Showing 60001 words to 63000 words out of 87071 words
katse sake kira yayi akaro na biyu sannan ya dauka
Hello man how far
Papa yace cool ya khairy n mubeen
All ar fine ya amarya
Wani murmushi yayi mai natsuwa kafin yace tana gida amma dai lfyrta lau
Kaikuma kana ina kenan at this tym
Ina sokoto road daxu nayi parking wlh daddy ya matsamun wai sai dai na qaura
Hhh Tj ya sheqe da dariya yace aikam daddy ya birgeni dan wlh nasan takurin fauziyyah zakanayi
Tsaki ya danyi yace aikaiba nasan iya abinda zakace kenan tokoma mene ne dai nikasamun no wayarta now now
TJ yace toh nikuma a ina zansamomaka kuma yanzu adaren nan
Tsuke fuska yayi kamar yana kallonsa yace banason iskancifa kawai inajira tinda komai saika maida shi wasa
Toh naji naji barin karba awajen madam saina turo maka shikenan
Eh shikenan thanks
Nyt saika ganito
Ok nyt yafada yana sauqe wayar amma bai ajiyeba jira kawai yake yaga message ya shigo
Aiko bada jimawaba saiga message cikin sauri ya bude ya dauko dayar wayarsa ya shigarda no din
Dialling no yafara saidai yaji user busy
Sake kira yayi nanma yaji user busy
Nanfa ransa ya fara baci todawa take waya awannan daren haka
Itakuwa fauziyyah Brr nabil ne ya kirata awaya harda kukansa akan maiyasa ta yaudaresa tasan ba aurensa datayiba gidan mijinta data koma
Daddy ya kirasa ya masa bayani akan yayi haquri shinefa ya shiga cikin damuwa zuciyarsa take ganin yaudaransa kawai fauziyyah take shiyasa bata daukar wayarsa
Dik iya bayani da rantsuwa data masa yaqi ya yarda sabida kishi ya rife masa idanu kawai gani yake dagangan tamasa haka
Shinefa suka dauki time suna magana har ya kira yaji busy
Ya kira yafi sau ashirin cikin saa yaji wayar ta shiga
Harta kusa katsewa sannan yaji ta dauka cikin sanyin murya tace pls ka amince dani wlh wannan auren sabida iyayena zanyi badan so ko wani abuba nifa kaine araina kuma kaina keso bayadda na iyane kawai na amince da auren ya Alamin
Itakuma tadauka Brr ne ya sake kiranta dake da wata no ya kirata shiyasa dataga no ne yanzuma saikawai tadauka shine tafara magana
Wani daci yaji maqoqoronsa ya masa jin yadda take jadda da bata sonsa kuma mawani take fadama haka
Lallai akwai aiki agabansa dole ya danne zuciyarsa haryasamu gurbi acikin zuciyarta
Jin yayi shiru yasa tace pls talk to me mana ka amince da maganata muyi rabuwar mutunci bakadaukeni mayaudariya ba
Cikin sanyin murya papa yace My Fauzy Alamin ne
Abazata taji maganar hakan yasa tayi shiru ta gagara magana
Sharewa yayi yace My Fauzy kina jina
Nanma shiru ba responde
Yace nasan kinajina meyasa bakiyi bacciba har yanzun while dasafe zaki fita aiki
Dama na kirane naji muryanki mai dadi mai sanyani natsuwa kuma gashi kinqi kimin magana amma da kika picking call nawa i appreciate it so ki kwanta kiyi bacci but do not forget kiyi addua kafin ki kwanta
Allah ya tashemu lfy kiyi bacci mai dadi n swt dreamz
Dik yadda yake maganar cikin wani salo mai matuqar dadin sauraro
Hakan yasa tabar dai wayar akunnenta tanajinsa bata kuma kasheba
Yana fadin haka ya zame wayar akunnensa ya kashe yana tunanin ta yadda zai samo hanyar dazai shawo kan fauziyyah dan tabbas yasan akwai ga garumin aiki agabansa
Itakuma jin ya katse wayar ta sauqe daga kunnenta hadi da jan tsakin dabatasan miye dalilin yinsa ba
Message ta rubutawa Brr ta tura masa sannan ta blocking layukansa kafin ta kwanta amma batayi bacciba tana tunanin abubuwa da dama
********
*Waikam ina juhaina ta bace ne???*
Tunda tasamu ya amince mata akan tashiga tacanza kaya amma kada ya sameta agidansa
Suna fita itama taja jikinta cikin wahala taje tahada abubuwanta masu amfani ta canza kaya kafin ta fito
Motatta ta shiga ta fito tana waigen inda zataga munnir sai tahangoshi kwance aqasa baya ko motsi agefen wani lungu bakowa kasancewar yanayi. Layinnasu da bayawan mutane
Fitowa tayi ta koma cikin gidan ta shiga dakinsa ta dauko jakar kayansa ta dawo da kyar tasamu tasaka masa kaya sannan ta koma ta ringa roqon mai gadi har ya amince yazo yasaka matashi a mota ta nufi asibiti dashi
Wani private hospital ta kaishi amma sukaki karbansa saida ta zube masu kudi masu yawa sannan suka amince suka dubashi
Nan itama ta kwana sai washegari ya farfado
Tana samun ya farfado tace dashi toh yanzu alaqansu ya qare tinda yamata sanadin aure kuma ta kawo shi asibitine dan bayida mai taimakonsa sabida haka ita yau zata tafi gida kada ya kuma tunanin yasanta arayuwa idan yaji sauqi yaje yadauki motarsa acan sannan idan yana buqata ya kwashe kayan dakinta yasayar ya san inda dare yamasa kada ya kuma nemanta
Tana fadin haka ta fice ta barshi yana kukan danasani ga jinya ga karaya ga babu haqora guda biyu
Itakuwa tasha taje tasamu fasinjan daya iya mota yajasu zuwa kaduna
Gida ta nufa tana shiga ta ringa kurma ihu dik su mom dinta suka rude gashi duk jikinta shatin duka ya faffashe
Dakyar tafada masu ai papane ya saketa yamata dan banzan duka
Mom dinta tace tabbas saitayi qaransa dan bai isa ya dakar mata ya abanzaba
Dad ne yace aa anemi iyayensa dai aji kanmagana
Nan juhaina tace ai agaban iyayensa yamata haka da saninsu
Mom tace kajiko saina daureshi dan ubansa ta inda take shiga batanan take fitaba
Dad yace indai hakane baiga amfanin wata sharia ba kawai abarsu da Allah su suka sani
Da kyar ya shawo kan mom ta amince inda juhaina taji dadin hakan dan kada asirinta ya tonu.....
โ๐ปFaty Mmn Faty
๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ
๐พ๐พ๐พ๐พ
๐พ๐พ๐พ
Budurwar Qauye๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ
Written by Faty Mmn Faty
September, 2017
5โฃ7โฃ
The following morning after ya tashi yayi subh prayer baikoma bacciba
Wajen seven ya shiga bathroom ya taking bath
Shirinsa yayi tsaf cikin wata sky blue half jumfer wadda tasha dinkin zirii
Kansa ba hula sai suman nan tayi lufluf which means tasha gyara sosai
Agogon gucci ya daura as usual then yasaka baqaqen half shoes nasa na zallar fata
Designers perfoms ya feshe jikinsa nan da nan ya karade ko ina da qamshi
Breif case nasa ya dauka da woyoyinsa ya fito hannunsa riqe da car key nasa
Babu wadda zai kallesa bai sake ba koda kuwa tare suke kwana daki daya dan papa yayi no lie
Yana fitowa ya tarar anwanke masa mota sai sheqi take
Maaikatansa sukazo one by one suka gaidasa sannan ya bama Abdu kudin Abincinsu yace idan yaqare yayi magana shi ya wuce office idan ya dawo zaije gida ya taho masa da motocinsa
Ya amsa cikin ladabi sannan ya masa adawo lfy
Motarsa ya shiga ya kunna Ac hadi da wani daddan music
Ahankali yake tafiya harya fice direct gidan daddy ya nufa cos he wanna see his darkan(heart beat)
Lokacin daya shiga bakowa afalo sai talatu mai aiki
Bayan sun gaisa yace ina masu gidan
Tace yanzu hajiya ta koma amma bada jimawa ba zasu fito karyawa tunda 8 tawuce
Zama yayi abinsa ya danna wayarsa
Momcy ce ta fito daga side din daddy ganin papa zaune yasa tace papa lfy kuwa kaxo early morning
Dago kansa yayi yana murmushi yace morning momcy
Morning dear baka ansamun tambayar danayi maka ba
Dan shagwabe fiska yayi yace haba momcy mutum da gidansu danyazo sai antambayesa kawai nayimissing naku a lot that's why naxo early morning naganku kafin na tafi office
Dariyama abin ya bata cos ta fahimci abinda yake nufi
Tabe baki tayi tace good saikataso kayi break toh
Yana tashi daddy na fitowa shima cikin mamaki yace Alamin qalau kuwa naganka sassafe
Lfy lau daddy nazoyin breakfast ne fa
Yace yayi kyau to muje
Saida ya gaidashi kafin ya haura dinning ya zauna a permanent seat nasa
Fauziyyah ce ta fito cikin shirinta yau takusa makara dan jiya batasamu bacci da wuri ba
Ganin papa yasa tadan hade rai shikuma sai wani mayetaccen kallo yakebinta dashi
Saida ta gaida daddy da momcy tukun tadanyi kasa da murya kamar dole tace morning ya Alamin hakanma dan su momcy na zaune ne yasa ta gaishesa
Da faraasa yace morning dear kesi ho tum(yaya kike)
Me tikke ta amsa masa(lfyna lau)
That's great ya fada sannan ya cigaba da cin abincinsa
Itama zama tayi tayi break nata kafin ta miqe ta masu daddy sallama wadda dama shi ya koma falo ya zauna
Tsulum papa ya miqe yace shima ya tafi idan ya biyo to idan kuma bai biyoba sai gobe
Suna fita ya nufi motar fauziyyah tana budewa ya shige gefenta ya zauna abinsa
Juyowa tayi tana kallonsa akufule tace yeh he kya karehe tum(meye haka kake aikatawa)
Dubanta yayi yace kyah(kamar yaya)
Tace taya zaka shigomun mota haka baicin kanaga fita zanyi
Oh sorry dear nima ai fitan zanyi shine nakeso kuragemun hanya
Tace pls kafitamun amotana
Yace eyyerh pls kiragemun hanya mana tinda office zani
Tace no i cant pls kafita if not gashi ta miqo masa key namotar tace nisai infita
Qarema hannunta kallo yake wadda yasha lallen rani
Yace aakam keda motarki daman tawance tasami problem amma tinda kinqi shikena
Duban jerin motocin sa takeyi amma yace baya da motar da zaifita tabe baki tayi tace shikenan kafin ta tada motar suka tafi
Ahanya ba yadda baiba kan tayi maganar amma sam taqi
Haka ya haqura ya kyaleta......
โ๐ปFaty Mmn Faty
Budurwar Qauye๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ
Written by Faty Mmn Faty
September, 2017
*I dedicated this page to Rahima Aminu Azare (Ummu Afreen), thanks 4 ur prayers, luv n support, I really appreciate,Mmn Faty ๐๐*
5โฃ8โฃ
Har suka iso hospital kallonta kawai yake yana murmushi cos ta matuqar birgesa
D way take driving anatse shiyasake birgesa gashi ta tsuke dan qaramun cute bakinta
Saida tayi parking tana daukan jakarta sannan ya bude ya fita
Zagayowa yayi ta side nata ya sunkuyo sosai lokacin itama ta bude zata fita
Wani killer smile ya mata cikin wani soft voice yace mata shukhriya(nagode)
Yana fadin hka ya wuce abinsa baijira amsarta ba dan yasan abune mai wahala ta kulasa
Kallo ta bisa dashi kafin ta dauke idanunta ahankali
Azuciyarta tace jibesa kamar mutumin kirki baicin dik wata kalar iskanci babu wadda bai iyaba
Tsaki tayi kafin ta fice itama dan kada ta makara
Shikuna yau hankali kwance ya shiga office nasa koba komai yau ya jima kusa da pyarinsa(mosoyiyarsa)
Saida ya kusa tashi kafin ya kira Abdu yazo office ya samesa ya bashi key din motarsa akan yaje ya kawo masa
******
Kwanci tashi babu wuya awajen Allah kwanaki sun shude hakama satittika tareda watanni
Yanzu biki saura sati uku kacal duk wasu shirye shirye babu wadda baa gamaba
Kama daga kan gidan da zasu zauna su lefe komai anshirya masa sai sauran abinda baa raasa ba
Papa kuwa yafi kowa doki da murnan karatowan bikin sai dai haryanzun ya gagara gane kan amarya
Daidai da maganar fatan baki bata hadsu sai yazama dole
Bayadda baibi da itaba taxo suje gidanta tagani amma fir taqi yadda
Haka ya haqura saidai shirye shiryensa bai fasa ba dan biki zaayi na kece raini
Biki saura sati dasu wuce dambam acan zaayi hidimar biki sai bayan biki dasu dawo bh
Aunty mabarukha kuwa yau take hanya yaranta kuma sai saura two days biki zasuzo da babansu sabida exams dasuke a school
Acan dambam ma baa barsu abaya ba dan shiri sosai su Abba suke suma
Momcy kuwa tunba yauba tafara hidimar gyara yarta ta kuma surkarta
Ita dai fauziyyah dik abinda ake bai dametaba hasalima ma da zaa qara lokacin tanaso
Kullum tunaninta ko wanne irin zama dasuyi da ya Alamin
Dik da sosai tana ganin canji atare dashi amma dik da haka zuciyarta taqi aminta da shi sabida sanin halinsa boyayye datayi
Ita tasan kawai jikinta yakeso yadda kullum bai gajiya da fada mata da turo mata messages na soyayyar qarya
Tabarwa Allah zabin alkhairi kawai amma batajin zata yadda tasakeyin zaman qunci agidansa
Da daddare suna zaune afalo tare da aunty mabarukha suna ta hira harda aunty niima itama tazo masu sai anjima mijinta zaizo sutafi
Aunty mabarukha tace mata sis dubamun abinda na daura awuta mana kada ruwan ya qone sosai idan yayi kauri kawai kisauqeshi ya huce
Tace toh sannan ta miqe
Tana shiga kitchen papa nashigowa hangota da yayi saiko yayi saurin wucewa yabi bayanta
Tana sauqe tukunyar yana shigowa
Juyowa tayi taga wane ne ganin shine yasa ta dauke kanta ta kunna famfo tana wanke hannunta
Qarasowa yayi ya tsaya abayanta matsota yayi sosai hartana jin sauqar numfashinsa akan dokin wuyanta
Shiru tayi tanajin wani iri hakanan ajikinta
Murya qasaqasa yace meri darkan(my hrt beat)
Menayi ne kike guduna uumm
Shiru tayi batace komaiba
Sake maimaita mata yayi cikin wata iriyar murya mai kashe jiki yace yakamata ya zuwa yanzun kimfahimci kyakykyawar manufata gamedake
Wlh bantaba tunanin na aureki dan na walaqantaki ko wata manufa ta daban ba
Inason kisan cewar dik wani hali nawa da kika sani ada yanzun munyi hannun riga dashi
Idanma wannan kike tunani toh ki cireshi daga ranki
Jin tayi shiru ganan ruwa na zuba takasa qarisa wanke hannunta yasa ya qara samun courage dan yaga kamar magangannunsa sun shigeta kuma sunyi tasiri akanta
Sake matsota yayi har kirjinsa na gugan bayanta ya saka hannunsa biyu ya riqo nata yafara wanke mata hannayen dashi baiga wani abu ajikiba da harta tsaya wankewa
Santsin hannunta acikin ruwan shiya masa dadi har ya rajaa yana murzawa ahankali
Bakinsa ya kawo daidai kunnenta yana cewa idan kina tunanin wani abu nakeso ajikinki kinyi kuskure
Nafara sonkine tun kina yanda kike abaya tunkuma banganki ayanzuba
Sonki acikin jinina yake pls My Fauzy kibani dama na nuna maki irin kalan sonda nake maki na kuma wanke laifina na baya
Yana fadin haka ya kashe ruwan yace i luv u my pretty sannan ya juya ya fice
Nan ya barta kamar andasata dan gabadaya maganganunsa kemata yawo akwanyarta
Saidai dik da haka bataji wani canjin akan tsanar da tamasa ba
*****
Washegari da safe ya kira aunty mabarukha akan ta lallama masa fauziyyah da yamma zaizo su fita zata rakashi wani waje
Saida aunty ta wanasa kafin ta amince
Haka ta fadama fauziyyah ta shirya 4pm papa zaizo sufita
Batayima ta musu ba dan tana matuqar ganin girmnta
Haka badan ranta yasoba ta shirya cikin wata doguwar rigar material rainbow colour wacce ta matuqar qarbanta
Earing dogi tasaka blue colour sai bangles nata suma passion design ne combination colour
Saita yane kanta da blue veil madaidaici
Waya ya kirata yace pls ta fito yana mota yana jiranta
Takalmanta masu tsini tasaka suma blue colour saita riqe yar qaramar purse nata itama blue colour
Masha Allah nan tafito kamar asaceta agudu dan kyau
Tunda ta fito ya zuba mata idanu yana kallon takunta cikin natsuwa dan tamatuqar birgesa kuma kwalliyar tayimasa 100%
Saida takusa qarasowa ya fito ya bude mata motar
Tana isowa yace bismillah My preety
Shiga tayi ta zauna sannan ya rufe ya zagayo
Ko kallonsa bataiba baran ta gaidashi
Inayini rankishi dade yafada yana kallonta
Shiru tayi kamar bada ita yakeba
Marairaice murya yayi yace haba My Fauzy ko gaisuwan nawama bazaki amsaba
Sai anan ta juyo ta kallesa tace pls idan abinda yasa katakureni nafito kenan toh sai anjima tafada tana kokarin bude motar
Da sauri yace aa am sorry idan ranki ya baci daga haka baikuma cewa komaiba
Ahankali yake tafiya dan yanajin dadin yanayin yau sosai
Saida ya iso wani babban super market yayi parking awajen
Kallonta yayi yace mujeko n pls kidauki abinda kikeso kinji
Rai ahade tace bana buqatar komai
I know baki buqatar komai amma irin kinmin rakiyan nan aibai kamata kikoma empty hand ba
Tace toh bani buqata
Muje to yafada atare suka shiga inda yayima kansa shopping abinda ya kawosa sanna yacigaba jibga kayan ciyeciye da wasu abubuwan amfani na qamshi wannan na fauziyyah ne
Harta gaji tace nafa gaji
Yace ainagama muje sunzo daidai wajen teddy sai wata baby girl wadda shekatunta bazasu fice uku ba tazo tasha gabansu tanata dariya tana cewa daddy ganan teddyna
Daga bayansu sukaji ana cewa fauziyya stop there stop there
Jin an ambaci sunan fauziyyah yasa dik suka juya
Saidai wa fauziyyah zatagani mutuminda ko ta shekara dari rabonta dashi zata ganeshi dikda kuwa canzawar dataga yayi
Shima kallonta ya tsayayi yana tabbatarma kansa itace bawai dikda rabonsa da ita yayi shekaru amma kamanninta bazai bace masa cos her immage is in his heart
Qarasowa sukayi shida matar dake gefensa wata black beauty amma ita saita qarasa ta dauki babyn tana cewa oh My Fauzy meyasa bakijin magana kinason kinasani gudune eh
Kallon babyn papa ya kumayi jin ankirata da sunan dayafi qauna
Murmushi Fauziyyah tayi masa tace uncle yasir dama zansake ganinka arayuwa
Shima murmushi yayi yace Fatima
Papa ne ya juyo yana masa murmushi tare da miqa masa hannu jin yadda fauziyyah ta kira sunan saiya tuno masa da me wannan sunan
Gaisawa sukayi kamar sunsan juna
Bayan sungaisa da fauziyyah ya nuna mata matar dake riqe da baby yace this is my wife Jalila n my dauther Fauziyyah
Kallonsa tayi tace wannan babynkane kuma sunanta fauziyyah
Murmushi yayi sannan yace yeah
Gaisawa tayi da matarsa tana kuma mamakin yadda yasir baimanta da itaba tasan kobai fada mataba takwara ya mata
Ganin tadanyi shiru yasa yace wannan ne maigidannaki yafada yana nuna papa
Gyada masa kanta tayi tace eh nan suka sake gaisawa da papa sannan ya dauki little fauzy
Yace mata babyna kinason teddyne
Eh uncle tafada tana maqalesa yace ok zabi wadda kikeso insaya maki ko
Da fara arta ta dauki manya guda biyu yace sukadai kikeso
Tace eh uncle
Yana riqe da ita ya qarisa wajen biyan kudi katinsa ya bayar nan aka hadamusu kayayyakin
Yariqowa little fauzy nata ya dawo da ita wajen daddynta sannan sukayi sallama suka tafi
Haushin yasir ne ya kama papa ganin yadda mood din fauziyyah ya canza daga ganin yasir saikuma aside guda yanajin son babynsu inama su barmasa ita......
โ๐ป Faty Mmn Faty
๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ
๐พ๐พ๐พ๐พ
๐พ๐พ๐พ
Budurwar Qauye๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ
Written by Faty Mmn Faty
September, 2017
5โฃ9โฃ
Fitowa sukayi daya daga cikin masu daukan kaya na biye dasu har mota
Saida aka loda kayan a mota sannan ya zagayo side din datake tsaye ta jingina da jikin motar da alamun hankalinta yayi nisa awajen tunani
Bude mata qofar yayi kafin yace shall we
Saida yasake maimaitawa kafin ahankali ta matso ta shiga ya rufe
Zagayowa yayi ya zauna sannan yama motar key yafara tafiya yana tunanin yanayin data shiga one time
Zuciyarsa ce ta aminta kan ya tambayeta mene ne damuwarta
Juyowa kadan yayi ya kalleta kafin ya maida hankalinsa kan titi
Cikin sanyin murya yace My Fauzy kya hua(meke faruwa)naga mood naki ya canza
Shiru tayi kamar bada ita yake ba
Sake maimaita mata tambayar yayi yana cewa lokacin damuka fito ba haka yanayinki yake ba but lokaci guda kincanza kyiu(meyasa)
Pls My Fauzy ki amsamun mana wlh bani qaunar ganinki