin political science"shi kuma kabeer yayi diploma"meenah kuma tana secondary school atime d'in"cikin ikon Allah kabeer yasami aiki yatafi Abuja"amma shi yah Abdul be samu ba"Alh bashir mahaifin musa yabashi Aron shago yasiya masa keken d'inki" shine dalilinsa naci gaba da d'inki"dama tun a baya goggo na hantararsa"to sai Allah yasa kabeer yasamu aiki shi bai samu ba"aikuwa abin yaci gaba da wakana"yanata hak'uri da ita"kabeer baya ganin mutuncin kowa dg dangin goggo harna ubansu"abinda yaga dama yakeyi goggo na goyon bayansa"bayan yah Abdul yafara d'inki ne yahad'u da jidda suka fara soyayya wacce itace ta cusa kanta agunshi"dg taje samo canji ashagonsu"bayan nan yayiwa nura hanya yadawo shagonsa suna d'inki atare"ayanzun meenah tana aji 1 poly"wanda komai na karatunta kabeer ne yabiya"meenah yarinya ce mai sanin yakamata"tana son yah Abdul da tausaya masa"shekarunta 22 yanzun"bataso tayi aure yanzun saita kammala karatunta"shiyasa bata kula samari"kabeer kuwa bayan wata 1 ko sati 2 yake zuwa sokoto yakwana 2 yakoma gun aikinsa"shine ma yagyara gidan yamaidashi ginin zamani....
yah Abdul nada sanyin hali mgn bata dame shiba"shiyasa ake masa kallon miskili ko mai girman kai"yanada tsafta sosai"dukda ba wani k'arfi ne dashiba"amma yana k'ok'arin yiwa kansa sutura iya k'arfinsa"da siya ma kansa turaruka masu k'amshi da kama jiki"tun yana 22yrs yafahimci yanada matuk'ar buk'atar y'a mace akusa dashi amma yasawa ransa hak'uri da dangana"musa abokinsa ne tun suna yara"har Allah yasa aka sasu skul atare"ahaka suka taso cikin aminci"yah Abdul sannu a hankali soyayyar jidda ta masa wani irin wawan kamu"shiyasa komai takeso saiya mata duk yadda zaiyi kuwa zaiyi yamata"dan ita batada tarbiyya tsaye take rok'onsa yamata kaza"in bacin jidda dayakema wahala da abinda zai mallaka aduniya yanada yawa"tsab zata kirashi tace"yunwa takeji yaje yasiya mata abu kaza zataci"idan yanadasu yasiya mata"in bedasu yasi mata daidai k'arfinsa"amma bata godewa sai hange"yah Abdul yakasance yanada ruk'o da ibada sbd yanada ilimin addini sosai"shiyasa cikin ikon Allah duk wata shaid'aniyar mace da zata nuna tana sonsa badan Allah ba yake take mata burki"duk wani burinsa da farin cikin sa yata'allaka ga jidda"har mamakin irin son dayake mata yakeyi....hand some guy ne yah Abdul"Inda yanada manyan kud'ad'e da haduwarsa sai tafi hakama....
wacece jidda?
hauwa'u umar! shine cikakken sunan jidda"kowa nata anan sokoto yake"su 3 ne awajen iyayensa" dg yaya ghali sai jidda sai k'aninsu hamza daya rasu"mahaifin jidda yafi shekara 12 da rasuwa"bayan rasuwarsa k'aninsa Abba (wato mlm mamman) yazo ya auri magajiya sbd yarik'e yaranta"mlm mamman mutumin kirkine"yana sana'ar siyan da cefane da kayan awo"yanada mata 1 da yara 3"Ana's bilkisu,da auta khalifa"suna zamansu lafiya da matarsa ummi(sahura)koda ya auro magajiya tazo tafara nuna kishi da ganin k'yashi"sahura bata kulata"shekarar magajiya 2 da auren mamman ta haifi d'anta namiji Aliyu"dg shi bata koma haihuwa ba"yanzun shekararsa 8"magajiya mace ce mai son abin duniya da hange"bata son k'aramar cimaka"tanason taci abincin mai dad'i"shiyasa tabi ta lalata rayuwar jidda ta sangartata"ghali yana sudan karatu yafi shekaru 2 acan"jidda ce da Aliyu kawai gaban magajiya"jidda ta kammala SSCE nata last 2 yrs"amma bata cigaba da karatuba"batada wata kawa ko aminiya sama da Aseeya(Asee baby) dake anguwarsu kuma a mak'otansu" dan yarinyar akwai son fafa da gayu"gata y'ar talakawa amma bata ajiye kanta wuri kad'an ba"shima babawo anan anguwar tasu yake"sosai Asee baby ke k'ok'arin d'ora jidda akan hanyar datake bi"dan halin uwar Asee dana magajiya kusan guda ne"jidda yanzun ta yafe islamiya bata zuwa sai bilkisu kawai ke zuwa"
Bilkisu nutsatstsiyar yarinyace"shekarunta 18 yanzun"tana SS3 suna gab da last paper"tayi saukan alk'ur'ani me girma yanzun hadda takeyi"tanada ilimin addini sosai da sosai"tanada burin zama nurse"bilkisu kyakykyawar gske ce"dandai tana b'oye kyawun nata"wankan tarwad'a ce"tanada dogon gashi bak'i"gata da siririyar muryar"ita ba gajeraba bakuma doguwa ba"bata make up balle shafe shafe"any time tana d'aki yin karatu ko hutawa"Inka ganta tsakar gidan umminta takeyiwa aiki"in kuma ta fita waje skul ko islamiya zataje"shima zata zumbula hijab ta fita bayan tasaka face mask"da yawan mutane suna fad'in basusan fuskartaba"wannan halin na bilkisu yatsonewa magajiya da jidda ido"suna k'ananun maganganu da yada haibaici "ai bilkisu batada farin jinin samari"shiyasa ta tsaya a zuwa islamiya"ummi dai bata tada kai ta kallesu sbd tasan hassadace da jahilci ke damunsu"yah Ana's"saurayine d'an kimanin 27yrs"yana karatunsa da tsaron shagon k'anin ummi"mutum ne na k'warai kuma d'an k'walisa"sun shak'u da bilkisu sosai"yana yi mata hidima da kyautata mata itada iyayensu"ada yana yiwa jidda itama ko yaya"amma sbd idan tayi rashin da'a yanatsawatar mata"sai magajiya tayita k'ananun maganganu da yada haibaici"ummi ta hanashi tsawatar mata"hakan yasa saita kama yakeyiwa jidda mgn"wannan kenan"
Cigaban labarin.....โ๏ธ
azuba zazzafan sharhi dan samun cigaban karki bari Ayi bbuke dad'in labarin da chakwakiya na'agaba๐
wannan book d'in nakudine
Normal grp 300
Vip grp 1000
Special people 2k wato 3pages in a day
zaku biya kud'in ku ta wannan acc number๐2230373842 NABILA ALIYU UBA BANK
Kituro shaidar biyanki what's app number d'ina 08100084251
300 kawai ake turo Kati idan bakida acc amma sauran payment d'in ta acc ne
banason transfer d'in Kati ko vtu photo d'in katin MTN zaki d'auka saiki turo dan Allah banda kiraโ
Y'an nijar kutuntub'i wannan n๐ +227 88 01 90 50
Normal grp 500f
Vip grp 1000f
Special people 2000f
dan girman Allah da darajan iyayenki karkimun mgn idan baki shirya biyaba
๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ
๐น๐คฑ๐ปWATA UWAH ๐คฑ๐ป๐น
๐๐ปโโ๏ธ(RAYUWAR ABDUL) ๐๐ปโโ๏ธ
๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ
Story & written by
mommyn fareesa
Free page 7&8
*cigaban labarin*
..........da misalin k'arfe 10:15 am "yah Abdul ne zaune atsakar gidan kan kujera y'ar tsugunne"yasha wankansa"yana sanye da yadi brown colour riga da wondo"d'inkin me gajeran hannu"kansa bbu hula"suman kansa da sajensa sunsha gyara"yayi y'ar rama da haske"sai daddad'an k'amshi ke tashi ajikinsa"sosai yayi wani irin kyau"yanata yanke farcensa na hannu"meenah na kitchen tana girki "tanata sauri ta idar sbd tana so 12: pm ta tafi skul"goggo kuma na zaune kan tabarma cikin baranda"fuskarta bbu annuri ta dubi yah Abdul tace"kai !anjima kazo ka wankemun kayana da dare kamun guga"kansa ak'asa ya amsa da to"meenah ta fito dg cikin kitchen d'in tana fad'in yaya pls Assignment d'in fa?kawo na miki"da sauri ta nufi parlour"bbu jumawa tadawo da book a hannunta ta mik'a masa ta zauna k'asa agefensa"shi kuma yadena abinda yakeyi yafara yi mata Assignment d'in da mata bayani ta yadda zata gane"meenah na sauraronsa tana tunanin irin brain d'in da Allah yabashi....sallamar kabeer ce ta dawo da ita tunaninta"sai dai tasaki baki ganin da mace yashigo kuma dg gani bbu tarbiya atare d ita sbd yanayin shigar dake jikinta yanuna hakan
goggo kuwa baki washe tahau tarbarsu "tana cewa su shiga ciki,yyinda budur war tayi wa yah Abdul k'uri da idonta,dan yyi bala'in tafiya da imaninta...lolx"yana juyowa suka had'a ido da ita"yawurgo mata harara had'e da Jan tsaki....afusace kabeer yace yaya budurwar tawa kakewa tsaki dan wulakanci? "Yafad'a had'e da kok'arin shiga parlour"dan ita goggo harta shigama"
Mamakine sosai a fuskar yah Abdul da tsananin bacin rai"yad'ago yana dubar kabeer" kansa yanuna yace" kabeer ni kake gayawa mgn sbd karuwa ?"
Salati goggo tayi dg cikin parlourn, jiki na b'ari ta fito zani a hannu tana cewa"sharri zaka masa?" yo ai kai yadace acewa manemin mata "kuma hariji! ko atunaninka bansan irin wankan da kakeyiba kullum da asuba ?shine zaka masa sharri?abanza kak'i aure kana lalata yaran layin nan.....kuka meena ta fashe dashi had'e da salati tana cewa" anya goggo kece mahaifiyar yah Abdul ?"
dakk'uwa ta mata had'e da cewa" inna sake jin bakinki banyafemiki ba "
kabeer ko fitowa sukayi da budurwarshi,wacce itama tana mamakin halin goggo dan azatonta yah Abdul d'in d'an kishiyar goggone ashe dantane wai!ta fad'a aranta
Yah Abdul kuwa dafe kansa yyi dake sarawa "ga wani d'aci da bakinsa keyi " yyinda zuciyar sa ke k'una ,duk abinda goggo ke masa be tab'a jin zafin abinba irin na yauba "tuni idanuwansa sukayi jajir...
Kabeer dake shirin fita shida budurwar ta shi yakalli yah Abdul awulakance yace "oh ashe TALLE ce ke yiwa AUDI gori??"
Azuciye yah Abdul ya mik'e tsaye yanayin taku biyu ya funcikosa "har suna bige budurwar,"wani wawan punch yabasa abaki ....kabeer yazaro ido zai rama"tuni yahau jibgarsa,yyinda goggo ke zaginsa da aibatasa dan ita a tunanin ta k'ila kabeer din zai iya bige yah Abdul din "da taga yana jibgarsa tukum"ta hau tijara yayinda meenah keta kuka...
yah Abdul sarkin fushi "dan be iya fushiba "amma yanada hak'uri be damu da goggoba dukan kabeer kawai yakeyi "yyinda budurwarsa tayi waje gudun kar a had'a da ita...
Koda goggo taga be bariba tuni ta matsa tana marinsa had'e da cewa" ALLAH yahad'aka da sharrin masu sharri tunda kamasa haka.....cak yatsaya had'e da dukewa a gurin jin goggo na masa baki"yana hawaye masu zafi had'e da bata hak'uri,banxa tayi dashi takama kabeer me kumburarrar fuska suka shige daki dashi"
meena dake kuka tazo ta mikar dashi tsaye tana basa hakuri had'e da cemasa bbu abinda zaifaru dashi ai beda laifi..
shiru yyi amma yana tsoron bakin uwah.
"sannan yana zargin anya goggo ce mahaifiyarsa kuwa?"
har d'akinsa dake soro ta rakasa "kafin ta dawo xuciyarta cike da tausayinsa..
kwana 2 da faruwar haka"gaba d'aya yah Abdul sau 2 yake shiga gidan arana"idan yashiga da safe zai gaisheta yayi wanka yafita"sai in shiga toilet yakama yake shiga amma ko abincin gidan yadena ci"
Idan ruwa zai kama da dare koda asuba awaje yakeyin bukatarsa baya shiga gidan"
sosai damuwa ta masa yawa acikin y'an kwanakin"ga sha'awa dake masifar damunsa"
Afanninsa da jidda kuwa be koma zuwa gidan suba ,saidai yakirata ta waya kimanin sati 2 kenan"
Ayau yakama Tuesday" kuma ayau ake yin kamun maryam"
Tun wajen k'arfe 4:30 pm jidda ta shirya cikin d'inkin ankon"doguwar riga gownt ce wacce ta bayyana ainahin suran jikinta"dan ba yah Abdul tabama d'inkin ba"
mayafi bak'i ta yafa samqn kanta"bayan tasaka y'an kunne"tayi parking gashin kanta data k'ara attach aciki"
plate shoes tasaka ta rik'e y'ar post tata wacce ta saka baby nokia d'inta aciki"
magajiya na kwance samqn gadonta na k'arfe tabi jidda da kallo tana murmushi tace"masha Allah kinyi kyau"muje naga yadda zaki dinga taku d'aid'aya"
Jidda na dariya suka fito dg cikin d'akin"ummi na tsakar gidan tana girka tuwon dare"bilkisu na islamiya"kallo d'aya tayiwa uwar da y'ar ta d'auke kanta"
Asoro suka tsaya magajiya tayi k'asa da murya tace"anjima dan Allah kitafo mana da kaza"dan nasan yadda kikayi kyau haka zakiyi sabon saurayi"sai kice yasiya miki"
Jidda na k'ok'arin mgn Abba yashigo cikin soron"tab'e baki magajiya tayi"yadubi jidda fuska ad'aure yace"ina zataje?" gun bikin k'awarta maryam mana"
baki yi hankalin turata islamiya ba sai gidan biki?" shin wai wace irin UWACE ke magajiya?"
yanzun ahaka zata fita da wannan shigar dake nuna tsiraici?
Dan Allah mlm kabar yarinyar nan ta sarara haka mana"ai zamani yazo da hakan ba wani abu ba"ke jidda wuce kije"
Jidda batayi mgn ba tayi gaba"Abba ya girgiza kansa yayi cikin gidan yana tunanin anya zai iya cigaba da zama da magajiya?"wacce ta kasa tayi hankali har yanzun"ko kwanciyar aure zaiyi da ita saiya biyata kud'i ko tak'i yarda dashi"
hakan yasa sai yayi wata da watanni bbu abinda yafaru tsakaninsu da ita"
Ummi dake zaune ta amsa sallamar sa"atake ta fahimci ransa ab'ace yake"
mlm sannu da