Showing 30001 words to 33000 words out of 87071 words
,daki ta shiga ta dan gyara inda yayi qura sannan taje tayi wanka,wata yar yaloluwar riga tasaka iyaka cinyarta, kitchen taje tadafa ruwan tea tadawo falo ta kunna TV tana kallo tana shan tea dinta
kamar amafarki taji ana bude mata qofar falo, cikin razana ta miqe dan ganin wazai shigo abinda baa taba mataba
aiko ba zato taga papa ya turo qofar ya shigo.....
โ๐ปFaty Mmn Faty
[9:57AM, 8/17/2017] โช+234 803 157 5758โฌ: ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ
๐พ๐พ๐พ๐พ
๐พ๐พ๐พ
Budurwar Qauye๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ
Written by Faty Mmn Faty
August, 2017
Ina kuke qawayen kirki, kuma Aunties na Fauziyya ga shafinku, UMMIN HANIF, AUNTY MARYAM NTC, HAJARA YAU ALIYU N MMN AISHA YOLA, na gode da qaunarku gareni, Mmn Faty luvs u๐๐
2โฃ9โฃ
Kallonsa take har ya shigo ya maida qofar ya rufe,sanye yake dagashi sai farar singlet da boxer
gaba daya dik jikinta yahau bari dan tagama tsorata
wani mayataccen kallo yake binta dashi, cos rigar jikinta takuma tafiya dashi sosai
ahankali ya tako har inda take a tsaye,bai ceda ita kumoiba sai rungumeta da yayi tsam akan faffadan qirjinsa
wani ajiyar zuciya mai qarfi ya saki lokacinda na fulaninta suka sauka akan chest nasa
itakuma jin yadda ya hugging nata yasa hannayensa biyu ya holding nata tied sai tasake tsorata har jikinta na rawa
papa cikin wani yanayi mai wuyar fassara daya,tsinci kansa lokaci guda yaji wani kasala ya lullubesa gawami yarr dayakeji acikin jikinsa sabida shaking datakeyi sai yayi kamar tana goga masa breast nata ne akan kirjinsa,sai jiyake tsikar jikinsa suna tashi yarrr
cikin wata murya mai dauke da zallar kwadayi yace yadai kike shaking or ar u afraid๏ผ
girgiza kanta tayi alamun aa,bakinsa ya kawo saitin kunnenta yace then why ar shaking umm
cikin murya mai rawa tace babu fa
yace ok to idan babu kisaki jikinki ninefa amma kina abu kamar kinga dodo
hannunsa yakai yana shafa bayanta ahankali ya gangaro har kan hips nata,cikin rikitacciyar murya yace wai kam bakiyi missing nawa ba da baninan
da siririyar muryarta tace umum nikam banyi missing naka ba ko,sau 1
yadda tayi maganar cikin lashin kulawa sai yaji zuciyarsa ta sosu amma sai ya dake ,ya tsarsa ya kai kan lips nata yana wasa dashi yace nikam nayi missing bakinnan mai tsiwa
bai ankaraba sai yaji ta janyo yatsarsa da harshenta tana tsotsa kamar tasamu swt, sannan ta saka hannayenta ta qanqamesa
haba nan yafarajin wani abu tin daga qafarsa har tsakiyar kansa,wadda shima bazai iya tantance ko meneneba
hannunsa yasa ya zame hannun rigar tata,nan na fulanin suka bayyana nan ya tabbatar lallai komai ya canza awatanni shida kacal
hannunsa yakai yafara shafarsu ya jin kamar zai shide,nan ya dada sunkuyowa ya lalimo bakinta
cikin dabara take matsawa har tazo saitin kujera 3seater nan taxame ta zauna
atare suka zauna,cikin shagwaba tana wani yauqi ta kwanto kansa,nan yafara tunanin ta kamu itama
bai ankaraba yaji ta hau kan laps nasa ta zauna tana wani shafarshi,da haka har tasamu saitin kunnensa tana hura masa iskan bakinsa nan papa ya rasa awacce duniya yake
ga wani,tafiyan tsutsa da take masa tindaga bayansa har cikinsa,dikda yana harka da mata ammavya tabbatar wannan yarinyar ta dabance dan komai nata daban yakejinsa idan ya taba
shikuma hannunsa nakan nafulani kamar wadda yasamu saniya yana tatsa haka ya riqesu gam
sai data tabbatar ya gama kamuwa ya fita aruwan hankalinsa sai tsulum ta shammacesa ta miqe tsaye
dago jajayen idanuwansa yayi yana kallonta,da shakekkiyar muryarsa yace meye haka kuma ina zakije kika tashi
wani dan iskan kallo tamasa tace toh me kakeso awajena
cikin rashin fahimta yace kamarya menakeso,pls imma wasa kikemun banson irinsa
tace wasa wanne irin wasa kuma,naga kana baccine shine naga ya dace kafarka,
cikin jin haushin yadda take nema taraina masa hankali, yace keh banason iskancifa tinda magana kike nema HAQQINAH zaki bani period
wani kallon uku saura kwata ta wtsa masa tace,kamanta dawa kake tarene wannan qazamar qaramar yarinya yar qauyen nancefa wadda batada komai bare abin shaawah ko kamantane toh mezaka xo kana hada jikinka daita
yanzukam ya fusata dan yafahimci inda ta dosa wato itama zata rama abinda ya mata tinda yakawo kansa,amma sai yace mata pls mubar wannan maganar agefe,kawai kibani HAQQINAH cikin dadin rai ko na karba ta,tsiya kinsan zan iya ko
wata dariya ta sheqe dashi lalle su HAQQI MANYA yanzun bakaji kunyar fadan maganar nanba,toh bari kaji nafada maka idan kai zaka iya hada jiki da yar qauye kuma kazama
toh nibazan iya hada jiki da mashayi kuma mazinaci wadda baisan darajan mutane ba
aiko bata tsammaniba taji wasu lafiyyayun mari guda biyu
cikin bacin rai yace keh har kin isah nazo wajenki kifadamun magana son ranki,wace ce ke dan ubanki
nifa naxo nataimaka mikine dan kin nuna kwadayinki afili,shiyasa kuma ina gudun kada Allah ya kamani da hakkinki akaina
amma tinda kikace haka kozaki mutu sai na biya buqatata na yayyagaki yadda gaba zskisan irin maganar dazaki fadamun
cikin rashin karaya tace na nuna kwadayina ko kai ka nuna naka
to wannan yana daga cikin abinda zaisa kozaka mutu bazan bari ka kusanceniba ,daka kusanceni gara kare ya kusanceni domin shi dama dabba ne
cikin fusatar zuciya ya doketa sai data fadi qasa amma bakin bai mutuba
sai cewa take ai abudayawa wadda idan baka bariba randa Allah ya kamaka wlh bakada mafita
tsabar bacin rai sai da idanunsa suka qanqance,cikin tsantsar bakin ciki yarasa mai zaima yarinyar nan ya huce
yace lalle zan nuna maki ni namijin gaskene kuma nafi qarfinki,baki kai matsayin da zanyi tarayya dakeba, kuma zan maidake baiwa yadda idan wanda yasanki yaganki bazai gane kiba amma kafin nan saina miki abinda gara karen da kika ambata ya miki fyade akan abinda zan maki
yana fadin haka yasa kafarsa ya taka ruwan cikinta sai datayi qara mai ban tausayi,nan yasa hannu ya keta rigar jikinta,kafarsa yasa atsakanin kafafunta ya wara su sai dai mezai gani,sake sunkuyowa yayi da kyau tabbas pad ne ajikinta amma bai yadda ba sai dayasa qafarsa ya fincike sai yaga jini ajiki.....
โ๐ปFaty Mmn Faty
[3:51PM, 8/19/2017] โช+234 803 341 6395โฌ: ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ
๐พ๐พ๐พ๐พ
๐พ๐พ๐พ
Budurwar Qauye๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ
Written by Faty Mmn Faty
August, 2017
3โฃ1โฃ
Bashi ya tashiba sai wajen 12
wanka yayi ya shirya cikin wasu qananun kaya masu kyau da tsada ash colour sun matuqar karbarsa
gashin kansa ma kawai abin kallo ne,ya dakko glass nasa ya manna a idanunsa
wasu takalma masu tsadar gaske yasaka aqafarsa,sannan yazo wajen car keys nasa ya tunanin wacce zai fita da ita
key na mercides ya dauka,har yakai qofa ya juyo,wata drawer ya bude ya dauko kudi wadda shima baisan adadinsuba yasa aljihunsa
sannan ya dau wayoyinsa yayi hanyar fita
cikin isah da taqama yake tafiya
๏ผniko mmn faty nace ko sarautar ce yau ta motsa๏ผ
ahankali ya sauko matakalar benen kamar wadda baiso haka yake tafiya
tsayawa yayi ganin ta akwance afalo tana bacci,tawani duqunqune kamar mai tsoron kar wani abu ya kamata
wata,doguwar tsaki yaja kansa daya ya wuce kitchen
nan ya bude fridge, ya kuma bude freezer,sannan ya wuce store, nanma ya duba komai sannan ya dawo falo
tsayawa yayi akanta,hannunsa yasaka ya jawo yatsar kafanta ya murde hadi da danna mata wata uwar tsawa keh tashi nace
afirgice ta miqe sabida tsawar da ya daka mata,ga zogi da taji ajikin yatsar kafanta
tashi zaune tayi sai jikinta dake rawa dan tsoron batasan mai zai mata ba
cikin daurewar fuska yace keh dan uwarki nan wajen baccine ,kinwani zo kin kwanta ma mutane akan hanya
cikin girgiza kanta tace aa
yace toh kada ki kuma zuwa ki zauna anan baran ki kwanta, idan kuma kinqi ya karkada mata yatsun hannunsa biyu
murya na rawa tace barin sakeba, yace kima sake saikinyi nadamar ranan da aka haifeki
sannan yace kinajina,bai saurari mai zata ceba yace daga yau kada ki kuma dafa abinci da kowa agidannan kiyi naki kekadai
tace toh,sai kuma tayi shiru dama tanason tafada masa akwai abubuwan da babu a kitcthen amma tana tsoro
gashi yanzun ma bataga fiska ba
bai kuma saurarontaba yayi waje abinsa,wajen motocinsa ya nufa ko wacce an wanke sai kyalli take dan dokarsace kullum sai an wankesu duka inya fito ya zabi wacce dai fita da ita
cikin girmamawa dik sukazo suka gaidashi,amma haka dik ya amsa masu adaqile
motarsa ya shiga,mai gadi ya bude masa gate ya fice,direct EATRY ya nufa yayi breakfast
daganan wajen hutawa ya wuce,qarqashin wasu bishiyoyi masu sanyi ya zauna akan daya daga cikin kujerun dake wajen
wayarsa ya ciro ya shiga contact, dialling wata no naga yafara
leqowa nayi dan naga waye yake kira,akan screen din naga MY JUHAINA
wayar tajima tana ringing sannan aka dauka cikin wata murya mai jan hankali akace hello
sai daya wani lumshe idanu ya bude sannan yace hello yan mata
cikin yanga tace barka da rana DR
wani murmushi mai tsada yayi sannan yace au kingane mai magana
ayangance tace haba dai aiko bana da no naka ,voice naka bazai bacemunba
cikin jin dadi yace thanks dana samu wannan matsayi
tace ai kawuce haka ,dftn kasauqa gida lfy
yace lfy lau n u, tace same
yace thats gud so ya mutanen gida
tace wlh all ar fine
yace am glad to hear that,dama nace barin kira queen naji ta sauqa lfy n idan badamuwa zan ringa kira time to time muna gaisawa
cikin jin dadin kalamansa tace badamuwa ur always wlcm
yace ok, nagode barin barki haka later
tace its my pleassure
nan sukayi sallama kowa zuciyarsa cikin jin dadi
WACE CE JUHAINA
Asalin sunanta JUHAINA MUKHTAR, mahaifinta shine deputy governor na kaduna state amma wannan zaben da akayi sun sauqa dan suncinye tenure nasu, asau biyu suna cin zabe
su hudu ne awajen iyayensu, amma ita kadaice mace awajen iyayenta, tana da yayu maza biyu sai ita sannan autansu wadda shima namijine
suntaso cikin gata da kula musamman juhaina wacce ita kadaice mace,bayan ta qare secondary school nata shine ta tafi singapore tayi degree nata acan yanzun tagama tadawo gida inda anan suka hadu da Dr Alamin
juhaina wayayyar mace ce ajin qarshe,ga kwalliya da iya gayu,sannan yar duniya ce dan tsabar gata yamata yawa harta sangarce yahadu da zaman waje
dan ita atsarinta ma batun aure yanzun, amma ganin Dr Alamin yasa lokaci guda taji kwadayin aurensa dan yadace da mijin datake burin aure idan ta tashi
wannan kenan....
Ranan haka fauziyyah ta yini cikin ciwo ga yunwa dan ta gagara cin abincin sam, sai black tea data dan hada tadan sha
washe gari da safe tadan tashi da dan sauqi,sakkowa tayi ta nufi kitchen sai ta tuna ashefa yace kada tasake girki da wani
tunanin mezataci ta fara dan wata masifaffiyar yunwace ke damunta,gashi daga shinkafa sai taliya da macaroni ,indomie ma baifi guda hudu ba ya rage
bandasu ba komai sai mangyada dasu maggi
indomie tadauko guda biyu ta dafa bako albasa dan bata dashi
da kyar tadanci kadan dan bai mata dadi ba
tana cikin wanke plate din taji muryar papa yanacewa keh keh ,cikin sauri ta dauraye hannunta tayi waje dan tasan da ita yake
tana fitowa ta tsaya agefe tace gani
yace au kinajina dama ashe inata kiranki dan iskanci bazaki amsa ba
wata katuwar leda mai kamar jaka tagani ahannunsa, dangwala mata yayi agabanta yace oya kafin naje nayi wanka na fito ki tabbatar kin wanke jakar nan sannan kin mun folish na takalmana,idan kuma har na fito baki gama ba hmmm sorrynki
bai sauraretaba ya wuce,zazzage takalman tayi tun tana qirgawa harta daina dan yawansu
haka taje ta wanke jakar ta dawo tafara goge takalman,ga ba dadi takejiba ga yunwa ga aiki sai zufa takeyi ahaka har ta kammala tsaf
yana fitowa yasamu tana shiryasu acikin jakan dan kamar leda take tana kadeta ta bushe
cikin shirin fita ya sauqo ashe tsabar walaqanci bama sakawa zaiba kawai yabata wahala yasa yayi hakan
tace gashi nagama,yace toh sai yaya kidauka kikaimun qofar falona ki ajiye yana fadin haka ya fice abinsa
Cikin sati biyu fauziyyah wahala da damuwa ga bata iya cin abinci kota girka hakan yasa ta rame ta lalace
papa kuwa izuwa yanzu soyayya mai karfi ya shiga tsakaninsa da juhaina,yini suke suna waya da charting
dayake sai next week zai resuming office,kuma aqsrshen sati yaima juhaina alqawatin zuwa kd dan yaganta.....
โ๐ปFaty Mmn Faty
[3:52PM, 8/19/2017] โช+234 803 341 6395โฌ: ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ
๐พ๐พ๐พ๐พ
๐พ๐พ๐พ
Budurwar Qauye๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ
Written by Faty Mmn Faty
August, 2017
3โฃ2โฃ
Ranar Friday yaje gida ya yima su momcy sallama akan zashi kd
Momcy tace son mezakaje yi a kd kuma?
Yace daurin auren abokinsa zashi
Nan suka masa fatan alkairi da sauqa lfy
Washegari early morning ya wuce,Inda ko takan fauziyyah baibiba
Kafin azahar yajima da shiga kd, sai daya huta a hotel din daya sauqa
Bayan asr prayer yasake kwalliya ya caka ado sannan ya nufi unguwar su juhaina
Da waya maqale akunnensa tana masa kwantance har ya isoh
Gidane qato na gani na fada, dagani masu gidan suna cikin daula
Horn yayi maigadi ya bude masa kamar yadda tace ansan da zuwansa
Yana shiga yayi parking sannan ya kira wayarta
Bada jimawaba ya hango ta tafito cikin shiga ta alfarma
Wata doguwar rigace ajikinta, dark purple, ya matuqar yimata kyau,saman rigar ya kamata qirjinnan ya fito afili,gyalen kayan ta yane kanta dashi
Tana isowa ya bude mota ya fito, tana isowa da murmushi afiskanta tace wlcm my king
Shima murmushin yayi yace aha my queen
Muqarasa tace dashi
Wani qaton falo wadda aka qawatashi da kayan ado na zamani ta kaishi
Nan ta cikashi da kayan chi dana sha,spring rolls yadauka yana ci
Guda biyu yaci sannan yasha juice yace Alhamdulillah
Dubansa tayi cikin shagwaba tace haba my king bakafa ciba
Yadda tai maganar ya burgeshi sosai haryasanya shi wani murmushi na musamman yace eyyer my gueen nafa qoshi ne cos banjin yunwa
Tace dik da haka sai ka qara
Yace do not worry my queen as u wish, but not now
Tace OK so ya hanya
Yace well um hanya normal fa
Tace wonderful haka akeso,yasu momcy, daddy n others
Yace all ar fine my darling, ya nasameku hop kowa lfy
Absolutely fine ,ta amsa masa
Yace masha Allah
Shiru suka danyi cikin soft voice nasa yakira sunanta juhaina
Naam my king ta amsa tana kallonsa
Yace nazo kd sabida ke,kuma nibanazo dawasa ba dagaske nake aurenki zanyi ammafa idan kin amince
Cikin murya mai Jan hankali tace na amince my king
Yace naji dadi ammafa akwai abinda banfada maki ba
Tace uhum go on am all ears
Yace inada mata
Daram taji gabanta ya Fadi Dan abazata taji maganar
Yaci gaba da fadin sai dainibani sonta auren hadi aka mana,kuma bazan hadaku gida 1ba
Gidanki daban zan maki ,kuma kece wacce nakeso kece zabina so kada tadameki Dan nima bata gabana
Sai anan taji hankalinta ya kwanta amma ta qudiri aniyar saita koreta kota halin qaqa
cikin kissa da kisisina tace kada kadamu aini kaina keso kuma dakai zan zauna bada itaba
cikin jin dadi ya dada tabbatar lalle juhaina tana sonsa sannan ita wayayyar mace ce ba irin haukan kishin nan akanta
Sunsha hira sosai da zai tafi yashiga suka gaisa da dad da mom din juhaina
Sai data rakoshi har bakin Mota sannan ya bata tsarabarta da yayi mata
Nan sukayi sallama akan washegari zai shigo su gaisa kafin ya wuce
Washegari kuwa kamar yadda yayi alqawari sai daya shigo kafin ya wuce
Haka suka rabu cikin shauqin so
*****
Watan papa 1 da dawowa daga Singapore amma kamar ya shekara awajen fauziyyah sabida uquban dayake gana mata
Yau yakama saturday tinsafe ta gagara cin komai, harwani zazzabi takeji Dan yunwa
Tana cikin wanan yanayin har bayan laasar,kamar daya sama taji shigowar mota
Jin ana nocking yasa taje ta bude,aiko wazata gani momcy da Dady
Cikin murna ta taresu, saida suka zauna momcy da tun shigowarsu take kallon fauziyyah
Tace daughter na bakida lfy ne
Cikin sanyin murya fauziyyah tace eh momcy banida lfy
daddy yace ayyah amma Alamin bai fada manaba,yaya jikinnaki
tace dasauqi
Wani dadi ne ya lullube momcy atunaninta ciki fauziyyah take dashi
Daddy ne yace Alamin bainan ne
Ahankali tace yana nan
Daddy yace jekice masa munzo ko
Miqewa tayi jik ba kwari ta haura dakinsa
Tsayawa tayi abakin falon tana tinanin Mezai mata idan tashigar masa daki
Shahada tayi ta murda handle din aiko cikin saa abude qofar take
Ahankali ta tura ta shiga,nan wani sanyi da qamshi suka welcoming nata
Qarema wajen kallo take yadda ya hadu iya haduwa tace lalle ya Alamin dan gayene tundatake bata taba shiga waje mai kyau da tsaruwa irin nanba
Ganin bainan yasa ta wuce cikin dakin, fitowarsa daga wanka kenan yaganta kamar dagasamma
Daure fuska yayi cikin masifa yace keh meya kawoki dakina
Adiririce tace su Daddy ne suka zo,shine sukace namaka magana
Toh naji wuce kifita banza qazama kafin kibatamun daki
Cikin Sauri tafice,sai data tsaya ta goge hawayenta sannan ta saqqo
Tazo daidai step na qarshe kawai sai su momcy sukaji Tim Abu ya Fadi
Aiko wazasu gani fauziyce tayanki jiki ta Fadi,cikin sauri suka nufota hankali tashe
Daidaida papa yake qoqarin saqqowa
Ganin su abirkice ga Kuma fauziyyah akwance a qasa, yasa shima ya saqqo da sauri.....
โ๐ปFaty Mmn Faty
[3:53PM, 8/19/2017] โช+234 803 341 6395โฌ: ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ
๐พ๐พ๐พ๐พ
๐พ๐พ๐พ
Budurwar Qauye๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ
Written by Faty Mmn Faty
August, 2017
3โฃ3โฃ
Fauziyyah, Fauziyyah shine abinda momcy take fada cikin tashin hankali
Daddy yace Alamin dagota mutafi hospital
Cikin sauri ya dagota ba bata lokaci suka tafi asibitin daddy
Direct emergency suka wuce da ita, daddy dakansa ya shiga dubata inda papa yarasa meke masa daddy Dan baisan amsan da zai bawa daddy ba idn yatambayesa
Momcy kuwa ta gagara zama sai sintiri takeyi awajen
Cikin mintuna 35
daddy ya fito amma fuskarsa a daure da alamu ransa abace take
Da sauri momcy ta nufoshi,daddy meyasa meta shine tambayar data fara masa
Sauqe ajiyar zuciya yayi yace muje office,papa da yarasa ta cewa shima ya biyo bayansu
Sai da momcy ta shiga ,papa yazo zai shiga cikin sauri daddy ya daga masa hannun da kakkausan murya yace tairo(dakata)
Afusace ya rufo qofar,momcy dake tsaye tace Ya jikin nata ?
Daddy yace relax momcy ,munshawo kan matsalar,yanzun numfashinta ya dawo normal, ansamata ruwa zaa maidata dakin hutawa
Momcy tace to meyasa meta haka wlh hankalina ya matuqar tashi
Daddy cikin takaici yace YUNWA
Yunwa? Wacce irin yunwa kuma
Yace to a iya bincikena Nagano lfyrta qalau sai yunwa da damuwa wadda sanadin haka ta yanki jiki tafadi
Momcy tace to batacin abincine kenan,daddy yace wayasani niban yarda da Alamin ba,yanzu kije driver ya kaiki gidan nasu kidauko mata kayanda zata saka idan ta tashi saiki bincikamun gidannasu akwai abinci ko kuwa
Momcy tace to bari naje nadawo amma kuwa matuqar Alamin yana da hannu aciwon yarinnan sai ya raina kansa, tana fadin haka tai waje
Tana fitowa papa ya biyo bayanta, yana mata magana ko kulasa bataiba ta wuce abinta
Direct dakin fauziyyah ta shiga ta dauko mata