Showing 48001 words to 51000 words out of 87071 words

Chapter 17 - Budurwar Kauye Hausa Novel

07 Oct 2024

13122

dai kaida zakayi 1 week me zai dameka kuma Dr sai yamma shida yadawo

Yace ai har tunani nke next idan zanzo wacce qarya zamu masa tunda munce nazo gyara carry over ne

Dariya tayi tace wannan mai sauqine tunda shi baho ne inba hakaba sai kace ba mutumin daya shiga ajin ABCD ba

Komai aka fada masa sai ya yadda

Shima dariya yayi yace nidai muje toh pls mana

Riqe hannunta yayi suka shige bedroom nata


Nan suka fara mashaarsu da suka saba

Tsabar sunyi nisa basa cikin hankalinsu ko jin shigowar mota basuyiba

Papa kuwa ko parking mai kyau baiyiba haka ya fito ya nufi cikin gida

Ahargitse ya shigo falo dakinsa ya nufa

Yazo daidai dakin juhaina harzai wuce sao yaji kamar nishi

Saurarawa yayi da kyau sai yaji tabbas ba kunnensabane nishintane

Cikin sauri ya bude dakin dan atunaninsa ko batada lfy ne

Yana shiga yayi turus wani jirine yaji ya debeshi yayi saurin riqe qofar sabida abinda idanunsa ya gane masa

Juhaina da munnir kwance haihuwar uwarsu suna aikata zinah

Abinda bai taba tunaninba juhaina zataci amanarsa kuma ma da dan uwanta

Su juhaina kuwa jin anbude qofa yasa cikin sauri suka juyo ganin papa atsaye yana musu wani kallo cike da baqin ciki har idanunsa sukoma jajaye kamar gaunta bushashshe

Dasauri munnir ya tashi akanta itakuma cikin razana ta tashi zaune tanajan mayafi tana kare jikinta

Ahankali yasamu nutsuwarsa ta dawo maida qofar yayi ya rufe da key sannan ya nufo su gadangadan

tsabar tsoro ba juhaina ba hatta munnir jikinsa rawa yake

Yana zuwa ya shaqo wuyan juhaina yace cikin kakkausan murya kifadamun wane ne munnir kuma meye atsakaninku

Aifa cikin tsoro da firgita tace dan Allah kayi....

Wani gigitaccen mari daya zabga mata saida taga wuta shiya katseta

Cikin tsawa yace wane ne munnir zaki fadamun da bakinki kosaina kasheki shegiya tsinanniyah macucuciya Allah ya isa tsakanina da keh wlh kinci amanata

Ganin yadda kamanninsa suka sauya fiskarsa tayi jajur tsabar bacin rai

Murya na rawa tafada masa tsakaninta da munnir tace amma kayafemun wlh bazan sake ba

Bata gama rufe bakintaba ya saka hannunsa ya makata da gini nan tafadi a asume

Munnir kuwa tsabar tsoro ganin yadda yayima juhaina saida ya saki fitsari ajikinsa

Aikuwa da papa ya damqoshi yafara dukansa yana cewa munafiki kana zaune agidana kana zaluntata ashe ina tare da kwarto bansaniba

Mari duka harbi haka yake masa saida kansa bakinsa hancinsa ko ina jini yake amma zuciya ta hana papa ya kyaleshi

Hannunsa yasa yakamo gabansa da iyah qsrfinsa ya jawota ya murde wadda saida ya saki kashin azaba

Hannunsa ya kama ya buga da jikin drower ji kake kass kass ya karyashi

Axaba iya azaba saida yakasa motsi sannan ya kyaleshi ya nufi toilet ya debo ruwa a bucket

Zuwa kan juhaina yayi wacce ke kwance asume ya sheqa mata

Nan ta firgita ta farka aiko itama nan yahau jibgarta da waya yana harbinta

Saida jikinta ya faffashe fiskarta ta kumbura tayi sumtum tsabar duka

Tsabar azaba har saida ta kasa kuka cikin baqin ciki ya jawota har waje tana nade acikin zanin gado amma saida kamanninta ya canza dan ba dukan wasa ya mata ba

Sannan yace tsinanniyah kada nafito nasameki kificemun agida na sakeki saki uku muna fuka

Itadai batada bakin kuka ma bare bashi haquri

Mai gadi ya kira yace suzo suna biye dashi har dakin juhaina yace su fitar masa da munnir agida su kaishi can waje

Haka suka jawoshi kamar har sun kai qofa paoa yace ganan haqorinsa biyu kuhada dashi kufitamun dasu

Suna fita ya nufi dakinsa yafada agado ya fashe da kuka....


โœ๐ŸปFaty Mmn Faty
๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ


๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ


๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ



Budurwar Qauye๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€

Written by Faty Mmn Faty

August, 2017


*Gaisuwa mai tarin yawa musamman zuwaga Members na Mmn Faty Novel Group, Ina matuqar jin dadin yadda kuke bada gudumawarku da nuna jindadin ku akan littafin BUDURWAR QAUYE nagode sosai Allah ya bar qauna ๐Ÿ˜˜๐Ÿ˜*



4โƒฃ7โƒฃ
Kuka yake mai cike da nadama, hawaye wani nabin wani haka suke zuba akan face nasa

Zuciyarsa cunkushe da zallar dana sani akan abinda ya aikata abaya

Tabbas yau ya tabbar alhakin iyayensa ne dana fauziyyah ke bibiyarsa

Kuma ya qara daukan darasi akan bijirema iyaye ba abune mai kyauba tunda gashi yaga saka makon abinda bai taba tunani ba

Wani irin nauyi yaji qirjinsa yamasa

Kuka yake sosai har abin tausayi domin dik abinda mutun ya aika matuqar yagane kuskurensa har yayi nadama nagaske ba tuban baqin muzuru ba dole ya baka tausayi

Sambatu kawai yakeyi yana cewa daddy, momcy, fauziyyah kuyafemun ashe gata kukamun na auramun yarinya yar mutunci kuma mai mutunci

Amma son zuciya yasa na bijire muku yau gashi abinda yasameni wayyo kaicona kaicon halina dama duk masu hali irin nawa...

Maganarce tasarqe qirjinsa ya cushe numafashi yafara masa wahalar fita

Dakyar ya dauki wayarsa yafara kiran layin TJ

TJ yana office saiya ga kiran abokinsa

Hello man shine abinda ya fada yana daukar wayar

Cikin wata raunanniyar murya datake nuna mai ita yana cikin wani hali


Yace pls kazo gida kasameni ina cikin wani hali

TJ baisan sanda ya miqe tsayeba cikin razana jin yadda muryar abokinsa take a hargitse

Meyasameka??? Shine abinda ya maimaita harsau uku

Ahankali papa yace TJ banida lfy juhaina zata kasheni kazo pls kataimakeni

Afirgice TJ yace ganinan zuwa ganinan zuwa am on my way yana fadin haka ya suri key din motarsa ya fito cikin sauri yacema scretery nasa idan bandawoba zuwa 2 ka kulle office kawai

Baijira amsar shiba ya fice cikin sauri da tashin hankali dan baisan yadda zai sameshiba

Cikin gudun balai har ya iso gidan papa wani mahaukacin horn yake dannawa

Maigadima saida ya tsorata dajin irin horn dake masa

Aiko baibata lokaciba ya bude

TJ yana shigowa ko cikkakken parking baiyiba ya hnyar cikin gida daidai qofar falo yayi turus ya tsaya ganin juhaina lullube da zanin gado tana rizgar kuka dan sai alokacin tasamu kuka yaxo mata gashi ya kulle qofa bare ko kaya tasama jikinta baran tasannayi

Juhaina ina Alamin yake kekuma meya sameki naganki haka

Gagara magana tayi sai da hannu ta nuna masa qofar falo
Tura qofar yayi ya jita gam akulle bubbugawa yafara da iyaka qarfinsa dan abin yaqara bashi tsoro

Papa yanajin bugun qofa gakuma wayar TJ tashigo masa yasa ya taso ya fito falo ya bude qofar

Yanaganin TJ kawai saiya fada jikinsa yaqara saka kuka mai tsuma zuciya

Cikin rudani TJ yace waime ke faruwane man kamin bayani mana kozanji sauqin abinda nakeji

Sake qanqame TJ yayi yana cewa na cuci kaina na biyema san zuciyata na cutar da matata ta gaskiya na baqanta ran mahaifana yaugashi naga abinda bazan taba mantawaba

TJ ma kawai saiyafara hawaye nafarko tausayin papa dikda baisan meya faruba amma yadda yaganshi a hargitse yana kuka da idanunsa tabbas babban abune

Sannan murnan abokinsa ya gane gaskiya

Share hawayen fiskansa yayi yafara lallashin papa da kalamai masu dadi har papa yayi shiru

Sannan yafara bawa TJ labarin abinda ya faru yana furta abinda yagani sai da wasu hawaye masu zafi suka zubo masa

Cikin tashin hankali TJ yakejin abin kamarca mafarki

Nan ya fara tausan papa da banbaki akan ya kwantar da hankalinsa komai zai wuce

Papa yace hankalina bazai kwantaba har sai ka kaini asibiti anmin test na HIV tukunna

TJ yace insha Allahu babu abinda zaisameka ka kwantar da hankalinka

Taya hankalina zai kwanta matuqar ina dauke da wani mugun ciwo wlh jujaina ta cuceni ta shiga tsakanina da fauziyyah dan bayadda fauziyyah zata dawo gareni ina halin jinya

Tj yace ya isa haka muje asibitin inhar hankalinka zai kwanta dan yaga har numfashinsa yana samasama

Amma kabar juhaina ta suturta jikinta kafin ta tafi

Da kyar ya yarda yace amma kada yadawo ya sameta

Nan suka fito TJ ya kalleta yace kitashi kije kisuturta jikinki amma yace kada yadawo yasameki gidansa yanafadin haka ya wuce abinsa dan dama papa ya riga da ya wuce

Sai bayan sunfito TJ yace wanne hospital zamujene

Ka kaini asibitin daddy shine kawai abinda ya iya fada

Suna isa asibiti lab suka wuce

Maaikatan wajen suna gaisheshi baiko amsaba yace subashi abin gwajin HIV kawai

Damamaki kowa ke kallonsa cikin tsawa ya maimaita masu nan take suka miqo masa

Alluraya dauka ya caka wa hannunsa nan take sai jini yazuba yafara zaman zullumi

Bada jimaba saka mako ya nuna negetalive

TJ dake tsaye agefe yace Alhamdulillah bana fada makaba gashi ai d answer is negetive dafatan hankalinka ya kwanta

Shiru kawai yayi ya miqe dan baijin zai iya magana

Tashin da zaiyi ya yanki jiki ya fadi sumamme

Cikin razana TJ ya sumkuya yana kiransa amma ina baimasan yana yiba

Cikin sauri aka kawo abin daukar marar lfy aka turashi sai emergency

Nan suka bashi taimakon gaggawa har Allah yasa numfashinsa ya daidaita sannan aka maidashi dakin hutu amma dai bai farka ba tukun

In hankalin TJ yayi dubu to atashe suke

Sai a lokacin ya tuna yadauki wayar papa dake aljihunsa ya fara kiran momcy

Bugu uku ta dauka tana cewa hello son

Cikin natsuwa TJ yace ba Alamin bane Tijjani ne

Momcy tace ayya ya khairy da mubeen (dansune wadda bai wuce shekara biyuba)

Lfy qalau umm dama Alamin dinne bashida lfy yanzu haka muna asibiti

Salati momcy ta fara tace mai yasamu papa kuna wanne asibiti

Asibitin daddy muke naje wajensama bayanan

Momcy tace eh yau bai fita ba amma muna zuwa yanzu


Daddy ne ya dubeta yana cewa wai meya sami Alamin din


Cikin damuwa momcy tace nima bansaniba kam


Toh dauko mayafinki muje


Suna zuwa suka shige inda aka kwantar dashi


TJ suka sami yayi shiru yana zaune

Bayan yamasu sannu da zuwa daddy yace wai meke faruwane kam

Nan TJ yafada masu abinda yafaru yace shine dai sanadin sumansa

Sannan TJ yace dan Allah daddy kuyafe masa wlh yayi nadama kuma yanzu damuwarsa qaruwa zatayi matuqar baku yafe masa ba

Daddy yace hakane Allah ya yafemu gaba daya ya kuma kiyaye na gaba

Dik suka amsa da amin

Suna nan zaune ahankali ya fara motsi

Kadankadan idanunsa suka washe yafara ganin komai tass

Aiko yana ganin su momcy sai yafara hawaye zaiyi magana

Daddy ya kamo hannunsa yace kada kace komai Alamin munyafe maka duniya da lahira saifatan wannan yazama darasi agareka

Momcy ta matso kusa dashi tana shafa kansa tace ya wuce papa ka kwantar da hankalinka sannan matakin daka dauka akanta yayi daidai Allah yasaka maka sukuma Allah ya shiryesu

Cikin jin dadi ya yunqura zaune yace nagode daddy na gode momcy nagode sosai

Momcy tace sai mutafi gida tunda yasami sauqi

Daddy yace muje amaidaka gida sai muwuce

Girgiza kansa yayi yace bazan iya zama acikin wannan gidanba ni gida zan koma

Momcy tace toh shikenan kutaho a motar tijjani inyaso sai kuje kadauko kayanka


Ahankali ya miqe TJ na riqe da hannunsa har mota


Momcyma gida suka wuce Sukuma suna zuwa gida basu tarar da juhaina ba

Nan TJ ya hada masa kayansa suka fito sai anan yayi magana yabawa maigai key yace idan tazo kwasan kayanta ya bude idan tagama ya kulle ya ajiye key din awajensa

Suna tafiya a mota ba mai magana acikinsu


Papa ya kwanta ajikin kujera ya tallafe fiskarsa da hannunsa yayi nisa cikin tunani

TJ yace haba man karage tunanin nan mana haka yanzu ai saidai ka godema Allah tunda kagane gaskiya sannan Allah ya toni asirin munafukai


Cikin damuwa yake kallon TJ yace man damuwata fauziyyah tafi qarfina ta wuce tinanina fauziyyah ta nuna batama sanniba yazanyi wlh idan ban auri fauziyyah ba mutuwa zanyi sabida ina sonta sonda bantaba jin inayima wata ya maceba aduniya ashe juhaina ma ba sonta nakeba fauziyyah nakeso na yaudari kaina nan idanunsa suka sake kadawa sukayi jajur

Cikin mamaki TJ yacecfauziyyah kuma a ina ka ganta

Nan yafada masa iya abinda yasani da haduwarsu


Tirqashi shine abinda TJ yafada dan yasan tabbas zaayi haka rananda papa ya komwa fauziyyah da sunan so

Papa cikin damuwa yace komai ya jagulemun man,kyiu wati hai bahaa??? Kyiu kyiu (mai yasa wannan canjin yanayin maiyasa maiyasa) ya qarashe maganar kamar zaiyi kuka

TJ yace komai zaidaidaita kaci gaba da addu a kakuma kwantar da hankalinka

Maganar fauziyyah zamu zauna muga yadda zamu bullowa abin

Da haka har suka qaraso gida...


*****
Fauziyyah kuwa tana wucewa awajen tamanta da shafinsa dan sam baya gabanta sannan tunaninsa tsabar tsanan data masa batayi

Qarfe uku ta iso gida sai dai bakowa su momcy basa nan

Wanka tayi ta daura alwala

Sai datayi sallan laasar sannan tayi kwalliya ta shirya cikin wata doguwar riga yar kanti lokacin da zata dawo nigeria tasayeta

Coppee da milk tasha ado mai kyau

Bata saka dankwaliba sai gashinta data kama da milk ribbon ta fesa turare tafito

Tana zuwa falo taga momcy tadawo tace sannu da dawowa momcy

Momcy tace yawwa kindawo baki samemuba munje asibiti ne papa bayada lfy amma ansallamesa ma

Allah ya sauwaqa shine abinda ta furta albarkacin momcy

Momcy tace naga motarki shine na leqa dakinki kina wanka


Tace eh wlh sai danayi sallah tukun nafito

Momcy tace kinci abinci kuwa

Yanzu zanci ta amsa

Kai daugther bakyason cin abinci ko mai yasa toh kije kici

Toh ta amsa sannan ta wuce dinning taci abinci

Falo ta dawo ta zauna kenan su papa suka shigo

Aiko yana kyalla idonsa akan fauziyyah yaji wani sanyi aransa dan baqaramin kyau tamasa ba

TJ ma haka yake kallonta da mamaki ya kuma jinjina abin lalle akwai aiki agaban abokinsa dan yada ko kanta bata dagoba bare tasan da shigowarsu saima wayarta dataketa latsawa


Momcy tace sannu tijjani Allah yabar zumunci papa kushiga mana katsaya anan

Wajema yasamu yazauna yana cewa aa zansha iska kadan anan

Fauziyyah kuwa kamar ta bar wajen amma sai taga kada ya rainata kawai ta matse abinta

Acikinsu ba maimagana dan shi papa kallonta ma yasashi farin ciki sai yaji tsoro kada yamata magana tama bar wajen shiyasa yaja bakinsa ya tsuke


TJ kuwa shakkar mata magana yake kada shima tace bata ganeshiba


Wayarta ce tafara ringing dubawa tayi taja tsaki axuciyarta ganin no Brr.Nabil ne

Yau batasan iya adadin kiran daya mataba kuma bata dauka ba shikuma bai haqura ba


Harta katse bata daukaba sake kira yayi sai taji shaawar ta dauka kodan tasamu hanyar barin wajen


Momcy kuwa miqewa tayi tace barin turo muku da abinci

Fauziyyah cikin daddar muryarta tadau wayar da sallama jin muryarta mai sanyi yasa papa lumshe idanu.....



โœ๐ŸปFaty Mmn Faty


๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ


๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ


๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ


Budurwar Qauye๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€

Written by Faty Mmn Faty

August, 2017


*Wai maiyasa mutane bakwa uzuri ma mutum ne? Idan kukaji shiru kunsan aidai da dalili kuma dai bazanyi typing ban turoshiba idan kuwa har hakane saikuyima mutum kyakykyawan zato masu cewa wai dan andamu nake masu yanga toh ai mai sauqine tinda ku kuka dami kanku ba nina saku ba, sabida haka saiku daina karantawa tunda ba wanda nasaka saiya karanta dole*


4โƒฃ8โƒฃ
Murmushi yayi sannan ya amsa sallaman

Cikin natsuwa tace ina yini

Fara arsa ya fadada yace lfy dan wani dadine ya lillibesa jin yadda ta amsa da faraa sannan yau har gaisuwa ya samu

Cikin murya mai sanyi yace gimbiyar mata asassautamun mana aidai ko haka na wahala

Juya idanuwa tayi cikin murya mai jan hankali tace namefa
Murmushi yayi sannan yace tinsafe nake kira baki dau wayata ba pls ko shiruma nikiyi amma dai kidauka sai hankalina ya kwanta

Hakan daya fada shiyasa ta wani qayattacen murmushi wadda ya qawata face nata tace ayyah aifa ba dagangan bane ba bani kusane kuma yanzun bagashi nadauka ba

Cikin murmushi yace hakane nagode da kika bani lokacinki amma da zaa taimakamun abani dama nazo gida mugaisa

Shiru tadanyi dan harga Allah bata san takuri amma kuma yau sai takejin nauyinsa sosai

Maganarsa ce ta katse mata tunani yana cewa ya kikayi shiru pls fauziyyah kibani dama na bayyana maki irin sonda nake maki wlh tunda nake arayuwana bantaba jin son wata mace aduniya kamar yadda nake sonkiba kuma ni inkika amince mun insha Allah zan zamar maki alheri arayuwa amma kibani dama domin kitabbatar da maganata

Jikintane taji ya mutu murus kuma ya tuno mata da wasu kalaman da papa ya taba fada mata abaya

Cikin sanyin murya tace bakomai ur always wellcome

Wani dadine ya lillibeshi yace thanks a lot my life insha Allah gobe da yamma zanzo

Cikin murya mai kamada shagwaba tace gobe kuma gaskiya is to early

Cikin rarrashi yace haba my life ai da zafi2 akan bugi qarfe amin haquri dai nazo goben kinji my life

Murmushi mai dan sauti tace ok Allah ya kaimu

Papa dayakai har wuya dan takaici dan tini ya fahimci da wani take waya

Jiyake kamar ya shige cikin wayar yazugamasa rashin mutunci dan wani kishine ya tirniqeshi dan ya fahimci ya samu waje tinda taketa zuba murmushi


Cikin qunar rai ya miqe afusace yayi side nasa

Ganin yadda ya tashi afuce nan danan fiskarsa ta canja hakan yasa TJ ya tashi yabi bayansa

Adaki yasameshi sai safa da marwa dayakeyi acikin daki

TJ yana shiga yace yadai man lfy kuwa lokaci daya kacanza

Cikin damuwa yace badole nacanba kana kallo cin fuskan da fauziyyah tamun

TJ yace haba man kada wannan ya dameka kabi ahankli mana kadaina bata ranka

Cikin fushi yace wani irin kada na damu bayan fauziyyah ta nuna batasanniba then gashi tana hira da wani awaya harda yimasa murmushi haba haba

Ya qarashe maganar kamar zaiyi kuka

TJ yace pls man cool down ur temper komai zaizo dasauqi da yardar Allah ammafa saikabi komai ahankali kuma daki2

Cikin sauri yace kamar me kenan pls tell me abokina wlh ruwan kaina ya qare i dont know what to do

TJ yace zauna kaji yadda zamu bullo wa lamarin

Zama yayi ya paying full attention nasa akan TJ

TJ yace dafarko abinda nakeso dakai kasauqe dik wani abinda kakeji dashi agefe sannan ka cire saurin fushi kadau hakuri kasa ma ranka

Wannan shine matakin farko dan dole sai kayi haquri

Sannan kasameta anatse kabata haquri akan abinda kamata kanemi yafiyarta dan inba hakaba bazaka taba samun fiska awajentaba matuqar tanajin haushinka tana kuma tuna abinda ya faru abaya

Amma idan har tayafe maka ta haqura to komai zaizo dasauqi

Papa yace wlh nima inada niyyar bata haquri saidai bansan ta ina zan fara ba tunda lokacin data gannima cewa tayi bata sanniba kuma wlh abin yacimun rai ya dameni kuma ya dagamun hankali

TJ yace tafada ne kawai sabida tanajin haushin abinda kamata shiyasa nace kafara bata haquri tukunna

Sannan katattara dik wani halin banza ka zubarshi agefe wannan shaye shayen banza da wofin ka haqura dashi dan ba macen arziqi da zataso mijinta da wannan halin

Papa yaja wani dogon numfashi yace hakane kamtunba yauba dama komai ya ficemun arai kuma dayardar Allah nabar shan komai tinda suma basa qaran mutum da komai

TJ yace good abokina

Join Our Groups

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login