Showing 75001 words to 78000 words out of 87071 words
kahana pyar hai(nace inasonka)
Wani yanayin farin ciki yasamu kansa lokaci 1
Hade bakinsu yayi yana kissing nata anatse
Sunjima ahaka kafin ya dagota yace babyna nagode sosai da kika bani soyayyarki nagode
Ya isa haka ya Alamin
Falo suka dawo sukaci abincinsu sannan sukadan taba hira
Ganin tafara bacci yasa yadagota har dakinsa brush sukayi tareda dauro alwala sannan suka kwanta
Haka ya rungumeta gagam kamar wani zai kwace masa ita
Yaso ya batta amma saiya kasa hakan nan yafara wasa da ita sosai
Ganin abinnasa bana qare bane yasa tafara kuka
Barin abinda yakeyi yayi yafara lallashinta
Babyna kiyi shiru abinki ba abinda zanmaki kinjiko
Nasan cewar bakya da lfy barin maki komaiba amma kibarni nayi wasa dake kozan samu natsuwa
Jin abinda yafada yasa ta juyo tana kallonsa
Ganin hakan yasa yacigaba da shaaninsa saida ya jagwalgwalata son ransa haryajisa yasamu natsuwa sannan ya kyaleta
*******
Kwanansa uku yana jinyar babynsa banda zallar qauna da shagwabata ba abinda yake
Officema report yayi kancewar baida lfy
Itakuma sai wani shagwabe masa take dadayi
Cikin kwana ukunnan tayi lfy rass takoma normal abinta
Shikuma adaddafe yayisu sabida wani matsanancin shaawarta kedamunsa
Saidai yadan rage zafi tafannin wasanni
Amma yaukam yaga tayi lfy sosai shiyasa ya danji sanyi aransa koba komai zai kashe qishirwarsa
Aiko dare nayi dawuri ya fito da maitarsa afili
Da farko ta tsorata sanda ya lallabata tukun ta amince
Kuma batasha wahalaba sai dai shikam kuka da kuka hadi da sambatu ya ringa yimata lokacin daya samu shiga Headquater.[truncated by WhatsApp]
๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ
๐พ๐พ๐พ๐พ
๐พ๐พ๐พ
Budurwar Qauye๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ
Written by Faty Mmn Faty
September, 2017
6โฃ8โฃ
Bashiya saurara mataba saida yajisa he's totaly satisfied tukun ya kwanta agefenta yana maida numfashi hannunsa daya acikin gashin kanta yana sosawa ahankali
Itakuma bawai taji wahala baneba aa sai dai jikinta yayi tsami dan wani irin gajiya takeji sosai
Banda ruwa babu abinda take buqata,murya can qasa tace fanii(ruwa)
Baijitaba saida tamaimaita sau biyu sannan yaji kamar magana takeyi amma muryarta can qasa
Kunnensa ya kawo saitin bakinta yace baby na me kike fadane
Meh fiji fanii(zansha ruwa) tafada tana qoqarain tashi zaune
Ok babyna barin kawomaki yafada yana dagota zaune
Tashi yayi ya zura rigarsa ya fito kitchen din cikin falonta
Ruwa mai sanyi da cup ya dauko
Gefenta ya hawo ya zauna ya zuba mata ruwan ya miqo mata
Dakansa yabata tashanye tass
Kallonta yayi yace aqarane,girgiza kanta kawai tayi tace aa
Ajiyewa yayi akan bedside drawer sannan ya gyara mata kwanciya akan qirjinsa yana shafa bayanta ahankali
Babyna ya kirata,uum ta amsa tana sake kwantar da kanta akan chest nasa
Me kike buqata namaki arayuwa dan kincancanci namaki komai
Dakinsan irin natsuwar dakike bani ko hmmm
Cikin shagwaba tace nidai so da qaunarka nake buqata inkabani wannanma ya isheni komai arayuwa
Baby kifadi wani abu daban dan wannan kinriga da kinsamesa tuntuni
Sake shagwabewa tayi tace to nidai nidai ba... saikuma tayi shiru
Say it babyna komene inhar baisaba shari'aba zanmaki baranma nasan bazaki fadi abinda badaidai ba
So fadamun abinda kikeso
Toh nidai Allah kada kamun kishiya
Dariya abin yabasa harsaida ya dara yace oh babyna meyasa bakyason kishiyan?
Turo baki tayi kamar zatayi kuka tace dan gaskiya barin iya kallon kana shiga dakinta kuma nasan abinda kakemun shizakana mata
Shine yasa bakyason kishiyar umm my princess
Tace umm shine ai, murmushi yayi sosai yace toh kinason abinda nake makinne?
Shiru tayi bata amsashiba cos maganar tamata nauyi
Toh shikenan ashe kinason kishiyar kenan tunda nazaki amsaniba ya fada kamar gaske
Nidai Allah banaso kadaina fadama tafada kamar zatayi kuka
Yace ok ok shikenan naji toh kibani amsana nace kinason abinda nakemakin
Umm inaso tafada tana cusa kanta cikin qirjinsa kamar zata shige ciki
Murmushin jin dadi yayi yace toh dik sanda nanemeki bazaki hanani ba
Gyada kanta tayi alamar eh
Yace yawwa babyna toh tinda hakane kuwa kisa aranki keda kishiya har abada
Tace dagaske ya Alamin
Gyada kansa yayi yace gaske babyna banyin magana biyu kekadanki kin isheni rayuwa dik abinda akeso awajen mace nasamu so akan me zan daga maki hankali nadaga ma kaina
Kikwantar da hankali insha Allahu bakya cikin layin matan da suke zama da kishiya
Har abada baxan taba maki kishiyaba cos sonda nake maki bazan iya hadashi da wataba kece komaina ur my everything fatana kihaifamun yara kyawawamasu kama dake
Wani dadine taji ya mamaye mata zuciya hakan yasa ta qanqamesa tana cewa thankyou ya Alamin nagode
Abinda yasa yaketa janta damaganar sabida shagwabanta birgesa takeyi matuqa
Yace toh idan kinason nayarda kinji dadi saikinmin abu daya tak
Dago kanta tayi tana kallon fiskansa tace mene ne
Yace nidai gaskiya yanzun yakamata acanzamun suna nabar yayannan ko sweetyna
Murmushi tayi sosai tace indai wannan ne kazaba dakanka me kakeso inna kiranka dashi
Aa kam kedai kizaba da kanki
Tace toh muga muga one n only yamaka
Yace yes yamun beautyna
Tace toh shikenan one n only na tafada tana kaimasa wani special kiss a chiks nasa
Yace banyardaba amun kiss dingaskiya nidai
Lips nasa takai bakinta tafara tsotsa cikin wani salo dabaisan yadda zai fassara yadda yakejiba
Saidata rikitashi da kalan salonta wadda yasauqarsa a network out of service dan gagara haqura yayi saida yayi second round tukun
******
Kwanci tashi ba wuya awajen Allah yau watansu uku harda doriya dayin aure
Yanzun kowa ya gansu yasan hankalinsu akwance yake kuma suna matuqar zaman lfy da son junansu
Har basu iya boye yadda suke ji akan junansu
Babu wadda yakai su daddy farin cikin zamansu lfy gashi kusan dik sati sai sunje masu
Dikkanninsu sunyi kyau sunqara haske sunyi kyau sai sheqi suke
Cikin ikon Allah kuma acikin satin daya wuce Fauziyyah ta kammala service nata
Har liyafa papa ya hada mata kuma suka shirya suka tafi dambam
Sunje akan idan sunyi weekend sai yatafo ya barta ita tayi one week
Abba da mama sunyi farin cikin ganinsu kuma yanzunkam kobaa fada makaba kasan suna zaman lfy
Ranan sunday papa gagara tafiya yayi yabar fauzynsa gashi yana da ayyuka sosai a office
Ta lallamasa akan yayi haquri sati daya kamar yaune amma yace yaji saida yamma zai tafi
Tunda rana suke tare dashi adakin baqi wai yazo suyi sallama zai tafi har aka kira laasar shiru
Abba yacema mama ina fauziyyah kam najita shiru kotaje unguwane
Mama tace tana wajen mijinta kasan yau zaikoma shine yazo suyi sallama
Abba yace amma kuwa ai zaiyi tafiyar dare har ankira laasarfa
Fitowa tayi tazo tayi sallah shikuma yaje masallaci bayan yadawone yayima Abba sallama zaitafi
Abba yamasa fatan sauqa lfy yace amma kuwa zakayi tafiyan dare kam
Yace anjima kadan zantafi ai
Abba yace aunan gabama sannan katafi
Dan sosa keya yayi yace aigida zankoma Abba babu damuwa
Nan Abba ya fahimci baison tafiya yabar matarsane saiyace jirani inaxuwa
Cikin gida ya shiga yace fauziyyah ta dauko kayanta tabi mijinta
Fauziyyah harda kukanta wai bazata tafiba
Mama tace banson gulma aidai kinzo kuma kinganmu kuma kema bakison barin mijinki tinda tunsafe kike wani bata rai sabida zai tafi
Abba ya tasata agaba har waje
Nan yamasu fatan alkhairi suka tafi
Papa kuwa zuciyarsa wasai dan murna sabida kwana biyun dasukayi baa tareba daurewa kawai yayi
Itakuma ta bata rai tawani tsume irin batason tafiyannan
Papa yadan dubeta kadan yace babyna yadai kika wani bata fiska inlaifi nayi inbada haquri
Turo dan qaramin bakinta tayi tace Allah one n only ya isheka hakannan karabu dani tunda dai kasa Abba ya hanani yin sati agida
Murmushi yayi sosai sannan yace haba yan matana nifa baruwana Abba dakansa yafahimci damuwar dansa yabashi magani amma bani ne nace mutafiba
Tace aidai yanzunkam shikenan tunda kamun alaska
Dariya yayi sosai yace nine me miki alaskan
Eh din tafada tana murguda masa baki cikin shagwaba
Yace toh naji na yarda amun haquri baby idan mun isa gida zan baki special haquri kinji my princess
Dahaka har ya lallamata suka shirya tun basu isa gida ba
Bayan dawowarsu da kwana goma papa yagama masu shiry shiryen tafiyansu *NEWZALAND* dagacan zasu biyo ta *QASA MAI TSARKI* suyi umra sannan su dawo
Ranan da zasu tafi su daddyne suka rakasu har AIRPORT
Basu tafiba saida jirginsu ya daga tukun suka dawo
Qarfe 3am suka sauqa acikin garin *NEWZALAND*
โ๐ปFaty Mmn Faty
๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ
๐พ๐พ๐พ๐พ
๐พ๐พ๐พ
Budurwar Qauye๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ
Written by Faty Mmn Faty
September, 2017
*Ina kira da babbar murya zuwaga wadda idannayi posting yake had'amun DOCUMENT, toh banaso adaina saiki/ka bari idan nakane kayi yadda kagadama, dafarko banyi maganaba amma yanzun anason abab'atamun tsarin littafina, maimakon adinga tambayar page nagaba sai adinga tambayar wai part 2, bayan nikuma littafina guda 1 ne kuma banma qarasaba yanzun nakeyinsa pls naroqi koma wanene yabarmun abina yadda yake inyaso daga baya idan ina ra'ayin maidashi DOCUMENT sai nayi da kaina inafata anfahimchi nufina!!!*
6โฃ9โฃ
Direct wani babban HOTEL suka nufa inda acan sukayi masauqi
Room nasu mai kyan gaske 2flat bedroom ne mai girma da tsari, suna hawa na 20
Agajiye suka shiga cikin dakin nasu dan sunsha zama a jirgi sabida tazaran dake tsakanin *Nigeria da Newzaland*
Akan bed ta zube tana cewa wash Allah
Dubanta yayi yana ajiye masu jakarsu yace yadai babyna?
Wlh am tired tafada tana bata fiska
Eyyer am sowwie barin muyi wanka muci abinci then saina maki tausa zakiji gajiyan ya gudu ko
Toh kawai tace dashi tana sake gyara kwanciyarta
Rage kayan jikinsa yayi ya rage dagashi sai boxer sannan ya nufuto
Dagota yayi ya rage mata kayan jikinta itama suka wuce toilet
Atare sukayi wanka sannan yana dota a towel suka fito
Dan cream da spray ya shafa mata ya sakamata doguwar rigar baccinta da qatuwar hijab sukayi sallolin da basuyiba sannan yayi masu ordern abinci
Bayan sunci abincine yadagota ya kwantar akan bed
Cikin salon kwarewarsa yake dan matsa mata jikinta aiko bada jimaba wani bacci mai dadin gaske yayi gaba da ita
Ganin tati bacci yayi murmushi ya rungumeta tsam ajikinsa shima bai dau wani lokaciba yabi bayanta
Washegari bayan sunyi breakfast sukayi waya da mutanen gida da yamma suka shiga gari dan zagawa
Baqarya sunajin dadin qasar sosai basu da aiki sai dai suci abinci su qoshi suyi bacci
Idan suntashi su shiga gari yawo
Hakan yasa wani shaquwa na musamman yasake shiga tsakaninsu sosai
Gawani matsanancin qaunar da suke nuna ma junansu
Cikin sati biyu sun wani irin canzawa hadi da kyau namusamman
Especially Fauziyya tasake wani haske da kyau wanda shikansa papa bai gajiya da kallonta
Rananda suka cika sati biyu suka wuce *SAUDI QASA MAI TSARKI*
Nanma sunji dadin zuwansu can dan sunyi ibada yadda yakamata
Haka sun zazzaga wuraren ziyara da dama
Kwanansu goma suka fara shirin dawowa gida
Inda suka shiga kasuwa suka jibgo tsaraba kamar ba gobe
Ranan da suka cika sati biyu cur ranan suka nufo gida Nigeria
Su momcyne sukaje taransu a Airport
Jirginsu na sauqa suna fitowa suka hangi su daddy da momcy harda Aunty Niima
Aifa dasauri fauziyyah ta qaraso ta rungume momcy
Cikin shagwaba tace nayi kewarki momcy
Momcy ma tace nima haka daugther gani nake kamar kun shekara bakunan
Haka ta rungume Aunty Niima tana cewa i miss u Aunty
Aunty tace nima haka ammafa honeymoon dinnan ya karbeku bakeba bashi ba masha Allah tafada tana murmushi
Sannan taje tagaida daddyma yana tasaka musu Albarka
Papa yace oh nikam yanzun andaina yayina babu wadda ya kulani
Dariya suka masa momcy tace bagashinan mungankaba
Shagwabewa yayi yace oh haka abin yakoma ko
Dariya daddy yayi yace muje gida babana dik munyi kewarku shikenan no more qorafi
Gidan momcy suka nufa sai dare kafin suka wuce gidansu
Ko ina tsaf suka samu dan aunty niima tazo da masu aiki angyaramasu ko ina shiyasa ko ina fess kanar dama suna nan
Bayan sungama abubuwan dasuka saba kafin sukwanta sannan sukayi shirin bacci
Aifa suna kwanciya papa yawani kanainayeta
Cikin shagwaba tace pls one n only kabari sai gobe agajiye nakejina
Dan tasan abinda yakeso
Cikin lallashi yace haba my princess kitausayinmana kema kinsanfa ina buqatarki sosai
Tinda mukaje saudi ba sosai bafa ummm
Kuma gaskiya inaso kiyi haquri kadan zanyi
Turo baki tayi tace um wai kadan aidai nasan kadan dinkafa
Yace gaskefa ainasan kingaji
Tace toh shikenan
Nan yafara aika mata da saqonni namusamman
Sunjima suna wasanni da junansu kafin ya zame hannunsa daga kan qirjinta yana qoqarin shiga
Aifa dasauri ta riqo hannunsa cikin wani yanayi tace pls kacigaba damin bangajibafa
Kallon fiskanta yakeyi yanda take wani lumshe idanu tana maida hannunsa kan qirjinta
Babyna ya kira sunanta da muryarsa kamar wadda mura ya kama
Umm ta amsa tana bude lumsassun idanuwanta
Meyasa kwana biyunnan kikeson naringa wasa da qirjinki sosaine?
Nidai kawai dadi yakemun kuma kana sosamun
Yace qaiqayine yake maki toh da kikeso nake sosa makin?
Eh sosaima yakemunfa amma idan kanamum sai inji yadaina
Murmushi kawai yayi danyafahimci kawai tanajin dadin abinne yaci gaba damata yadda takeso
******
Washegarin dawowarsu basu tashi da wuriba
Sabida momcy tace zata aiko masu da breakfast
bayan sunyi wanka sun shirya ta wuce dakinta dan tasaka kaya
Kwalbar humranta ta dauko tana budewa ta rufeda sauri saitaji tamata wani iri
Sai tayi tunanin kodan tajima arufe baa budewa ne oho
Wata doguwar rigar shadda tasaka light blue tasha aiki da zare dark blue
Kayan sun matuqar karbanta sosai ta kafa daurin dankwalin kamar wanda aka nadama gwagwgwaro
Dauko humranta tayi tasake budewa akaro na biyu namma taji qamshinta ya mata wani iri kamar zaisata amai saikawai ta ajiyeta
Tana cikin saka dankunnenta ya shigo
Wata farar boyel ce ajikinsa mai tsadar gaske dinkin boda
Ta matuqar fito masa da cikar zatinsa sai wani sheqi yakeyi
Juyowa tayi suna hada idanu suka sakarma junansu niimtaccen murmushi mai faranta zuciya
Kowa yana ganin kyan dan uwansa
Bude mata hannayensa yayi ya mata alama dakansa ta taho
Dan yadda ta birgesa kawai burinsa yajita acikin jiginsa
Tahowa tayi tashige jikinsa amma cikin sauri ta matsa baya tana riqe hannunsa dayake qoqarin rungumeta
Sabida shaqan qamshin turarensa datayi sai taji tashin zuciya kamar zatayi amai
Da mamaki afiskarsa yace baby lfy kuwa kodai zolayane ya tashi
Yatsina fiska tayi tace aa turarenkane banaso yayi qarfi dayawa
Turarena kuma? Ya fada yana kallon yadda take bata fiska
Taceceh wlh kai bakajisabane
Yace ammafa baby normal perfume nanefa dakika sani
Tace eh inaga dan sunjima a ajiyene baa amfani dasu shiyasa
Kai baby rigima dai kawai saikace mun shekara bamunan just fa one month ne mukayi bamunan
Tace Allah dagaske nake haka humrata ma tayi warin ajiya sai dai nacanza wata
Tabe baki yayi ganin dagaske takeyi yace anyway shikenan barin canzo kayan kifito muci abinci momcy ta turo
Toh kawai tafada ta biyo bayansa shiya wuce dakinsa itakuma tasauqa qasa
Baifi 5mins ba ya fito a dinning yasameta tana zaune
Murmushi yamata yace shikenan nacanzo inyaso saimu sake wasu turarukanko
Tace aa ai wadanda muka saya amakka suna da dadi
Ok shikenan yafada yana qoqarin zuba masu abinci
Zuba musu yayi a plate daya yace baby muci kona baki abakine dannaga yau rigimar ta tashi gara nayi lallami
Tace kai one n only harda tsokalane
Aifa tana shaqan qamshin abincin tajisa wani iri harma batasan yadda zata kwatantaba
Miqo mata yayi tabude baki saime kamar zai dawo haka ta hadiye da kyar tana jagula fiska
Yaya dai ya tambayeta
One n only nikam banson wannan abincin gaskiya tafada kamar zatayi kuka
Riqo kafadunta yayi yace shikenan inbakiso aiba saikinyi kuka ba fadamun me kikeso kici
Nidai irin abincin makka nakeso
Tairkashi shine abinda yafada yana kallonta yace to wanne iri kenan
Tace koma wanne iri amma mai garlic aciki
Shiru yadanyi yace toh barin fita nasamomaki kinji ko
Maqe kafada tayi tace aa niba nasayarwa nakesoba
Yace toh nizan dafa maki kenan
Nanma tace aa
Dafe goshinsa yayi yace oh Allah toh wanne kikeso baby
Tace nidai nagidan momcy nakeso irin wadda talatu takeyi tafada ashagwabe
Takwana gidan sauqi yafada aransa yana ciro wayarsa ya shiga kiran layin momcy
Tana dagawa bayan sungaisa
Yace momcyfa yarkice takeson abincin gidanki
Momcy tace ah malam bala bai kawo bane ba?
Yace yakawo amma tace batason wannan wai mai garlic takeso irin abincin makka kinsan tasaba dashi kwana biyu
Momcy nan take wani farin ciki ya lillibeta tace toh shikenan dakainama zandafamata
Amma wanne iri takeso
Yace tacefa na talatu takeso kuma ko wanne iri
Momcy tace shikenan kabata haquri yanzun zaa dafa akawo kagaisheta
Tana ajiye wayar daddy dake gefenta yace ya dai kiketa faraa haka maman yara
Tace ai dolene daddy nida papane nan ta zayyane masa yadda sukayi
Ta qarashe da cewar aifa nitun a airport nafahimci kamar tana da pregnancy
Daddyma da faraasa yace Alhamdulillah Allah ya sauqeta lfy aisai amata abincin akai kada yunwa ya dameta
Momcy ta miqe tace yanzukuwa sannan tafice zuciyarsu fal murna
******
Yana ajiye wayar yace toh madam zaa kawo maki amma kafinnan me zakici umm
Dasauri tace popcorn din *BANILA* nakeso amma bamai milk acikiba
Dame kuma ?
Shikenan tafada, yace ok barinje nadawo toh
Nan ya dauko car key nasa ya fice
Manyan kwalaye biyar ya sayo mata
ahanyarsa ta dawowane yake tunanin
Meke damun babynsa kam dik tacanza haka
Tun a makka ya fahimci canzawarta iri daban daban
Gashi yaukuma irin abinda takeyi cikin qanqanin lokaci zuciyarsa ta amince masa lalle babynsa is pregnant
Aifa wani dadine ya lullubesa lokaci guda dan yanzu yafahimci tana nuna alamun masu ciki ta abubuwa da dama kawai zuciyarsa batakawo hakanba sai yanzun
Allah Allah yake ya isa gida yadauketa suje hospital ya cheking nata sosai..[truncated by WhatsApp]
๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ
๐พ๐พ๐พ๐พ
๐พ๐พ๐พ
Budurwar Qauye๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ
Written by Faty Mmn Faty
September, 2017
7โฃ0โฃ
Tana kwance afalo ya shigo da sallamarsa
Dago kanta tayi ta amsa fiskarta dauke da murmushi
Babyna nabarki da yunwa ko yafada yana zama agefenta
Miqewa zaune tayi tana cewa umum ai baka jimaba
Riqota yayi ta zauna, ganan popcorn din yafada yana miqo mata ledar
Cikin sauri ta karba ta bude kwali daya tafara ci hannu baka hannu kwarya dan gani take kamar bazai ishetaba
Kallonta kawai ya tsaya yanayi ganin yadda take cinsa ba wasa
My princess ya kirata yana kallonta
Naam uum kawai tafada har wani lumshe idanu take sabida dadi
Murmushi yayi sosai dan ba shakka abinda yake zargi zai zama gaskiya
Babyna kigama cin popcorn din kirakani hospital
Tsayawa da cin popcorn din tayi tace hospital kuma?
Gyada kansa yayi yace eh hospital mana kobazaki rakani ba
Zanje mana ta amsa sannan ta tambayesa to wane ba lfy?
Kallon cikin idanunta yakeyi yace babyna zan duba naga lfyrta
Nikuma tafada da alamun tambaya
Yace yess ko inada wata baby baicin ke
To aini lfy ta qalau ta amsa tana kallonsa
Yace eh nasani kawai inason duba lfyr little babyna dake cikin kine yaqarashe maganar yana shafan cikinta
Aiko batasan sanda dariya ya kufce mata ba
Dariya yabata sosai tana dariya tace ah lallekam bayan kafitane kayi mafarkin hakan daiko
Matsowa yayi jikinta sosai yakai hannunsa yana shafan cikinta yafara magana ahankli
Baby bamarfaki bane gaskene kina dauke da ajiyata acikin cikinki
Jin yadda yake maganar da iyaka gaskiyarsa yasa ta natsu tana sauraronsa, saida tabari yayi