Showing 15001 words to 18000 words out of 87071 words

Chapter 6 - Budurwar Kauye Hausa Novel

07 Oct 2024

13116

ya zaro ido waje, yayi saurin sake gyalen tare da mike wa tsaye, yana ja da bays, itama saurin tashi tayi tana murxa idanuwanta shin mafarki takeyi ko da gaske ne .

har sai da ya Isa bakin kofa zai fita yaja burki ya tsaya, yayin da zuciyar shi ke harbawa, ya juyo don kara gasgata abunda ya gani, still dai nawwaran ce ba wata ba.

yashiga tunani me kanwarsa take nufi ne, tana nufin sameeratu ce kyautar data mashi? sameera data zuba mawa nawwar ido takasa magana itama azuciyarta, tunanini take, anata zaton nawwar abokin mijinta ne Yusuf.

cikin murya sassanya sameeratu tace yaya nawwar, ya juyo da dubanshi gareta, tare da kara so wa wajenta, hawaye na zuba a idanunshi, yana mata wani irin shu'umin kallo na soyayya, yayin da itama haka.

takara cewa yaya nawwar kaya fe min nayi kuskuren daya zame min Dana sani, nakin amsar soyayyarka, alokacin son Yusuf ya rufe min idona, bana ganin kowa sai shi, sai da akasa mana ranar aure, sannan hankalina ya dawo gareka, gashi yau Yusuf shine matsayin mijin Dana aura takara fashewa da kuka.

nawwar najin haka yaji jiri na son dibanshi zai fadi kenan, ta taho da sauri cikin kidima ta tareshi ya zauna bakin gado ya dafa kanshi da hannayen shi, yana salati" yace sameeratu lokaci ya kuri narasaki har abada, tace kayi hakuri nawwar nice da wannan kaicon don xuciyata tana tare da kai, baxan taba manta ka ba Nima sai ta fashe da kuka.

ya matse wani hawaye mai radadi tare da cewa narasaki har abada nawwara, ji sukayi ance hamman dina Baka rasata ba hasalima kun kasance a inuwa daya wato mata da miji.

gaba ki dayan su suka tashi don kallon mai magana, Mimi ce ke karasowa cikin dakin, yayin da Yusuf da awwal da khadija da zainab suka shigo" cikin murmushi, Yusuf yace kaji masoyan asali Mimi tace aikuwa.

nawwar yace Mimi mekike nufi, tace hamman nah ina nufin aunty sameera matar kace itace kyautar Dana maka, nawwara ta kalli Yusuf don Neman Karin bayani.

tace Yusuf kafahimtar dani abunda naji, yace nawwar abunda kikaji gsky ce da nawwar aka daura miki aure, ta kara kallon khadija da zainab suma suka Daga mata kai alamun haka ne.

nawwar da nawwara kamar sun hada baki sukace atare, tayaya hakan ta faru, awwal yace yanxu Mimi zata fada muku.

Mimi ta soma magana tace, hamman in baka manta va lokacin da aka kwantar da kai a asibiti na maka alkwarin insha allahu sai ka auri nawwara, to tunda ga lokacin nadauki aniyar nemo nawwara, SBD bana son in rasaka, da haka naje nasamu Dr awwal nafada mishi kudirina , shima ya aminta.

takanas mukaje kano dashi, alokacin ma ana shirye shiryen bikin nawwara da Yusuf, lokacin ZANU shiga gdan sai muka ga zainab da khadija, muka gabatar musu da kanmu da abunda ke tafe damu, sun nuna farin cikin su sosai.

kuma sun Samar mana nawwara bata son auren da Yusuf, muka rasa ya zamuyi mutunkari Yusuf da maganar, ashe Yusuf dan makarantar su yaya sulaiman ne kuma abokinshi ne, to shine nasanar masa, shikuma yafada mawa Yusuf cikin sauki Yusuf ya amince, SBD amintar dake tsakanin su da yaya sulaiman, daganan kuma muka dunguma wajan abbban nawwara muka sanar mishi.

shima yayi murna dajin wannan labarin , Yusuf yace kar asanar ma nawwwara sai dai kawai taganta da nawwar, Nima haka nace kar asanar mawa nawwar, sai Mami kadai da Abban mu, to kunji yadda akayi.

nawwar ya rungume yar autar su yana thank you my sister, Ashe haka kike sona daya, lallai na jinjina miki Allah ubangiji y baki miji mafi alkhairi, kowa yace amin.

itako tace Allah ya bani Yusuf hamman nah, nawwar yace mene cikin dariya sulaiman yace AI Yusuf ke sonta.

itako nawwara tana jikin khadija tana kukan murna da Allah ya nuna mata wannan rana, gaba ki dayansu suka fito falo don su Mimi zasu koma GDA, nawwara da nawwara sai Satan kallon juna suke.

khadija taci Mimi AI nikam binku zanyi don idan na kwana gdannan zan kwashi kayan haushi SBD nasan za agurji soyayya gara nayi can, bakiga ma yadda nawwara ke harara ta va, alamun bata son inkwana don karna takura su, sameeratu takai ma khadija duka.

Yusuf ya ijye musu gazan amare da su drinks yace amarya da ango mun barku lafiya, so Ku nuna mawa duniya kunfi *king* *laisu* da *rumana* na takaddan *kutausaya* *min* iya soyayya dukkan su suka kwashe da dariya.

bayan tafiyan su nawwar ya janyo nawwara cikin jikinshi ya rungumeta yana ma Allah godiya daganin wannan ranar, bayan sunci sunsha sun gabatar da sallan da akeyi, tare da addu'oi, daganan kuma sai zance ya canxa salo, inda suka Lula duniyar ma'aurata, ina ganin haka nayi waje abini don kunya, amma nabar hjya seeema, zasu gano muku.

kubiyoni agaba donjin wani soyayya zata kasance agdan ma'auratan nan.

*EDIDTED* by *UMMEE* *ADNAN*

TAKU UMMU RUMAN

. *Nusnim*
*pyar*
[1/11, 4:40 PM] ‪+234 806 448 1931‬: *ALJANA*
*CE*
*KO*
*MUTUM*
*By* *Nusnim*
8⃣6⃣➡9⃣0⃣
su Mimi sun Isa gda tare da ba mawa Mami labarin yadda suka baro su hamman din, Mami taji dadi sosai kuma tayi musu addu'an fatan zaman lafiya da dorewa.

Mimi tace Mami ina aunty sauda, Mami tace AI tun lokacin da aka kawota, ta kwanta SBD gajiyan biki, hakane kam gashi sunsha hanya.

ASUBA TA GARI.

nawwar ne yatashi Daga bacci don yin alwala SBD zuwa masallaci, ya tsura mawa nawwara ido"" yana kallonta, yayi murmushi tare da shafo gefen fuskarta.

bayan tafiyar shine itama ta tashi donyin wanka sannan tazo tayi sallah, bayan ta idar tafara karatun alqur'ani, lokacin kuma nawwar ya dawo masallaci.

ya yaba da hazakarta, don da ka take karantawa, bayan ta gamane ta juyo sukayi ido hudu dashi ta sunkuyar da kanta kasa tana gaisheshi, ya amsa mata cikin murmushi, tare dace wa y gajiyan biki da sabon wuri kuma, tace gajiya kam tabi gado.

yace masha Allah haka akeso, yace nawwara ki saki jikin ki dani ni mijinki ne mai kaunar ki, in Allah y yarda bazan taba barin wani abu y same kiba , nan suka fayya ce mawa junan su irintarin son da sukeyi wa juna, daganan kuma suka koma bacci" sai wajajen karfe Tara suka tashi, ya wuce bangaran sa don ya shirya.

itama tashiga wanka bayan ta fito ta tsara adonta mai kyau cikin atamfa , tana cikin shirya wane taji hayaniya a falo, su khadija ne suke hamman tsiya Mimi tace ango kasha kamshi, irin wannan kwalliya haka, sai kace za aje gasar kyau,, lallai aunty mu ta iya shirya ka"" suka kwashe da dariya" dai dai lokacin nawwara tafito.

duk suka zuba mata idanuwa Mimi ce takara sa ta rungumeta tare da cewa barka da safiya auntyn mu, yauwa Mimi iyayen surutu, tundaga daki nakejin muryanki kina ma angona tsiya.

khadija tace a lallai nawwara har kin samu bakin magana, zainab tace aunty khady ba dole ba, zama da masoyi dadine dashi fa,, Mimi tace hakane kam, suka bushe da dariya.

Mimi tace ga breakfast dinku nan Mami tace mukawo muku, nawwar yace AI yanxu nake son dama muje wajan mamin don taga amaryata"" ya janyota jikinci tare dacewa muje muyi breakfast, suko su khady zuba musu ido sukayi cikin sha'awa.

bayan sun gama suka dunguma can gdan Mami tayi murnan ganin nawwara kuma rayaba da ita'. tayi musu nasihohi masu ratsa jiki, aunty saudama tayi musu.

bayan wata uku dayin bikin sameeratu akayi na khadija, alokacin ne nawwara taje ganin GDA , SBD tund tayi aure bataje ba sai da bikin khadija ya tashi, tare da sulaiman da Mimi sukaje, shi sulaiman zuwanshi da biyu yayi SBD zainab kanwar nawwara.

lokacin nawwara da cikin wata biyu ajikinta, iyayenta sunyi murnan ganinta, don takara kyau alamun hankalinta akwance,, SBD nawwar na tattalinta suna gurje soyayya, daidai da girkima shi yake mata, ga Mimi kuma nataya ta wasu ayyukan SBD gata da akanuna mata.

bayan wasu yan watanni nawwara ta haifo santalelen danta mai kama da babanshi, kar kuso kuga murna wajen Mami kamar zata cinye yaron, anti suna Inda yaro yaci suna Ahmad ana kiranshi da (usaimin).

suna samun kula, bayan sunyi arba'in ne akayi bikin Mimi da dan ustaz Yusuf da anso a hada dana sulaiman waje daya, ska fasa SBD hidiman zayyi yawa.

nawwara ta sake yin JAM na state uni dake Kaduna wato Kasu inda zata karanta Islamic studies, cikin sauki tasamu masugunni a Kasu, tafara karatun ta cikin sa'a, arzikin mijinta bunkasa take.

usaimin awajen Mami yake zama SBD makarantar nawwara, anxo anyi bikin zainab da sulaiman , abun gwanin ban sha'awa .

akwana atashi bawuya wajan Allah
shekaran auren su nawwar 6, yau weekend duk suna gd babu aiki tare da yaran su guda biyu Ahmad (usaimin) sai maimuntu (mubina) , duk suna zaune afalo ana hira, nawwara ta kwanta acinyar nawwar, yayin da shi kuma yana mata susa akai, mubina tace, daddyna kana cirewa mummy kwarkwata ne dukkan su suka kwashe da dariya, nawwara tace, mubina a ina kika San kwarkwata?

tace mummy awajen Hjy kaka wai nace ma Hjy kaka tabani dan kwalinta na daura sai tace min baza ta bani ba wai ina da kwarkwata a gashine, ta karashe maganan cikin shagwaban kuka.

usaimin ya kwashe da dariya, yace hakane mana kina dashi, nan da nan tafara ihun kuka tana daddy kaga yaya usaimin ko, ya turekan nawwara y janyo mubina jikin shi yana lallashinta, bawwara tace lallai kam SBD wannan sha gwababbiyar zaka tureni bara ka gani, aiko tadare jikinshi, shima usaimin ya taho duk suka zauna jikin nawwara suka rungumeshi suna dariya yace I love you all.

TAMMAT ANAN NA KAWO KARSHEN LITTAFIN ALJANA CE KO MUTUM, BADON NASO TSAYAWA ANAN BA, SBD SUNGULLO LINE SUKA SHIGE MIN GABA.

*sannan* *INA* *baran* *Addu'an* *Ku* *Banda* *lafiya*.

*godiya* *ga** *dukkan* *masoyana* *na* *nesa* da *kusa* *Allah* *yabar* *zumunci*.
bazan manta da kuba GRP na nawa,don kunfi kowa son novel dina *ALL* *DOSTIS* *of* *NUSFULLHAYAT*
da sauran grps din.

*ban* *manta* *daku* *ba* *masoyana*
Ummee adnan
Hansai zozo
hafsat rano
al'eeman
ummu yahaya
nafee anker
fati azland
m jabo
qurratul ayni
ummu abrar
jamila muhm Ali
ayusha ilyasu
Sheedat
autar hjya
*Ashnurpyar*
da dukkan writers.

ban mance dake ba *Ummee* *adnan* adalilinki wannan novel ya karbo, *jinjina* ta *bangirma* *Allah* ya *baki* *lafiya* *ya* *raya* su *dnan* sai kinyi ko ba poster *Ummee* *dnan*.

wannan novel nawa ke na mallaka mawa *my* *shona* *shahrazad* *Allah* ya *barmin* *ke* my *shazee* soyayya cikin kwando *shahrazad*, *pyar* *hogaya* *dil* *se* *muhabbat* *se*
*ana* *ashiq* *bijunun* *shahrazad*
*ana* *hubbiq* ya *habibti*
*lahazatil* *kalbi* *minal* *hubb* *shahrazad*.

LITTATTAFEN NUSNIM
*adalilin* *Sonya*
*hanta* da *jini*
*Kuncin* *rayuwa*
*labarin* *ni'imah*
*kutausaya* *min*
*Aljana* *ce* *ko* *mutum*.

sai kuma mai zuwa *SON* *MA* *SON* *WANI*

TAKU A KULLUM UMMU RUMAN
NUSNIM

*BISSALAM*
asa, da tsiwa yaqara harzuqashi

Hannunsa ya d'aga, bata tsammaniba taji sauqar mari afiskarta

Dasauri ta dafe wajen da hannunta, ta miqe tsaye tace Allah ya isa banyafe maka ba, kuma qarya nayi ba tabarmar kunyan kazo nad'ewa inba haka a ina nakai qarar ka, saika fad'a ai


Cikin masifa yace dan ubanki ke har kin isa kitsareni, wlh am warning u this is the first n last da wani zaizo gidannan kiyi maganata dashi, idan kuma kinki jikinki zai fad'a maki


Tace Sannu ubana, inba ka kasheniba wlh baka cika sunanka ba, nadauka da dare kake shaye2n, ashe harda ranama yi kake

Aiko daya wani fincikota sai data fad'o jikinsa, lokaci guda yaji wani irin shork ajikinsa wane wuta ce takamashi ai baisan sanda ya hankad'ata ta bugu da kujeraba


Wani irin ihuu ta kwala lokacin da kanta ya bugu amma ko ajikinsa saima qoqarin cire belt d'insa dayake yana cewa bari kiga aikin yan shaye2

Tinda bakida kunya sai naga qarshen rashin kunya....


✍🏻Faty Mmn Faty
[10:40PM, 8/6/2017] ‪+234 703 448 8635‬: 🌾🌾🌾🌾🌾🌾


🌾🌾🌾🌾



🌾🌾🌾


Budurwar Qauye 🤷🏼‍♀🤷🏼‍♀🤷🏼‍♀

Written by Faty Mmn Faty

July, 2017


1⃣7⃣
Fauziyyah data riqe kanta dan azaban datakeji aiko sai takuma jin yayyafin bulala ta ko ina

Dukanta yake tsakaninsa da Allah, bako tausayi, haka yake zabga mata belt d'inanan

Ga zafin da kanta kamata ga kuma belt dayake zuba mata amma hakan baisa bakinta ya mutu ba

Allah ya isa ta jamasa yafi cikin kwando, tana kuka tana cewa wlh sai Allah yamun sakayya tinda ban maka komaiba, mugu azzalumi kawai

Sai daya tabbatar ta daku kafin ya kyaleta

Sai huci yake kamar wani kumurci, hannunsa ya nuna ta dashi yace kibud'e kunnenki da kyau kijini


Nafarko kisani bani bake, bana sonki haka bana qaunar ganinki bare zama tare dake

Sabida haka kitabbatar kin kiyaye abinda zan fad'a maki, kinganninan bana qazanta haka bani qaunarsa

Kitabbatar dik randa naga datti agiddannan wlh sai jikinki ya gaya maki, sannan dik abinda kike idan kinji qarar motana kafin nashigo kisan Inda dare yamaki sai nafita, kada ki kuskura nadawo ina zaune afalo kifito, ko ahanya bana qaunar kallon fiskan kinnan mai dauke da shegun idanuwa kamar na mayu


Idan kika kuskura kika aikata 1 acikin wad'annan zakisha mamaki dan wannan flashing na maki

Banziya jaka, yar qauye kawai, yana kaiwa nan ya wuce ta ya haura sama abinshi


Wani kukan takaici da baqin ciki ta fashe dashi, ga kanta sai zafi yake mata, illahirin jikinta rad'ad'i yake mata dan ba dukan wasa yamataba


Wani tsanarsa ce ya sake shiga zuciyarta, afili tace sai dai ka kasheni wlh ko 1 bazan aikataba kuma wlh ka daki bashi daganan zuwa shekara 100 sai na maka abinda zan qunta tamaka fiye da abinda kamun


Da kyar ta miqe tahaura b'angarenta, toilet ta shiga ta had'a ruwa mai zafi sannan tayi wanka

Dik jikinta yayi pink shatin duka abinka da farin mutum

Wata sabuwar yunwa taji ta taso mata, kitchen ta wuce ta dakko sauran abincinta nasafe tafara ci

Door bell taji ya karad'e ko ina, hijab dinta ta jawo tasaka sannan ta fito

Jikin main Door din tazo ta tsaya tana kallon wane ne yazo

Ganin wata matashiyar mace ce dauke da basket na abinci a hannunta yasa ta bude mata


Sannu da zuwa, tace mata Bayan tashigo
Yawwa, ina yini tacema Fauziyyah, lfy lau ya gida, ta amsa mata

Lfy lau, hajiya ce tace nakawo maki abinci

Karban basket din tayi tace nagode sosai, ki qaraso mana

Asabe mai aikin momcy tace aa driver yana jirana zan koma

Toh kigaida momcy nagode

Side nata ta koma, Tattara wancan abincin tayi ta zuba wadda aka kawo mata taci abinta

D'aki ta koma ta kwanta dan kanta ciwo yake mata har yafara daminta


*******
Papa kuwa yana haurawa d'akinsa ya wuce, kayan jikinsa ya rage sannan ya shige toilet, ruwa ya sakanma kansa ko zaiji sanyi azuciyarsa amma ina, maganganunta su suke masa yawo akansa, shaye2 harda ranama yi kake shine abinda ya ke daminsa

Inba rainiba ba wanda ya tab'a furta masa wannan kalmar iya tsawon rayuwarsa, sai qaramar yarinya lalle zan d'au mataki akanta

Next time da kud'i aka bata bazata kuma cakamun abinda taga damaba

Fitowa yayi d'aure da towel aqugunsa, sai anan ya tuna ashe ko breakfast baiyiba


Tsaki ya kuma ja, sabida wata yar qauye Komai nasa ya jagule Wayarsa yajawo ganin time ya qure ya sake jan wani tsakin


Ajiye wayar yayi, ya dauko white jallabiyarsa yasaka, tada sallah yayi, yana cikin sallah aka fara kiran Wayarsa

Sai bayan ya idar, yana dubawa yaga TJ ne ya kirashi


Kiransa ya fara bada jimawa ba ya picking, hello ango kasha mai abinda ya fada kenan ya daga wayar


Tsuke fiska yayi kamar yana ganinsa, yace wlh TJ inajin kunyanka fa

TJ yace kadaina jin kunyar tawa dan namaka kirari sai kawani fara dojewa bayan nasan iyanzu Komai normal

Papa yace to tinda ba maganar arziqi yasa kanemeniba sai anjima

Haba dakata mana mutumin yafad'a cikin sauri, me yayi zafi haba wasanefa

Toh inajinka meke happening, TJ yace laufa daman inason leqowa gidane kasan tin rabibin biki rabona da amarya

Aiki nad'auma wani abu mai muhimmancine to waya riqeka yanzuma


TJ yace idan kana gida zuwa 4 haka zan shigo, papa yace inanan bana nan mene damuwarka tinda ba wajena zakazo ba

Eh amma dai ai inason nasameka, dan akwai error fa, error name? Yatambayesa

Wlh surry ta dameni da waya wai atafir saina kawota gidanki tinda baka daukan call nata

Papa yace aida ka kawota, naci uwarta tukun gobe ko ahanya taganni bata nuna tasanniba, niba irin yan iskanta bane ba

TJ yace aa kam taya zan kawota gidan matar aure, idan kun had'u dai ka d'aye mata amma ba agidankaba


Toh naji sai zuwa jimawa zamu had'u ko kanada wani eh umm

Sheqewa sukayi da dariya gaba d'ayansu

TJ yace aa wlh kawai dai yau ina gida dan full house muke

Ok nikam yanzuma fita zanyi, ina da wajen zuwa


Toh ba yawaa, gobe insha Allah zan shigo


Ok, sai munhad'u nan sukayi sallama

Fitowa yayi tsaf cikin shirinsa na blue jins n red shirt, yayi kyau abinsa

Canza mota yayi, yadau farar Rio ya fice, kai tsaye banila resturant ya shiga nan yaci abincinsa sannan ya wuce ya had'o wine nasa cotton cotton

Bashi yadawo gida ba sai gabda magriba


Yana shigowa side nasa ya shiga dasu, wasu yasa a fridge wasu ya ajiyesu haka, sai bayan ishai sannan yaci kazar daya saka aka sayo masa nan ya zauna yana kallon news yana shan wine nasa

Sai wajen 12 sannan ya kwanta



Washegari tun safe Fauziyyah bata fito ba sai 11 nanma kawo mata abinci akayi, nan tace Wa Asabe tafadawa momcy kada a turo mata na rana wannan ma ya isheta


Ba ita ta fitoba sai wajen pass 4, nanma kitchen take da niyyar shiga taga ko akwai kayan tea dan tanason shan tea yau


Saqqowa tayi qasa, tana zuwa tsakiyar falo tajiyo kamar muryan papa, matsawa tayi kusada falonsa sai taji kuma kamar shida wasu ne, ahankali ta matso ta leqa sai taganshi shida TJ dama wani wanda batasanshiba amma sunje wajen kamun aurenta da TJ


Shiru tayi tana

Join Our Groups

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login