Showing 72001 words to 75000 words out of 87071 words
dawo falo yana maqale da ita
Haka suka yini sai shagwaba yake zuba mata irin wai baida lfyannan
Itakuma ta biye masa ajikinta ya wuni zur abincima hanata dafawa yayi yasa akayiyo masu takeaway
Da daddarema haka ya maqale mata wai sanyi yakeji
Haka suka kwana tare yana maqale ajikinta amma baimata komaiba sai dan abinda baa raasaba
Wannan weekend din cur haka sukayishi manne da juna, sai wani shaquwa daya shiga tsakaninsu mai qarfin gaske
Mai zazzabikuma ya ware yaukam yace garau ya tashi baijin komai
Sai daifa yaukam yayi niyyar karban haqqinsa dan akwana biyun dayayi suna tare baqaramin daurewa zuciyarsa yayiba
Kamar kullum sunyi dinner abinsu sungama
Tadubesa tace ya Alamin saida safe nizanje na kwanta gobe monday inason fita da wuri
Dago kansa yayi yana kallonta yace ok nima ina shigowa
Qirjintane taji yace dam dan dama tunda yamma taga taketakensa ya canza tace ba yaukam tinda kaji sauqiba saika koma dakinka ba
Oh hakanefa toh goodnight mukwana lfy ya fada mata
Tace Allah ya kaimu tawucesa
Shikuma jiran Abdu yake ya kawo masa saqon da ya aikesa
Abdu na dawowa ya karba saqon ya wuce bedroom nasa
Saida ya shirya tsaf yasa kayan baccinsa kafin ya dau wayoyinsa da ledar da yayi aika ya fito ya nufi dakinta
Kwance yasameta tana game da wayarta
Ganinsa saida ta zabura ta tashi zaune
Shi dariyama tabasa yace lfy baby irin wannan miqewa zaunen kamar wadda bera ya zungurin kafarki
Batace komaiba shikuma ya qaraso inda take zaune ya zauna shima
Baby matso kici naman da kikafiso naga bakici abinci sosaiba
Nikam naci kuma na qoshi tafada tana dada lankwashewa
Aa kam Allah saikinci konamaki dure
Ganin yana dada matsota yasa tace naji zanci
Ko kefa yafada yana bude ledar
Tare sukaci kuma tadanci balaifi dan tana matuqar son naman BAUCHI CLUB
Fita yayi da ledar yace kafin nadawo kiyi alwala muyi sallah bai jira amsantaba ya fice abinsa
Daki ya koma yayi brush da alwala sannan ya dawo
Sallah yajasu kasancewar yasamu tayi alwalan
Rakaa biyu sukayi kafin ya musu addoin neman zaman lfy da tsari daga dikkan abinqi
Hannunsa yadaura akanta yayi addua sosai kafin suka shafa
Fauziyyah dai dik atsorace take dashi dan yaukam tasan Allah ne kadai zai kwaceta ahannunsa
Wucewa yayi ya kwanta abinsa
Itajuma tarasa meke mata dadi takuma kasa zuwa ta kwanta
Dik abinda take yana kallonta dago idanu yayi yace baby lfy kuwa kizo kikwanta mana
Kamar marar gaskiya taje tarabe acan qarshen gado
Mirginowa yayi ya sameta ya rumgumeta
Yana qoqarin cusa hannunsa acikin rigarta
Hannunsa ta riqe tace meye haka ya Alamin nifa bacci nakeji
Yace mekikagani aizakiyi baccinki ko
Yana kaima wuyanta wani hot kiss
Murya na rawa tace toh kamatsa mana ko kulata baiyiba yafara qoqarin zame mata hannun rigarta
Turesa tafara idanunta sun cicciko da hawaye tace dan Allah ka kyaleni nibanason abinda kakemun
Barin abinda yakeyi yayi yafara magana cikin tausayi yace pls baby kada kihanani wlh haqurina ya qare haqqina nakeso kuma kema kinsan hukuncin matarda tahana mininta haqqinsa
Amma bazan tursasakiba idan kince baki yardaba na haqura amma dai kisani inacutuwa haquri kawai nakeyi
Tuni tafara hawaye ganin batace komaiba yasa yafara aikamata da muhimman saqonni masu kashe gabobi da dikkan jiki
Ahankaki ya rabata da kayan jikinta
Nanfa hankalinsa yayi qololuwar tashi
Haka yaringa jagulata yana budirinsa son ransa
Qirjinta kam sunga abu baki nayi hannu nayi
Itakam banda kuka ba abinda takeyi dan abinda yake mata yawuce tunaninta
Hankalinta baigama tashiba saidataga yana neman hanyar shiga
Shikuma awannan lokacin baimasan duniyar dayakeba dan ko kukanta baiji
Adduar ma gagara yinta yayi gaba daya jikinsa rawa yakeyi
Nanma yafara qoqarin shiga amma ina ba hanya da kyar da sudin goshi yasamu ya shiga amma amatse tsam yakejinsa kamar kuma ya shiga kogi
Wata duniyar dabai taba jinsa acikiba yasamu kansa har yagaza haquri ya fara kuka kawai yana kiran fatima wayyo fatimana haka yaringa sambatu yana fadin wasu kalamai masu wuyar fadi
Fauziyyah kuwa radadi da azaba susukasata sakin wani kuka mai ban tausayi
Tsabar kukan wahala har muryarta ya dashe amma bashi da niyyar saurara mata saima qara cika mata kunne da ihunsa da yayi
Hakan yasa tausayinta ya kamani simisimi na juya na fice daga dakin.....
โ๐ปFat Mmn faty
๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ
๐พ๐พ๐พ๐พ
๐พ๐พ๐พ
Budurwar Qauye๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ
Written by Faty Mmn Faty
September, 2017
6โฃ6โฃ
Tsabar wahala har bata iya kuka mai sauti sai hawaye dasuke gangara daga idanuwanta
Papa kuwa tsabar yasamu duniya irin wacce bai taba samuba yasa yakasa controlling kansa yake aikin abu guda
Sai yayi kamar zai haqura amma irin dadin da yakeji saiyasakejin kamar yanzu yafara
Sai wajen 1 sannan yasamu nutsuwa irin wacce baitaba jintaba tsawon rayuwarsa
Kwanciya yayi agefenta yadaura hannunsa akan ruwan cikinta yana maida numfashi
Yanason ya dagota jikinsa amma sai yakejin kamar bazai iya koda daga hannunsa ba dan wani irin gajiya yakeji da mutuwar jiki
Qoqarin gyara kwanciyarta take amma takasa sabida yadda takejin jikinta yaimata tsami gawani radadin azaba datakeji
Yakai wajen 20mins kafin yadanji qarfi ajikinsa
Sai alokacin yasamu kuzarin tashi zaune
Hannunsa yakai ya shafo face nata sai yajisa ajiqe sharqaf da hawaye
Cikin sauri yajanyota jikinsa aifa nan ta kwalla qara wadda dakyar ake iyajinsa sabida muryarta yadda ta dashe
Am sorry babyna am really sorry babyna
Allah yamaki albarka my princess ketadabance arayuwata baby i luv u i really luv u
Haka yaringa fada mata kalamai masu dadi yana rarrashinta
Lafewa tayi ajikinsa koba komai maganganunsa sun sanyaya mata zuciya sannu ahankali wani baccin wahala yayi gaba da ita
Ganin tayi bacci ya zameta ya gyara mata kwanciya ahankali
Dakyar yasamu yaja jikinsa ya nufi toilet wanka yayi ya tsaftace jikinsa
Wani farin ciki yakeji marar misaltuwa aransa dan Fauziyyah tagama masa komai arayuwa
Dawowa yayi ya kwanta zuciyarsa haske tarwal kamar farin wata daren shabiyar
Matsota yayi sosai ya rumgumeta ajikinsa yana shafar lallausan gashin kanta mai tsayi da santsi
Murmushine kwance kan fiskarsa sabida tuna irin zallar niiman daya samu kansa aciki
Dahaka wani bacci mai dadi ya daukesa wadda bashi ya farkaba har wajen 6
Sannu ahankali ya bude idanunsa lokaci guda komai yafara dawomasa tar acikin kansa na abinda ya fatu daren jiya
Hannunsa ya miqa ya kunna bedside lamp
Leqa fiskarta yayi yaga har lokacin baccinta takeyi
Zame jikinsa yayi daga nata ya miqe ya nufi toilet Alwala yayi yadawo wayarsa ya dauka yaga time yana neman quresa
Cikin sauri yatada sallah
Jikintane yayi tsami sabida kwanciya gefe daya hakan yayi sanadiyyar farkarwarta
Yunquri tayi zata tashi wani zogi dataji ajikinta shiya tuna mata abinda yafaru
Komawa tayi ahankali ta kwanta lokaci guda hawaye yafara zarya akan fiskanta
Motsin dayaji yasashi saurin juyowa ya kalli inda take kwance
Tasowa yayi ganin tana motsi ya iso inda take amma me saiyaga ashe kuka take
Hawowa yayi kan gadon ya dago kanta ya aza akan qirjinsa hannunsa yana shafa bayanta ahankali
Babyna ya kirata cikin nutsatstsiyar murya
Kintashi ne bakyajin dadin jikinki ko? Kiyi haquri zai daina barin hada maki ruwa mai zafi namaki wanka zakiji kin wartsake saikiyi sallah kisha magani kinjiko my princess amma pls kidaina kuka Allah yamaki albarka yasaka maki da gidan aljannatul firdausi
Kinmin komai arayuwa bana da abinda zan biyaki farincikin da kika shayardani sai dai naroqi Allah yabani ikon kyautatamaki arayuwa
Paking goshinta yayi ya zameta ahankali ya nufi toilet
Ruwa mai zafi daidai bazai koni mutum ba ya hada mata ya dawo
Dagota yayi cilak ya nufi toilet da ita
Lumshe idanunta tayi dan batason suhada idanu wani irin sabon kunyarsa takeji dabadan batajin zata iya tafiyaba da bazata bari ya dauketa bama
Ahankali ya direta cikin ruwan daya hada mata hakan yasa cikin razana da azaban zafi yasa ta matse kafafunta hadi da kwallah ihu
Nan ya rude sosai yafara aikin lallashi
Itabatamasan sunshigo toilet dinba tanacan duniyar tunani sai jinta tayi acikin ruwan zafi
Nan tafara yunqurin tashi tafita
Lallaminta yafara yana bata haquri am sorry baby nine ko to barinsakeba
Amma kiyi haquri kidan jima acikin ruwan zakiji qarfin jikinki
Turo baki tayi cikin kukan shagwaba tace nidai dazafi kasakeni nafita
Aa baby kiyi haquri koda 5mins kiqara inyaso sai namaki wanka shikenan
Nidai banson wankanka nidakaina zanyi tafada idanunta akulle
Toh naji zakiyi da kanki shikenan toh kada kiyi kuka
Ahaka harya samu tadan jima aruwan kafin ya zubar ya canza wani shima mai zafin amma baikai nadaba kafin ya fice ya barta
Bed din ya kalla yaga yanda bedsheed din ya baci sosai saiya sakejin tausayinta dan lalle baqaramin wahala tashaba
Cireshi yayi yakai cikin injin wanki sannan yadawo ya canza wani ya kuma ciro mata wata doguwar riga da hijab
Cikin dingishi ta fito daga bayin kanta asunkuye
Yana ganinta yataso da sauri ya riqota har bakin gado taimaka mata yayi tasaka riga da hijab din tazauna dan tayi sallah sabida taji ciwo sosai har takasa tsayuwa
Komawa yayi yaje ya wankevzanin gadon ya shanya sannan ya dawo hannunsa riqeda cup da wani tablet
Inda yabarta anan yasameta tana zaune sai aikin hawaye cos tayi tayi takasa tashi sabida wajen yayi tsami data jima azaune
Rungumeta yayi yana tambayarta baby lfy kike kuka ko jikinne
Bata amsashiba saima cigaba da kikanta datayi
Dik hankalinsa ya tashi pls baby stop crying bakisan kukanki yana dagamun hankakiba ko pls talk to me
Cikin kuka tace bakai bane gashin yanzun nakasa tashi tasake fashewa da wani sabon kuka
Kiyi shiru kidaina kuka ganan pain reliever nakawo maki dakinsha zakiji sauqi kinji
Dagota yayi ya ajiyeta akan bed kafin ya miqo mata tea din amma dakyar yasamu tadansha kadan sannan ya bata maganin namma sai datagama darunta sannan takarba tasha
Kanta ya kwantar ajikinsa yana lallabata har tafarajin bacci dan yunquri tayi ta gyara kwanciyarta namfa ta kwalla qaran azaba lokaci guda tafashe da kuka
Oh sorry baby zaki kwantane kiyi shiru kinji zaibari ko
Gyara mata kwanciyar yayi shima ya zame ya kwanta yana lallaminta har tayi shiru
Ganin tayi shiru yasa yace mezakici baby
Babu kawai tafada
Dawowa yayi tagabanta yana kallon yanda fiskanta yakoma dan kuka sakejin tausayinta yayu har cikin ransa
Bayadda baiba amma taqi magana sai cewa tayi ya kyaleta ya rabu da ita taji da abinda yake damunta
Rasa maike masa dadi yayi dan shima dik abinda yakeyi cikin qarfin hali yakeyinsa dan baijin dadin jikinsa sam
Kamar feverne menene wani iri haka yakejinsa sam baida qarfin kirki ga ciwon da bayansa yake masa
Wayarsa ya dauka yafara kiran momcy gara yafada mata basuda lfy amma sai yafara kira saiya katse dan bashida amsar da zaifada mata idan ta tambayesa meke daminsu
Har sau uku yana katse kiran sai yaga gara ya kira aunty naja zaifi masa rufin asiri kuma tasan komai
Kiranta yayi amma dakyar yafada mata fauziyyah batada lfy fa nan tafahimci meke faruwa tace to tana zuwa
Yana nan kwance haka wani iri dai har fiye da one hour sannan tazo jin qaran door bell ya tashi yaje ya bude mata qofar
Tare suka haura har bedroom na fauziyyah tace kadan bamu waje zamuyi magana
Dakinsa ya wuce yaje yayi wanka ya shirya
Itakuma bayan ya fita suka gaisa da fauziyyah tace mata ya jikin
Dasauqi tafada cikin kunya nan aunty naja tabata shawari masu kyau takuma bata tsarabar data kawo mata na hadin bagaruwa da ganyen magarya
Tafada mata yadda zatayi amfani dashi
Godia tamata sosai tace bakomai yanzunma muje kizauna aciki saikiyi wanka gacan breakfast nakawo maku
Ba musu ta fara qowarin tashi itakuma ta taimaka mata
Bayan tafito daga toilet tayi kwalliya sosai tana sake godema aunty naja dan taji dadin jikinta sosai yanzunkam
Tare suka sauqo falon qasa nan suka tarar da papa kwance akan kujera ya takure kamar mai zazzabi yana dafe da goshinsa
Aunty tace yadai papa kaima kamar bakada lfyn
Tashi zaune yayi yace wlh aunty inajin kamar fever kedamuna banjin dadi sam
Allah ya sauwaqa tafada ta wuce kitchen ta dauko plates da cups
Basket din datazo dashi ta bude dankali da kwaine soyayye ta zuba masu sai dayan flaks din farfesun zallan naman ragone wanda yaji kayan qamshi sai aroma dake tashi shitace fauziyyah taci sosai
Tace toh zata tafi wannan kuma kunun gyadane yana dakyau susha
Godia sosai suka mata sannan ta tafi
Kallon fauziyyah yayi yamata murmushi mai kyau yace ya jikin baby
Dasauqi ta amsa masa kanta aqasa
Bayan sunci abincine yakwashe kayan yamayar kitchen
Hannunsa ya riqe ya danna stop wach nan ya gwada kansa yafahimci yana buqatar qarin ruwa dan har jiri yakeji
Wani abokinsa likita ya kira dasuke aiki tare akan yazo ya saka masa ruwa mana
Bada jimawaba kuwa yazo nan ya tambayesa meyasamesa haka ruwan jikinsa ya qare sosai yace fever da vomitting ya kwana dashi kawai yafada masa
Fatan sauqi yamasa yasamasa drip din yace idan ya qare sai ya saka dayan inkuma bazai iyaba ya dawo yasaka masa dayan
Godia yamasa yace badamuwa wife nasa ma zata saka masa
Nan ya musu sallama da fatan sauqi ya tafi....
โ๐ปFaty Mmn Faty
๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ
๐พ๐พ๐พ๐พ
๐พ๐พ๐พ
Budurwar Qauye๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ
Written by Faty Mmn Faty
September, 2017
6โฃ7โฃ
Dr Basheer yana fita fauziyyah ta matso gefensa tazauna
Cikin damuwa ta kamo hannunsa wadda ba ajiki aka jona masa drip dinba ta riqe gagam cikin nata
Da murya mai sanyi tace ya Alamin daman ashe fevern bai sakeka ba haryanzun
Murmushi mai sanyi yamata yana daga kwance yace no fever yasakeni wannan wani sabone daban kuma kece sanadi
Cikin sauri ta kallesa tace me tana pointing kanta da dan yatsanta
Lumshe idanunsa yayi ya bude yace yess kece kikasaka jiya nakasa controlling kaina harsaida ruwan jikina ya qareba
Aifa cikin cikin sauri ta juyarda kanta gefe sabida kunyar maganansa dan sai alokacin tafahimci nufinsa
Babyna kijuyo mana naringa kallon wannan kyakykyawan fiskannaki mai sanyani natsuwa
Sake juyawa gefe tayi cos batason sake hada idanu dashi
Pls mana my princess yafada ashagwabe
Ahankali tace kayi bacci ka huta mana aidai yafi ko
Oh haka ma zakice ko baby shikenan amma karki tafi kibarni kinji
Nodding kanta tayi tare dafadin naji ahankali
Lumshe idanunsa yayi sannu ahankali bacci yayi gaba dashi
Tana zaune riqe da hannunsa hartafahimci yayi bacci sannan tasake hannunsa ta gyara masa kwanciyarsa
Kallon fiskansa take tana jin wani irin fitinannen sonsa yana ratsata ta ko ina
Murmushi take tana tuna yadda papa ya kware afagen luv ya kuma iya sarrafa mace
Lumshe idanunta tayi lokacin data tuna irin maganganun daya ringa fada mata adaren jiya saitaji kunya ya kamata
Tajima tana zaune kafin ruwan ya qare tacire ta saka masa dayan
Ganin azahar tayi yasa ta tashi taje tayi sallah tadawo har lokacin bai tashiba
Kuma ruwan da saura sosai shiyasa tafito da niyyar shiga kitchen tasama musu abinda zasuci
Tana saqqowa falo taji qaran door bell sai tawuce ta bude qofar
Mai aikin aunty naja tagani riqe da basket na abinci
Gaisheta tayi cikin ladabi sannan tace wai gashi inji aunty
Godia tayi sosai ta karba taje ta ajiye sai takoma dakin nasa ta zauna
Tagumi tayi tana tunanin rayuwarsu nabaya inda koda wasa idan anfada mata haka zai shiga tsakaninsu bazata taba yarda ba
Can tadubi agogo taga har 3 tayi gashi tagaji dazaman tana tsoron tatafi tabarsa ruwan yaqare yana bacci kuma
Tana cikin wannan tunanin sai taga yafara motsi
Ahankali ya bude idanunsa tass ya sauqesu akan fiskanta lokaci guda yasakar mata murmushi
Matsowa tayi jikinsa tace sannu katashi
Umm natashi haryanzun baiqareba ruwannan gaskiya nifa nagaji dashi yafada da alamun gajiya a fiskarsa
Ayyah ya Alamin kadanyi haquri kadan yamafa kusa qarewa saura kadan kaji tafada cikin lallami
Naji amma gaskiya bazaa samun waniba wannanma ya isa
Tace ai nafarkon yaqare wannan ne nabiyun
Kutt nabiyunne ashe lalle nayi bacci sosai kenan
Tace eh yanzunfa har 3 tawuce
Tanadan jansa da hira har yarage saura kadan nanfa yatada rikici saidai acire ya gaji
Ganin yaqi yarda yasa taciremasa ruwan da canola din takai dostbeen ta yasar
Ruwan wanka ta hada masa yaje yayi wanka yayi sallolinsa lokacin har laasar tayi
Itama sallah tayi tasake wanka sannan tadanji qarfin jikinta
Yar sassauqar riga marar nauyi tasaka tafito
Afalonta tasameshi akwance
Dago kansa yayi yace nashigo kina toilet
Tace eh wanka nayi ya jikinnaka
Yace am feeling better gaskiya yanzun naji na warware sosai
Allah ya sauwaqa tafada sannan tace muje muci abinci koh
Yace haba baby wayace kiwahalarmin da kanki aida turawa kikayi akayi mana takeaway dayafi
Tace aa banice nadafa bama aunty naja ce ta aiko daxun
Ok tomuje yafada yana miqewa dan yanzun yaji ya warware kuma baijin wani ciwo ajikinsa
Suna zuwa falo tace umm ya Alamin dan Allah nakawo mana muci anan wlh banason zama acan dinne
Yizamanki zandauko mana muci anan kada kidamu yafada yana zaunar da ita akan lallausan catfet din dake malale atsakiyar kujerun
Shiya kawo masu komai sukaci sannan ya tattara yaje wanke komai hardana safe kafin yadawo
Tana kwance yasameta
Ganin zata tashi yasa yace aa yikwanciyanki babyna nima zama zanyi
Agefenta yazauna aqasa ya dago kanta ya daura akan cinyarsa
Hira mai dadi yake mata tareda dan mata tausa mai dadi hakan kuwa baqaramun dadi yamata ba dan jikinta dik ciwo yake mata
8:00pm
Tafito daga wanka tadanyi shafefenta wadda yawancima turarukane ta shafe jikinta dasu sannan ta dauki rigar baccinta iyaka cikinta saidan wandonsa 3quater baby pink colour sunmata kyau sosai
Tana gaban mirror tana daura ribbon akanta ya shigo
Tacikin mirror take kallonsa sai murmushi yake harya iso gareta
Rungumeta yayi tabaya yana shaqar kamshin jikinta
Da wata kasalalliyar murya yace babyna kinyi kyau kuma turarenki yamun dadi sosai
Yaqarasa maganar yana sunsunan wuyanta
Wani yar taji ajikinta saida tsikar jikinta ya tashi lokaci guda wani kasala ya sauqo mata
Saitin kunnenta yakai yakai bakinsa close ur eyes baby yace da ita
Lumshe idanunta tayi
Hannu yasaka acikin aljihunsa ya ciro wani container ya budeshi saitin fiskanta kafin yace bude idonki to
Ahankali ta bude idanunta nan tayi arba dawani hadadden kuma tsadadden zoben azurfa mai sharp din hrt guda biyu manne da juna sai tsakiyar kuma wani dan dutsen diamond ne mai masifar kyalli
Waw yeh sab kyahei ya Alamin?(kai mene ne wannan) tafada da irin abin ya birgeta
Acchihona?(yanada kyau) ya tambayeta yana kallon idanunta tacikin madubi
Haa bohoot acchihei(eh yana da kyau sosai)ta amsashi tana kallon zoben
Cikin murmushi yace tumare liye meri dil(nakine zuciyata)
Meri liye?(nawa ne)tasake tambayarsa da mamaki
Haa tumare liye(eh nakine) yabata amsa yana dago right hand nata
Yatsanta na kusa da danqaramin ya riqo yaciro zoben yasaka mata
Nan yahaska mata hannun yayi kyau sosai
Juyowa tayi ta rungumesa tana cewa nagode nagode ya Alamin
Shshsh ya isa haka baby u deserved morethan that my princess i luv u
Tsabar yadda taji dadi batasan lokacin datace i luv u too
Dago fiskanta yayi yana cewa kahona baby pls kahona(kisake fada pls kisake fada)
Kallon cikin idanunsa tayi tace