Showing 75001 words to 78000 words out of 87071 words

Chapter 26 - Budurwar Kauye Hausa Novel

07 Oct 2024

13119

kahana pyar hai(nace inasonka)

Wani yanayin farin ciki yasamu kansa lokaci 1
Hade bakinsu yayi yana kissing nata anatse

Sunjima ahaka kafin ya dagota yace babyna nagode sosai da kika bani soyayyarki nagode

Ya isa haka ya Alamin

Falo suka dawo sukaci abincinsu sannan sukadan taba hira

Ganin tafara bacci yasa yadagota har dakinsa brush sukayi tareda dauro alwala sannan suka kwanta

Haka ya rungumeta gagam kamar wani zai kwace masa ita

Yaso ya batta amma saiya kasa hakan nan yafara wasa da ita sosai

Ganin abinnasa bana qare bane yasa tafara kuka

Barin abinda yakeyi yayi yafara lallashinta

Babyna kiyi shiru abinki ba abinda zanmaki kinjiko

Nasan cewar bakya da lfy barin maki komaiba amma kibarni nayi wasa dake kozan samu natsuwa

Jin abinda yafada yasa ta juyo tana kallonsa

Ganin hakan yasa yacigaba da shaaninsa saida ya jagwalgwalata son ransa haryajisa yasamu natsuwa sannan ya kyaleta

*******
Kwanansa uku yana jinyar babynsa banda zallar qauna da shagwabata ba abinda yake

Officema report yayi kancewar baida lfy

Itakuma sai wani shagwabe masa take dadayi

Cikin kwana ukunnan tayi lfy rass takoma normal abinta

Shikuma adaddafe yayisu sabida wani matsanancin shaawarta kedamunsa

Saidai yadan rage zafi tafannin wasanni

Amma yaukam yaga tayi lfy sosai shiyasa ya danji sanyi aransa koba komai zai kashe qishirwarsa

Aiko dare nayi dawuri ya fito da maitarsa afili

Da farko ta tsorata sanda ya lallabata tukun ta amince

Kuma batasha wahalaba sai dai shikam kuka da kuka hadi da sambatu ya ringa yimata lokacin daya samu shiga Headquater.[truncated by WhatsApp]



๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ


๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ


๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ



Budurwar Qauye๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€

Written by Faty Mmn Faty

September, 2017



6โƒฃ8โƒฃ
Bashiya saurara mataba saida yajisa he's totaly satisfied tukun ya kwanta agefenta yana maida numfashi hannunsa daya acikin gashin kanta yana sosawa ahankali

Itakuma bawai taji wahala baneba aa sai dai jikinta yayi tsami dan wani irin gajiya takeji sosai

Banda ruwa babu abinda take buqata,murya can qasa tace fanii(ruwa)

Baijitaba saida tamaimaita sau biyu sannan yaji kamar magana takeyi amma muryarta can qasa

Kunnensa ya kawo saitin bakinta yace baby na me kike fadane

Meh fiji fanii(zansha ruwa) tafada tana qoqarain tashi zaune

Ok babyna barin kawomaki yafada yana dagota zaune

Tashi yayi ya zura rigarsa ya fito kitchen din cikin falonta

Ruwa mai sanyi da cup ya dauko

Gefenta ya hawo ya zauna ya zuba mata ruwan ya miqo mata

Dakansa yabata tashanye tass

Kallonta yayi yace aqarane,girgiza kanta kawai tayi tace aa

Ajiyewa yayi akan bedside drawer sannan ya gyara mata kwanciya akan qirjinsa yana shafa bayanta ahankali

Babyna ya kirata,uum ta amsa tana sake kwantar da kanta akan chest nasa

Me kike buqata namaki arayuwa dan kincancanci namaki komai

Dakinsan irin natsuwar dakike bani ko hmmm

Cikin shagwaba tace nidai so da qaunarka nake buqata inkabani wannanma ya isheni komai arayuwa

Baby kifadi wani abu daban dan wannan kinriga da kinsamesa tuntuni

Sake shagwabewa tayi tace to nidai nidai ba... saikuma tayi shiru

Say it babyna komene inhar baisaba shari'aba zanmaki baranma nasan bazaki fadi abinda badaidai ba
So fadamun abinda kikeso

Toh nidai Allah kada kamun kishiya

Dariya abin yabasa harsaida ya dara yace oh babyna meyasa bakyason kishiyan?


Turo baki tayi kamar zatayi kuka tace dan gaskiya barin iya kallon kana shiga dakinta kuma nasan abinda kakemun shizakana mata

Shine yasa bakyason kishiyar umm my princess

Tace umm shine ai, murmushi yayi sosai yace toh kinason abinda nake makinne?

Shiru tayi bata amsashiba cos maganar tamata nauyi

Toh shikenan ashe kinason kishiyar kenan tunda nazaki amsaniba ya fada kamar gaske

Nidai Allah banaso kadaina fadama tafada kamar zatayi kuka

Yace ok ok shikenan naji toh kibani amsana nace kinason abinda nakemakin

Umm inaso tafada tana cusa kanta cikin qirjinsa kamar zata shige ciki

Murmushin jin dadi yayi yace toh dik sanda nanemeki bazaki hanani ba

Gyada kanta tayi alamar eh

Yace yawwa babyna toh tinda hakane kuwa kisa aranki keda kishiya har abada

Tace dagaske ya Alamin

Gyada kansa yayi yace gaske babyna banyin magana biyu kekadanki kin isheni rayuwa dik abinda akeso awajen mace nasamu so akan me zan daga maki hankali nadaga ma kaina

Kikwantar da hankali insha Allahu bakya cikin layin matan da suke zama da kishiya

Har abada baxan taba maki kishiyaba cos sonda nake maki bazan iya hadashi da wataba kece komaina ur my everything fatana kihaifamun yara kyawawamasu kama dake

Wani dadine taji ya mamaye mata zuciya hakan yasa ta qanqamesa tana cewa thankyou ya Alamin nagode

Abinda yasa yaketa janta damaganar sabida shagwabanta birgesa takeyi matuqa

Yace toh idan kinason nayarda kinji dadi saikinmin abu daya tak

Dago kanta tayi tana kallon fiskansa tace mene ne

Yace nidai gaskiya yanzun yakamata acanzamun suna nabar yayannan ko sweetyna

Murmushi tayi sosai tace indai wannan ne kazaba dakanka me kakeso inna kiranka dashi

Aa kam kedai kizaba da kanki

Tace toh muga muga one n only yamaka

Yace yes yamun beautyna

Tace toh shikenan one n only na tafada tana kaimasa wani special kiss a chiks nasa

Yace banyardaba amun kiss dingaskiya nidai

Lips nasa takai bakinta tafara tsotsa cikin wani salo dabaisan yadda zai fassara yadda yakejiba

Saidata rikitashi da kalan salonta wadda yasauqarsa a network out of service dan gagara haqura yayi saida yayi second round tukun

******
Kwanci tashi ba wuya awajen Allah yau watansu uku harda doriya dayin aure

Yanzun kowa ya gansu yasan hankalinsu akwance yake kuma suna matuqar zaman lfy da son junansu

Har basu iya boye yadda suke ji akan junansu

Babu wadda yakai su daddy farin cikin zamansu lfy gashi kusan dik sati sai sunje masu

Dikkanninsu sunyi kyau sunqara haske sunyi kyau sai sheqi suke

Cikin ikon Allah kuma acikin satin daya wuce Fauziyyah ta kammala service nata

Har liyafa papa ya hada mata kuma suka shirya suka tafi dambam

Sunje akan idan sunyi weekend sai yatafo ya barta ita tayi one week

Abba da mama sunyi farin cikin ganinsu kuma yanzunkam kobaa fada makaba kasan suna zaman lfy

Ranan sunday papa gagara tafiya yayi yabar fauzynsa gashi yana da ayyuka sosai a office

Ta lallamasa akan yayi haquri sati daya kamar yaune amma yace yaji saida yamma zai tafi

Tunda rana suke tare dashi adakin baqi wai yazo suyi sallama zai tafi har aka kira laasar shiru

Abba yacema mama ina fauziyyah kam najita shiru kotaje unguwane

Mama tace tana wajen mijinta kasan yau zaikoma shine yazo suyi sallama

Abba yace amma kuwa ai zaiyi tafiyar dare har ankira laasarfa

Fitowa tayi tazo tayi sallah shikuma yaje masallaci bayan yadawone yayima Abba sallama zaitafi

Abba yamasa fatan sauqa lfy yace amma kuwa zakayi tafiyan dare kam

Yace anjima kadan zantafi ai

Abba yace aunan gabama sannan katafi

Dan sosa keya yayi yace aigida zankoma Abba babu damuwa

Nan Abba ya fahimci baison tafiya yabar matarsane saiyace jirani inaxuwa

Cikin gida ya shiga yace fauziyyah ta dauko kayanta tabi mijinta

Fauziyyah harda kukanta wai bazata tafiba

Mama tace banson gulma aidai kinzo kuma kinganmu kuma kema bakison barin mijinki tinda tunsafe kike wani bata rai sabida zai tafi

Abba ya tasata agaba har waje

Nan yamasu fatan alkhairi suka tafi

Papa kuwa zuciyarsa wasai dan murna sabida kwana biyun dasukayi baa tareba daurewa kawai yayi

Itakuma ta bata rai tawani tsume irin batason tafiyannan

Papa yadan dubeta kadan yace babyna yadai kika wani bata fiska inlaifi nayi inbada haquri

Turo dan qaramin bakinta tayi tace Allah one n only ya isheka hakannan karabu dani tunda dai kasa Abba ya hanani yin sati agida

Murmushi yayi sosai sannan yace haba yan matana nifa baruwana Abba dakansa yafahimci damuwar dansa yabashi magani amma bani ne nace mutafiba

Tace aidai yanzunkam shikenan tunda kamun alaska

Dariya yayi sosai yace nine me miki alaskan

Eh din tafada tana murguda masa baki cikin shagwaba

Yace toh naji na yarda amun haquri baby idan mun isa gida zan baki special haquri kinji my princess

Dahaka har ya lallamata suka shirya tun basu isa gida ba

Bayan dawowarsu da kwana goma papa yagama masu shiry shiryen tafiyansu *NEWZALAND* dagacan zasu biyo ta *QASA MAI TSARKI* suyi umra sannan su dawo

Ranan da zasu tafi su daddyne suka rakasu har AIRPORT

Basu tafiba saida jirginsu ya daga tukun suka dawo

Qarfe 3am suka sauqa acikin garin *NEWZALAND*


โœ๐ŸปFaty Mmn Faty




๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ


๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ


๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ


Budurwar Qauye๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€

Written by Faty Mmn Faty

September, 2017



*Ina kira da babbar murya zuwaga wadda idannayi posting yake had'amun DOCUMENT, toh banaso adaina saiki/ka bari idan nakane kayi yadda kagadama, dafarko banyi maganaba amma yanzun anason abab'atamun tsarin littafina, maimakon adinga tambayar page nagaba sai adinga tambayar wai part 2, bayan nikuma littafina guda 1 ne kuma banma qarasaba yanzun nakeyinsa pls naroqi koma wanene yabarmun abina yadda yake inyaso daga baya idan ina ra'ayin maidashi DOCUMENT sai nayi da kaina inafata anfahimchi nufina!!!*


6โƒฃ9โƒฃ
Direct wani babban HOTEL suka nufa inda acan sukayi masauqi

Room nasu mai kyan gaske 2flat bedroom ne mai girma da tsari, suna hawa na 20

Agajiye suka shiga cikin dakin nasu dan sunsha zama a jirgi sabida tazaran dake tsakanin *Nigeria da Newzaland*

Akan bed ta zube tana cewa wash Allah

Dubanta yayi yana ajiye masu jakarsu yace yadai babyna?

Wlh am tired tafada tana bata fiska

Eyyer am sowwie barin muyi wanka muci abinci then saina maki tausa zakiji gajiyan ya gudu ko

Toh kawai tace dashi tana sake gyara kwanciyarta

Rage kayan jikinsa yayi ya rage dagashi sai boxer sannan ya nufuto

Dagota yayi ya rage mata kayan jikinta itama suka wuce toilet

Atare sukayi wanka sannan yana dota a towel suka fito

Dan cream da spray ya shafa mata ya sakamata doguwar rigar baccinta da qatuwar hijab sukayi sallolin da basuyiba sannan yayi masu ordern abinci

Bayan sunci abincine yadagota ya kwantar akan bed

Cikin salon kwarewarsa yake dan matsa mata jikinta aiko bada jimaba wani bacci mai dadin gaske yayi gaba da ita

Ganin tati bacci yayi murmushi ya rungumeta tsam ajikinsa shima bai dau wani lokaciba yabi bayanta

Washegari bayan sunyi breakfast sukayi waya da mutanen gida da yamma suka shiga gari dan zagawa

Baqarya sunajin dadin qasar sosai basu da aiki sai dai suci abinci su qoshi suyi bacci

Idan suntashi su shiga gari yawo

Hakan yasa wani shaquwa na musamman yasake shiga tsakaninsu sosai

Gawani matsanancin qaunar da suke nuna ma junansu

Cikin sati biyu sun wani irin canzawa hadi da kyau namusamman

Especially Fauziyya tasake wani haske da kyau wanda shikansa papa bai gajiya da kallonta

Rananda suka cika sati biyu suka wuce *SAUDI QASA MAI TSARKI*

Nanma sunji dadin zuwansu can dan sunyi ibada yadda yakamata

Haka sun zazzaga wuraren ziyara da dama

Kwanansu goma suka fara shirin dawowa gida

Inda suka shiga kasuwa suka jibgo tsaraba kamar ba gobe

Ranan da suka cika sati biyu cur ranan suka nufo gida Nigeria

Su momcyne sukaje taransu a Airport

Jirginsu na sauqa suna fitowa suka hangi su daddy da momcy harda Aunty Niima

Aifa dasauri fauziyyah ta qaraso ta rungume momcy

Cikin shagwaba tace nayi kewarki momcy

Momcy ma tace nima haka daugther gani nake kamar kun shekara bakunan


Haka ta rungume Aunty Niima tana cewa i miss u Aunty

Aunty tace nima haka ammafa honeymoon dinnan ya karbeku bakeba bashi ba masha Allah tafada tana murmushi

Sannan taje tagaida daddyma yana tasaka musu Albarka

Papa yace oh nikam yanzun andaina yayina babu wadda ya kulani

Dariya suka masa momcy tace bagashinan mungankaba

Shagwabewa yayi yace oh haka abin yakoma ko

Dariya daddy yayi yace muje gida babana dik munyi kewarku shikenan no more qorafi

Gidan momcy suka nufa sai dare kafin suka wuce gidansu

Ko ina tsaf suka samu dan aunty niima tazo da masu aiki angyaramasu ko ina shiyasa ko ina fess kanar dama suna nan

Bayan sungama abubuwan dasuka saba kafin sukwanta sannan sukayi shirin bacci


Aifa suna kwanciya papa yawani kanainayeta

Cikin shagwaba tace pls one n only kabari sai gobe agajiye nakejina
Dan tasan abinda yakeso

Cikin lallashi yace haba my princess kitausayinmana kema kinsanfa ina buqatarki sosai

Tinda mukaje saudi ba sosai bafa ummm

Kuma gaskiya inaso kiyi haquri kadan zanyi

Turo baki tayi tace um wai kadan aidai nasan kadan dinkafa

Yace gaskefa ainasan kingaji

Tace toh shikenan

Nan yafara aika mata da saqonni namusamman

Sunjima suna wasanni da junansu kafin ya zame hannunsa daga kan qirjinta yana qoqarin shiga

Aifa dasauri ta riqo hannunsa cikin wani yanayi tace pls kacigaba damin bangajibafa

Kallon fiskanta yakeyi yanda take wani lumshe idanu tana maida hannunsa kan qirjinta

Babyna ya kira sunanta da muryarsa kamar wadda mura ya kama

Umm ta amsa tana bude lumsassun idanuwanta

Meyasa kwana biyunnan kikeson naringa wasa da qirjinki sosaine?

Nidai kawai dadi yakemun kuma kana sosamun

Yace qaiqayine yake maki toh da kikeso nake sosa makin?

Eh sosaima yakemunfa amma idan kanamum sai inji yadaina

Murmushi kawai yayi danyafahimci kawai tanajin dadin abinne yaci gaba damata yadda takeso


******
Washegarin dawowarsu basu tashi da wuriba

Sabida momcy tace zata aiko masu da breakfast

bayan sunyi wanka sun shirya ta wuce dakinta dan tasaka kaya

Kwalbar humranta ta dauko tana budewa ta rufeda sauri saitaji tamata wani iri
Sai tayi tunanin kodan tajima arufe baa budewa ne oho


Wata doguwar rigar shadda tasaka light blue tasha aiki da zare dark blue

Kayan sun matuqar karbanta sosai ta kafa daurin dankwalin kamar wanda aka nadama gwagwgwaro

Dauko humranta tayi tasake budewa akaro na biyu namma taji qamshinta ya mata wani iri kamar zaisata amai saikawai ta ajiyeta

Tana cikin saka dankunnenta ya shigo

Wata farar boyel ce ajikinsa mai tsadar gaske dinkin boda

Ta matuqar fito masa da cikar zatinsa sai wani sheqi yakeyi

Juyowa tayi suna hada idanu suka sakarma junansu niimtaccen murmushi mai faranta zuciya

Kowa yana ganin kyan dan uwansa

Bude mata hannayensa yayi ya mata alama dakansa ta taho
Dan yadda ta birgesa kawai burinsa yajita acikin jiginsa

Tahowa tayi tashige jikinsa amma cikin sauri ta matsa baya tana riqe hannunsa dayake qoqarin rungumeta
Sabida shaqan qamshin turarensa datayi sai taji tashin zuciya kamar zatayi amai

Da mamaki afiskarsa yace baby lfy kuwa kodai zolayane ya tashi

Yatsina fiska tayi tace aa turarenkane banaso yayi qarfi dayawa

Turarena kuma? Ya fada yana kallon yadda take bata fiska

Taceceh wlh kai bakajisabane

Yace ammafa baby normal perfume nanefa dakika sani

Tace eh inaga dan sunjima a ajiyene baa amfani dasu shiyasa

Kai baby rigima dai kawai saikace mun shekara bamunan just fa one month ne mukayi bamunan

Tace Allah dagaske nake haka humrata ma tayi warin ajiya sai dai nacanza wata

Tabe baki yayi ganin dagaske takeyi yace anyway shikenan barin canzo kayan kifito muci abinci momcy ta turo

Toh kawai tafada ta biyo bayansa shiya wuce dakinsa itakuma tasauqa qasa

Baifi 5mins ba ya fito a dinning yasameta tana zaune

Murmushi yamata yace shikenan nacanzo inyaso saimu sake wasu turarukanko

Tace aa ai wadanda muka saya amakka suna da dadi

Ok shikenan yafada yana qoqarin zuba masu abinci

Zuba musu yayi a plate daya yace baby muci kona baki abakine dannaga yau rigimar ta tashi gara nayi lallami

Tace kai one n only harda tsokalane

Aifa tana shaqan qamshin abincin tajisa wani iri harma batasan yadda zata kwatantaba

Miqo mata yayi tabude baki saime kamar zai dawo haka ta hadiye da kyar tana jagula fiska

Yaya dai ya tambayeta

One n only nikam banson wannan abincin gaskiya tafada kamar zatayi kuka

Riqo kafadunta yayi yace shikenan inbakiso aiba saikinyi kuka ba fadamun me kikeso kici

Nidai irin abincin makka nakeso

Tairkashi shine abinda yafada yana kallonta yace to wanne iri kenan

Tace koma wanne iri amma mai garlic aciki

Shiru yadanyi yace toh barin fita nasamomaki kinji ko

Maqe kafada tayi tace aa niba nasayarwa nakesoba


Yace toh nizan dafa maki kenan

Nanma tace aa

Dafe goshinsa yayi yace oh Allah toh wanne kikeso baby

Tace nidai nagidan momcy nakeso irin wadda talatu takeyi tafada ashagwabe

Takwana gidan sauqi yafada aransa yana ciro wayarsa ya shiga kiran layin momcy

Tana dagawa bayan sungaisa

Yace momcyfa yarkice takeson abincin gidanki

Momcy tace ah malam bala bai kawo bane ba?


Yace yakawo amma tace batason wannan wai mai garlic takeso irin abincin makka kinsan tasaba dashi kwana biyu

Momcy nan take wani farin ciki ya lillibeta tace toh shikenan dakainama zandafamata

Amma wanne iri takeso

Yace tacefa na talatu takeso kuma ko wanne iri

Momcy tace shikenan kabata haquri yanzun zaa dafa akawo kagaisheta


Tana ajiye wayar daddy dake gefenta yace ya dai kiketa faraa haka maman yara

Tace ai dolene daddy nida papane nan ta zayyane masa yadda sukayi

Ta qarashe da cewar aifa nitun a airport nafahimci kamar tana da pregnancy

Daddyma da faraasa yace Alhamdulillah Allah ya sauqeta lfy aisai amata abincin akai kada yunwa ya dameta

Momcy ta miqe tace yanzukuwa sannan tafice zuciyarsu fal murna

******
Yana ajiye wayar yace toh madam zaa kawo maki amma kafinnan me zakici umm

Dasauri tace popcorn din *BANILA* nakeso amma bamai milk acikiba

Dame kuma ?

Shikenan tafada, yace ok barinje nadawo toh

Nan ya dauko car key nasa ya fice

Manyan kwalaye biyar ya sayo mata

ahanyarsa ta dawowane yake tunanin

Meke damun babynsa kam dik tacanza haka

Tun a makka ya fahimci canzawarta iri daban daban

Gashi yaukuma irin abinda takeyi cikin qanqanin lokaci zuciyarsa ta amince masa lalle babynsa is pregnant


Aifa wani dadine ya lullubesa lokaci guda dan yanzu yafahimci tana nuna alamun masu ciki ta abubuwa da dama kawai zuciyarsa batakawo hakanba sai yanzun

Allah Allah yake ya isa gida yadauketa suje hospital ya cheking nata sosai..[truncated by WhatsApp]




๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ


๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ


๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ


Budurwar Qauye๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€

Written by Faty Mmn Faty

September, 2017


7โƒฃ0โƒฃ
Tana kwance afalo ya shigo da sallamarsa

Dago kanta tayi ta amsa fiskarta dauke da murmushi

Babyna nabarki da yunwa ko yafada yana zama agefenta

Miqewa zaune tayi tana cewa umum ai baka jimaba

Riqota yayi ta zauna, ganan popcorn din yafada yana miqo mata ledar

Cikin sauri ta karba ta bude kwali daya tafara ci hannu baka hannu kwarya dan gani take kamar bazai ishetaba

Kallonta kawai ya tsaya yanayi ganin yadda take cinsa ba wasa

My princess ya kirata yana kallonta

Naam uum kawai tafada har wani lumshe idanu take sabida dadi

Murmushi yayi sosai dan ba shakka abinda yake zargi zai zama gaskiya

Babyna kigama cin popcorn din kirakani hospital

Tsayawa da cin popcorn din tayi tace hospital kuma?

Gyada kansa yayi yace eh hospital mana kobazaki rakani ba

Zanje mana ta amsa sannan ta tambayesa to wane ba lfy?

Kallon cikin idanunta yakeyi yace babyna zan duba naga lfyrta

Nikuma tafada da alamun tambaya

Yace yess ko inada wata baby baicin ke

To aini lfy ta qalau ta amsa tana kallonsa

Yace eh nasani kawai inason duba lfyr little babyna dake cikin kine yaqarashe maganar yana shafan cikinta

Aiko batasan sanda dariya ya kufce mata ba

Dariya yabata sosai tana dariya tace ah lallekam bayan kafitane kayi mafarkin hakan daiko

Matsowa yayi jikinta sosai yakai hannunsa yana shafan cikinta yafara magana ahankli

Baby bamarfaki bane gaskene kina dauke da ajiyata acikin cikinki

Jin yadda yake maganar da iyaka gaskiyarsa yasa ta natsu tana sauraronsa, saida tabari yayi

Join Our Groups

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login