Showing 24001 words to 27000 words out of 87071 words

Chapter 9 - Budurwar Kauye Hausa Novel

07 Oct 2024

13101

hankalin sai yaya tinda kai bazaka ganeba koda anmaka bayni


TJ yace niko nagane tinga zahiri nagani ba a bakiba


papa yace nizan wuce sai munhadu monday ma zan resuming office ,inaga idan nataso zan leqoka


baikaiga bashi amsa wayarsa dake aljihunsa tafara ruri, saida yagama wayar sannan ya dubi papa yace ok ba matsala Allah kaimu ,kagaida madam kacemata insha Allah zanshigo na musamman


papa yace kana iya zuwa kafada mata dakanka,amma azahirii dama yana gudun kada yace bari yaqarasa wajenta ,dan bai sancewar tabama cikin motaba dake glass din tintic ne


TJ yace daga baya kuma,kasan dawace nayi waya yanzun


papa yace ina zan sani baban kaya,mai buhu2

yace toh batawa bace jarababbiyar yarinyar kace ,jammy ,baicin nasanar mata kayi aure shine yanzun takirani wai takiraka baka picking ba akan zata fada maka tashigo gari jiya


papa yace wayar tana mota barin zan calling nata back


TJ yace kada kabatawa kanka lokaci wlh karabu da mata yanzu ,dan kasamu dik abinda ake nema saura mu yan baya Allah yabamu irin naku


takaici yasa bai ko kulashiba ya wuce yace Allah yasa kagane



。。。。。

Fauziyyah tana zaune kamar tafita ta tafi takeji,tsabar tagaji sai taji wayarsa tana ringing


matsowa tayi taga waye ke kiransa, taga Jammy arubuce ,tabe baki tayi tace wahala tasameki dakike bin wannan


bada jimawaba ,ya shigo ko kallo bata isheshiba ,sai daya tada motar ya hau hanya sosai sannan ya dago wayarsa yafara dialling no Jammy



Hello, baby ya akayi batadaiji me akaceba yace umm bani kusa da wayar ne ,so ya hanya

batakumajin mai akacw ba sai taji yace ba matsala sai goben ,uhum bye



aranta tace itama kenan bazaa sake mata fuskaba ,daga haka ta juyar da kanta bata sake bi takan saba har suka iso



basu suka dawoba har bayan ishai, inda taji kamar kada tadawo sabida yadda daddy da momcy suka nuna mata qauna


dazasu tafi daddy ya bata kudi masu yawa ,da kyarma ta karba


momcy kuma ta bata dambun naman zabbi cikin wani madaidaicin bokiti


tunda suka shiga mota ba wadda yama dan uwansa magana har suka iso gida


tana fita ta bude gidan baya zata dau bucket data ajiye ,yace keh meye haka zaki budemun mota


tace na bude tinda ajiyata zan dauka ,yace toh kwadayayya kikamun rashin kunya nazubar wlh


ko kulasa bataiba saima daukan abinta datayi ta wuce ciki.....



KUYI HAQURI DA WANNAN BANIDA CHARGY NE



✍🏻Faty Mmn Faty
[10:40PM, 8/6/2017] ‪+234 703 448 8635‬: 🌾🌾🌾🌾🌾🌾


🌾🌾🌾🌾


🌾🌾🌾



Budurwar Qauye🤷🏼‍♀🤷🏼‍♀🤷🏼‍♀

Written by Faty Mmn Faty

August, 2017



2⃣4⃣
Yana fitowa ya hangi su Abdu suna hira tare da masu gadi,sai alokacin ya lura da Abdu ke zaune,sam lokacin daya wuce bai lura dashiba


dafe goshinsa yayi sakamakon tunawa dayayi yau bai bada kudin abincin darensuba


gashi har pass 8,wucewa yayi ciki aransa yace tinda asanadinki mukayi dare har haka tafaru wlh sai kinmasu girki dan bamai fita neman abinci at this tym


Direct site nata ya wuce ,gam gam yaketa buga mata qofa

itakuma tana shiga tafara rage kayan jikinta dan tayi shirin bacci tinda tayi sallah


ganin bugun bana hankali bane yasa tayi saurin zura wata yar yaloluwar riga ta fito


tana budewa tace wai meyene kaketa damina kam daga shigowata


aiko tana fitowa idanunsa kyar akan qirjinta wadda babu ko bra dan tariga da tacire, gashi rigar kana ganin jikin mutum ita kawai ganin yadameta yasa ta zura rigar ta fito


ganin tafito tana kuma masa magana amma bai amsata ba, cikin jin haushi tace inbakada abin fadi kaga tafiyata dan inada abinyi


yadda tayi maganar afusace yasashi maida hankalinsa kanta, yace toh mai bakin rashin kunya nayi shirune naji mezakice,kuma dai kinsan bakida abinda zanzo nema ko


toh oya kifito kidafama su Abdu abinci yanzun kada kuma kibata lokaci


Abinci?yace yes abinci koda wani yare nafada


tace awannan daren toh banmaka qaryan zanyiba wlh sai dai su kwana da yunw....

bata qarasaba ya buge bakin yace baamun jayayya wlh kifito kiyi abinda nace kokuma jiki magayi


dafe bakinta tayi tanajin zafin wajen amma bata risinaba ,juya masa idanuwa tayi tace toh ni yar aikinsu ce


yace to meye amfaninki kima daina batama kanki tym kifito,kuma tinda abinnaki iskancine daga yau kexakina masu abinci sau uku arana barin sake saya masu abinciba tinda gakinan bakida aiki sai rashin kunya da kwadayi


wani duba tamasa tace nayanzun dai zanyi amna banyi alqawarin yimasu kullum ba atow


yace toh kigwada qinyi kigani sai namaki abinda baki tunani ,injuninki rashin kunya muzuba


yana fadin haka ya juya,har ya juya yakuma juyowa kuma kinemi kaya kisaka kada kifitomun ahaka ,bako dadin gani , kuma bai birgeniba tinda bannemaba haka banson akawomun tayi


duban jikinta tayi ganin yadda jikinta ya fito ga kuma abinda yafada sai kunya ya kamat ,amma sai ta dake tace to wayakai idanunka wajen


yace toh tinda nema kike Allah yasa kifito ahaka kiga yadda zan kunto karena yamaki yana kaiwa nan yayi tafiyarsa abinsa


itakuma kunyane ya lullubeta yadda yaganta ,daki ta koma ta watsa ruwa tukun sanban tadan shafa mai sai humra ajikinta, ta sauya riga da wando ,wandon iyaka guiwa sai rigar bata gama rufe mata bayanta ba


saqqowa tayi tana kunkuni dan bacci takeji ,tana saqqowa falo tako hangesa zaune afalo yana waya ,kamar ta juya taji amma saita dake ta wuce kitchen


tinda ta fito yake kallonta harta wuce ,yace lalle yarinyar nan zankoya mata hankali gaba kosata akayi bazata faraba


cikin mituna qalilan ta hada masu taliya da macaroni wadda yaji nama da kifi ta juye a qaton flaks sannan ta fito dashi a hannunta


a inda ta barshi anan tasamesa,tsuke fuska tayi sannan tace nagama

ko kulata baiba ya miqe kamar mai karban kulan sai ya damqe hannunta da qarfi ,yasa dayan hannunsa ya karbi kulan ya ajiye


zaro idanu tayi tace lfy mai namaka ,badai abinciba ainadafa ko,toh saika sakeni na wuce nan tafaki idanunsa ta warce hannunta zata gudu


cikin sauri ya sake damqota saida tafado jikinsa,nan ya shaqi qamshin turarenta hadi da wani yarr dayaji ajikinsa


sake matseta yayi ajikinsa,cikin tsoro tace meye haka yaya Alamin


cikin muryarsa data fara sauyawa yace ba abinda kike nemaba shine zan maki

wlh ni ba abinda nake nema,pls kayi haquri kasakeni


yace yau ina rashin kunyar naki dama na qaryane kenan


ganin baida niyyar sakinta saima dada matseta dayayi har sunajin numfashin juna,cikin tsiwwa tace wlh kasakeni kona cijeka banda mugunta mai namaka zaka shaqureni


bata ankaraba taji bakinsa cikin nata,mutsumutsu tafara amma ina yadda yake tsotsan bakin kamar yasamu swt shiya fara kashe mata jiki har jikinta yasaki


papa kuwa nan yafara sauqa a network,nan yakai hannunsa kan qirjinta yafara sarrafasu

sosai ya shagala inda fauziyya jikinta yafara rawa dan ta tsorata da lamarinsa ,ganin yadda yake tsotsar bakinta harda mugunta yasa tafara kuka


saidaya tabbatar ta risina sannan yasaketa ya tunkudata gefe yace wannan kadan kenan kika sakemun rashin kunya zakiga fiye da haka ko kisake tsallake maganata wawiya kawai wuce kibani waje


cikin sauri ta wuce saidata je bakin step ta juyo da qarfi tace Allah ya isa na mugu kawai mai muguntar tsiya sannan ta ranta ana kare....




✍🏻Faty Mmn Faty
[10:40PM, 8/6/2017] ‪+234 703 448 8635‬: 🌾🌾🌾🌾🌾🌾


🌾🌾🌾🌾


🌾🌾🌾


Budurwar Qauye🤷🏼‍♀🤷🏼‍♀🤷🏼‍♀

Written by Faty Mmn Faty

August, 2017


2⃣5⃣
Dagudu ta shiga falonta ta kulle gagam,sai data shiga bedroom nata sannan tazauna abakin gado tana maida numfashi


zamewa tayi ta kwanta ,tanajin radadin da bakinta da qirjinta suke mata

mirginawa tayi tana tuna yadda papa yadinga....,afili ta furta dan iska kawai mugu


dahaka har bacci yai gaba da ita,washegari tana tashi datayi sallah bata komaba saqqowa tayi ta hada masu breakfast sai qunquni take

amma da tabari papa yamata abinda daya mata jiya gara tayi ko wanni irin aikine yafi mata


tana gamawa ta koma daki sai datayi wanka tafito da hijab ajikinta, flask dinsu Abdu tadauka ta fito waje lokacin 8 tayi,wajen masu gadi taje cikin mutunci suka gaisa inda har suna mamakin hajiyar baruwanta ba irin alhajinba

tace ga abincinsu ta kawo masu,sukayi godia suka karba

daukan nata tayi ta wuce daki abinta

sai wajen 10 ya fito domin yabama Abdu kudin abincinsu,cikin ladabi kamar kullum ya gaidashi,shima haka ya amsa a daqile


miqo masa kudi yayi yace gashi barin baka na 1week,cikin sauri abdu yace ai ankawo mana abincin


wakenan ya kawo maku?ya tambayesa

hajiyace,ya amsa

tabe baki yayi,yace ok ahikenan jeka abinka zataringa aiko maku

dawowa ciki yayi,yace au ashe matsoraciyace,wani,murmushine ya subce masa dan dama yajima da ganota tana da tsoroo kawai dai bata barin takwana ne


kwanciyarsa ya koma yayi sai wajen 12 ya fice eatry yayi break, acan jammy tasamesa suka dawo gida tare


lokacin to 1 ya shiho gida,lokacin ta gama abinci ta kaima su Abdu,taga shigowar motarsa,zata shiga cikin gida taga yafito shida wata farar yarinya daganinta zaka gane farin kantine,tana sanye da riga da skert english wears,kanta yane da wani veil mai shegen kyau ,adokam iya ado ta zuba daganinta kuma tasha boko ta qoshi


kallo 1 tamasu ta wuce abinta,kitchen ta shiga tadauko abincinta,afalo suka hadu su har sun hau kanbene papa na rungume da ita


qaran bode qofar kitchen datayi shiya juyo da jammy, kallon fauziyyah tayi sosai sai kuma ta bata fusja ashagwabe tace my darling who is dat girl

duban fauziyyah yayi yaja wani gajeren tsaki,yace muje rabu da wannar nima bbansantaba

jammy tace oh,ko itace matar taka ?

waiba ammafa bantabbatarba,ya amsa mata

ta bude baki data sake magana,yace enought muje inkuma tammbayoyi daki tsaya na wuce abina


maqale kafadarsa tayi takaimasa wani hot kiss a chicks nasa tace sorry my darling muje,baice da ita komaiba sai juyawadayayi suka wuce suka barta nan


itama bayansu tabi tayi side nata,tana mamakin dama ashe haka ya Alamin yake bayan shaye2n,harda neman mata ,tabe bakinta tayi tace ruwansa tafara cin abincjnta tama manta da kashinsu


Jammy kuwa suna shiga falon papa,tafara santin wajen tace waw my darling gidannan yamun kyau,Allako ya tambayeta


tace sosaima kuwa,yace toh kullum kinso saiki zoba ur always wlcm


cijin jin dadi jammy ta zame gyalan kanta,cikin salo ta qaraso wajensa ta wani rungumesa tsam amma abinda yabama papa mamaki bawani abinda yaji ajikinsa bakaman idan jikinsa ya taba na fauziyyah ba


yana cikin wannan tunanj yaji jami tana masa wasu salo na musamman nan ya manta komai, sai dai kamar yadda ya saba iykansa romance ya rabu da ita, tin abin na qonama jammy rai harta haqura tasaba dan tanason muamala dashi sosai kodan yadda yake sake mata naira gashi yamata alqawarin mota idan tadawo daga tafin datayi


Jammy asalinta yar nasarawa state ce, bautar qasa ya kawota bauchi ,watarana su papa sunje wani glub da dare acan ya hadu da jammy,dafarko jammy bata gane inda ya dosa anma dake tana da wayo sai take biyema halinsa harta samu karbuwa sosai awajensa kuma ko nawa bai tsoron kashe mata,lokacin bikinsama taje gida hutu ne kuma yamata alqawarin idan tadawo zai saya mata mota dan tana masa yadda yake so 100%


basu suka fitoba sai wajen 5 lokacin fauziyyah tana kitchen tana hada abincin dare,taji fitansu, aikinta taci gaba dayi dan uban gayyarma bai gabanta baran waccce ya kawo


har yakai mota ya tuna da ya manta tab dinsa dawowa yayi ya dauka,ya dawo zai wuce itakuma tafito a kitchen suka hadu,kallo daya tamasa takauda kanta


dan masifa sai ya tsaya yace keh mani kekima wannan kallon, tace au kaine dama ai banganekaba


zaro idanu yayi yace lalle kinsamu sake harni kike fada ma haka ko,to inma baqin ciki kike sai dai ya kasheki dan nida gidana dole nakawo abinda nagadama


atsiyace tace ka tsargu kenan to idan kanaso kamaida gidanka mamin ko sabonlayi dik kaita shafa ,sai dai kasani kada kasake garajen hada jikinka mai tattare da najasa da nawa dan wlh dik danyan kan dana maka kaika saya da kudinka


borouba nikike cema qazamin jiki,ni batai auneba taji ya damqota mari lafiyayyu biyu ya bata afiska,idanunsa sunyi jajur dan bacin rai yace inhar ni banfadamaki kazamaba harke kyafadamun,

zafin marin da baqin cikin abinda yamata yasa ta rarimo hannynsa ta gantsara masa wani lafiyayyan cizo saida haqoranta suka shiga sosai ciki


auch yafada yana yarfe dayan hannunsa,sannan tasakeshi tace kuma ba inda zani saidai ka kasheni mugu azzalumi


cikin zafin rai ya dinga marinta sai daya dakata sosai sannan ya fice yana huci


ranan kam tasha kuka harta gode Allah kuma ranan ce tafara nadamar aurensa da kyar tasauqe abincin amma bata iya kaimusuba sai ajiyewa datayi abakin qofa ta wuce daki,rufe kanta tayi tana kuka tana tunowa da yasir yanzun ko awani hali yake ,itama abincin dabata ciba kenan


tin daga ranan fauziyyah tayi alqawarin ko papa zai kasheta bazata sake kulasaba,sau da dama zasu hadu afalo amma ko kallonsa batayi baran magana dama can bamasa takeba sai inya takalota


haka kawai zai shigo ya zazzageta amna ko dago kanta batayi baran ta amsa ,hakan shikuma kona masa rai yakeyi sosai


yanzun inbaije gida ya sami jammyba ita zatazo tasamesa,mota kuwa ya saya mata, haka take fantamawa abinta



wasawasa har sunyi wata biyu da aure amma har yanzu ba abinda ke hada ta papa tafita harkansa ,shima haka sai inya bushi iska ya zazzageta ya wuce abinsa



acikin haka daga wajen aiki aka turasa singafore zaiyi wani couse na wata shida

lokacin dayaje wajen daddy da maganar yayi murna ,yace toh saiya samarwa fauziyyah school taci gaba da karatunta

amma fir yaqi yace sai yadawo ai shima yana da niyyar hakan,daddy yace to sai dai tadawo wajensu da zama kafin ya dawo nan yace ya amince ,idan ana gobe zai tafi inyaso sai driver yakawota


nan yafara shirin tafiya,bayan sati biyu komai ya kammala,ana gobe zai tafi da safe ya leqa fauziyya yace keh kishirya da yamma driver zaizo yakaiki gidan momcy kuma wata shida zakiyi saikisan abin dauka


yadda yasameta tana game awayarta haka ko dagowa bataiba,shima wucewa yayi dan yasan bazata kulasaba tinda har dukanta ya tabayi akan sai ta amsa masa haka ya haqura ya kyaleta bata kulaba


da murna su momcy ssuka tarbeta inda aka bata daki da falo nata, sai awajen momcy taji inda zashi yasa tadawo nan da zama ,tace Allah yaraka taki gona

washegari shima ya daga zuwa singafore ....



✍🏻Faty Mmn Faty[8:39AM, 8/17/2017] ‪+234 803 157 5758‬: 🌾🌾🌾🌾🌾🌾


🌾🌾🌾🌾


🌾🌾🌾



Budurwar Qauye🤷🏼‍♀🤷🏼‍♀🤷🏼‍♀

Written by Faty Mmn Faty

August, 2017



Wannan shafin nakine ked'anki AUNTY NAJAH DAMBAM,nagode da kulawarki gareni thanks a lot 😍😘



2⃣6⃣
Tinda papa ya saka qafarsa ya tafi fauziyyah bata sakeji daga garesa ba,ko waya ya kira momcy idan tace ganan fauziyyah kugaisa mana sai yace aa zai kirata a wayarta daganan kuwa ko kalar no vaima saniba


itama kuma hakan ya fimata,dan mantawa take dashi sai idan taji suna waya da momcy ko daddy take tunawa dashi


zamanta takeyi cikin nunna mata so da kulawa wadda daddy da momcy suke mata,sai abinda takeso takeyi bamai takurata


hakan yasa hankalinta kwance,saima haske da kyau data qara ,tai bulbul da ita abinta,gwanin shaawa


watan papa biyu cur da tafiya, daddy yace ta shirya suje dambam weekend,murna awajenta baa magana


ranan friday ana saqqowa daga masallaci,suka wuce


suna isa daddy yacema driver nasa su fara zuwa gidan amininsa dan sun kwana biyu basu haduba


aiko suna isa qofar gida da gudu tafito tayi cikin gida bako sallama ta fara kiran mama,mamana


mama tana cikin daki zatayi alwala taji muryar fauziyyah kamar daga sama aiko da sauri ta fito,tana cewa wanakeji,kamar mangana


da gudu ta qarasa ta rungume mama tana cewa nice mama


Abba ya fito da niyyar tafiya masallaci sai yaji mama tanata dariya adaki tana cewa ba tsamnani kawai sai zuwa


leqawa yayi dan yaga ita dawayene,sai yaga fauziyyah,da murnansa yace mamana kece yuwar haka bako waya


sake mama tayi taje jikiin abba tace abbanafa nadau daddy ya fadamaka zamuzo


yace yanzun keda waye tinda Alamin bayanan


tace nidasu daddy nefa,mama tace amma shine baki fadamunba na biyeki


Abba yace toh barinje wajensu ,yana fitowa suka hadu a tsakar gida dan har sun shigo


daddy da abba sukayi musabiha suna murnar ganin junansu


momcy kuwa wucewa dakin mama tayi mama tana mata sannu da zuwa


daddy da abba juyawa sukayi dan tafiya masallaci,momcyma anan tayi sallah


bayan sunci abinci, daddy yace hajiya mutafiko kinga dare ta fara,momcy cikiin zolaya ta dubi fauziyyah wadda ta maqale jikin mama tace daugther zamu tafi ko


cikin shagwaba tace nikam momcy kibarni na kwana anan wajjen mama


daddy yace yau anga abba zaa gudu manako,dik sukayi dariya sannan suka musu sai da safe sannan suks tafi


Abbama yau afalon mama ya zauna suka sha hira,amma yaji dadin ganin yartasa dan daga ganinta batada matsala tinda jikinta bai nunaba,amma kullum da tunaninta yake kwana yake tashi tinda yasan ga halin mijinnata


sunsha hira sosai sai wajen 11 sannan ya masu sallama ya wuce ya wuce sashinsa


suma shirin kwanciyar sukayi, amma hiransu suke,mama ta dubi fauziyyah da kyau tace fauziyyah dftn dai babu wata matsala agidannaki


fauziyyah tayi murmushi tace me kika gani mama


aa tambayarki nayi ko kina fiskantar wata matsala dangane da mijinki tinda dai nasan su daddy kam bazaki taba fiskantar wata matsalaba


tunowa da maganar abba tayi lokacin dayake mata nasiha yace kimin alqawari baxaki taba fadama wani sirrin mijinkiba koda mahaifitarki


sake murmushi tayi tace aa mama babu komai munazananmu lfy lau,mama tace toh Alhamdulillah haka akeso Allah ya rufa mana asiri


fauziyyah tace amin nan tajuya tace mama saida safe baccinakeji mama tace nima haka Allah ya bamu alkhairi


shiru tayi tana ta tunane tunane har bacci ya d'auketa


kwanansu biyu ranan sunday zasu wuce amma fauziyyah sai kuka take wai abarta bayanzuba


Abba yace ba barinta da zaayi tazo su tafi kawai,momcy tace dama tazo da kaya soaaine saita zauna ta kwana biyu tinda Alamin dinma bainan


daddy yace zonan yata,kinason kijima ne,tace eh



yace to namaki alqawari nan da wata biyu dama akwai biki acikin gida idan munzo saikinyi wata kafin ki koma ko kin amince


dasauri tace eh ta amince,nan suka tafi ammma bata bar hawayeba har suka tafi tana kewan gida sosai


bayan tafiyarsu mama tacema Abba sai naga kamar da mataala atsakanin fauziyyah da mijinta Alhaji


Abba yace kamar me kenan?
tace tinda tazo harta tafi banji ko sau daya ya kirata awayaba


Abba yayi dariyarsu na manya yace nadauka ko wani abu tafada maki,wannan kuma baiwuce shaanin aikiba amma bakomai kimasu fatan alkhairi kawai


tace to Allah ya kyauta


kamar yadda daddy yayi alqawari bayan watanni biyu suka zo damban biki anan suka batta sai datayi 5weeks sannan driver yazo ya daukota

。。。。。
Papa kuwa yana can singafore,cikin ikon Allah baisamun matsala akan abinda ya kaishi

amma halayensa sai abinda ya qaru,haka nan yamanta da fauziyyah ashafin rayuwarsa amma lokaci zuwa lokaci yakan

Join Our Groups

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login