Showing 78001 words to 81000 words out of 87071 words

Chapter 27 - Budurwar Kauye Hausa Novel

07 Oct 2024

13117

shiru sannan tadago ta dubesa da kyau tace pls mubar wannan wasan

Baby am not joking fa dgaske nake alamunki sun nuna kina dauke da cikina ajikinki

Tace to meyasa kayi wannan tunanin baicin masu ciki bahaka sukeba

Yace baby kowacce mace da irin sign n symptoms dinta

Itadai jinsa take dan bata yardaba sam sabida haka yasa tace meye hujjarka nayin wannan tunanin

Murmushi yasakeyi yace haba baby bakiga yadda kika canzaba, abinda da bakiyi yanzun dik kinfarayi

Kinfara zaben abinci sannan kince bakison turarena da naki n kuma gashi kincin abinci sai popcorn da kika ritsa kamar dawani kukeci alhalin da ba haka kikeba sam

Sannan abinda ya tabbatarmum shine rabonki da yin mentruation yanzun 2months kenen

Saida ya qare tace ah lalle kuwa toh nikam banda komai batun menstruation nawa kuma ai dai kasan daman yanamun wasa

Yea i know baby but kituna rabonki da shan maganin ciwon cikinki tun bamu tafi newzaland ba, kuma watanmu guda bamunan dake cikim baiyi ciwoba shiyasa bamu ma tunaba

Tace oh yanzun kawai dan ciki yayi arha sai yazama inadashi

Yace nidai yanzun mubar magananan kawai muje hospital acan zamugani koma mene ne

Hankali kwance tace nifa ba inda zani kawai

Sassauta murya yayi haba babyna bafa jimawa zamuyiba kiyi haquri kirakani

Toh wai naga ikon Allah ni fatyma mutum lfyrsa lau acw saiya wanije asibiti

Aifa bance bakyada lfy ba rakiya nace kimun pla baby na kada kiqi

Da kyar yasamu ya lallamata ta amince amma da sharadin bazujimaba

******
Bayan gwaji da scarning ya tabbatar masu tana dauke da ciki har natsawon 7weeks

Habawa murna da farin ciki baa magaba papa bakinnan bai rufuwa

Mamaki kawai yake wai irin shima zaizama baba

Godia ya dingayima Allah da wannan kyauta daya masa wadda kudi bazai saya masa ba

Fauziyyahma yanzun ta yadda kuma ta amince da cikin dake jikinta wadda bata taba tunanin haka ba koda kuwa da wasa ne

Lokaci guda taji qaunar abinda ke cikinta yana ratsa ta

Tun daga asibiti papa ya ringa waya yana fadin fauzynsa nada ciki

Itakuma gaba daya kunya ya kamata yadda yaketa fadama mutane

Bayadda batai dashiba kada ya fadawa momcy amma fir yaqi saida ya fada masu

Su momcy jisuke kamar ba wadda yakaisu farin ciki

Haka suka dawo gida papa yarasa inda zaisaka kansa dan tsabar farin ciki

Wani tattali dabkulawa na musamman yashiga nunama babynsa

Ko kwakwkwaran motsi tayi sai tambayeta meta keso ko kuma ina ke mata ciwo

Tun abin nabata mamaki har yafara bata dariya

Bayan sun dawo driver daga gidan momcy ya kawo mata abincin datace takeso

Namma haka ya ringa lallmata yana bata abaki harta qoshi

Dubansa tayi cikin shagwaba tace my one n only nikam kabarni zanfa iya yin komaina da kaina cos ba inda kemun ciwo

Dubanta yayi yace tab sanadin kiwahalarmun babyna kenan ko

Hade fiskabtayi tace lallema yanzunkam ai nafara ganinma kafidon babynka dani

Jawota yayi jikinsa yace inji wane yace haka kadama kisake wannan tunanin dik abinda zanso abayankine so kada kidamu shima yana buqatar kulawan daddynsa ne kingane ai
Ya qarasa maganar yana shafan cikinta

Dahaka itakam bacci yayi gaba da ita

Gyara mata kwanciya yayi sai anan ya tuna ashe baiyi break ba

Sauqowa yayi yazauna amma sam yakasa cin abincin sai dan kadan yataba ya tashi

Da yamma momcy tasake aiko mata da abinci nanma lfy lfy taci

Sai dai me cikin dare matsanancin amai ya tasheta

Haka takwana tana abu daya

Gashi bata iya cin komai sai drip kawai daake saka mata

Cikin sati biyu ta re ta canza sai haske kawai data qara

Momcy tace ma papa ya maido mata da Fauziyyah gida ta ringa kula da ita tunda su kadaine agidan

Amma sam yaqi yarda yace aa abarta ai yana kula shima da ita

Amma idan ka kallesa zaka rantse kace shima baida lfyn sabida yadda yayi rama ko aiki ba kullum yake zuwaba

Hakan yasa daddy ya kirasa yace ya maido Fauziyyah gida tunda jikinnata yaqi dadi

Amma sam ya keqashe idanunsa yace aa shidai abar masa matarsa

Daddy yace toh kai haka zaka zauna bka zuwa ko aiki bayan bawai bayadda zakayibane

Toh umarni nake baka mom dinku zatazo ta dauketa

Aifa ba kunya papa yace toh saidai shima ya hada kayansa su taho tare......





โœ๐ŸปFaty Mmn Faty





๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ



๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ


๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ



Budurwar Qauye๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€

Written by Faty Mmn Faty

September, 2017



7โƒฃ1โƒฃ
Daddy yana sauraronsa sai dayayi shiru tukun yace, Alamin waikai baka girmane kam?

Daddy me nayi to kawai dannace nima zan dawo gida shikenan

Daddy yace aifa ba kawai bane yakamata yanzun kagane da da yanzun the different is clear

What's the different daddy kunefa iyayena n nima kuma nine dai bacanzuwa mukayiba

Murmushi daddy yayi yace yess haka abin yake but now u r going to be a father, so kamata yayi kafara gane ka girma yanzun so kayi zamanka agidanku inyaso kana zuwa kana duba matarka babu wanda zai hanaka

Shikenan daddy dayamman zankawota dakaina yafada amma dai ransa baisoba babu yanda ya iyane kawai

Ransa ajagule haka ya dawo gida, bedroom nata ya nufa, bacci yasamu takeyi sai bai tashetaba ya wuce yafara hada mata kayanta

Motsinsane ya tasheta ahankali ta bude idanunta kallonsa takeyi sai faman shirya kaya yakeyi

Murya can qasa tace ya Alamin lfy kuwa ina zamuje?

Jin muryarta yasa yajuyo cikin sauri

Barin abinda yakeyi yayi ya nufota

Hawowa kan gadon yayi ya janyota jikinsa baby kintashine

Gyada kanta tayi tasake tambayarsa ina zamuje?

Baby gida zan maidake wajen momcy amma wlh ni raina baisoba kawai ba yadda na iyane umarnin daddyne

Tausayinsa ne yakamata jin yadda yake maganar cikin damuwa kuma koda bai fada bama tasan zai shiga damuwa sosai sabida bai qaunar abinda zai nesan tasu

Shiru tayi kawai ta kwantar da kanta ajikinsa tana son komawa gida sabida wannan gidan ta tsaneshi dama amma sai bata nuna masa hakanba

Baby ya zanyi ne, idan kikayi nesa dani, tabbas zanshiga damuwa amma inhar hakan yafi kuma zakiji dadin zama acan shikenan zanyi qoqarin danne zuciyata

Ahankali ta rungumesa ajikinta tana cewa dabadan daddyne yace inkomaba niba inda zani

Nasani babyna nasani kinajin tausayina fatana Allah ya baki lfy

Amin ta amsa tana narkewa ajikinsa har bacci yasake daukanta

Bayan ta tashi ya mata wanka ya shiryata sannan yakai kayanta mota yadawo ya riqeta suka fita

*****
Kwance take akan makeken gadonta na gidan momcy

Papa yana zaune agefenta hannunsa cikin nata yariqe gagam

Momcy ce ta shigo tana cewa oh papa dagazangar ka tambayeta mezataci adafa mata shikenan sai najika shiru

Dago kansa yayi yace momcy tun dazun lallaminta nakeyi taqi tace wai bazataci komaiba

Momcy tace aa aikuwa ciwo da yunwa ai saisu nakasa mutum

Sassauta murya tayi tace daugther na fadamun me zakici kinji

Nifa momcy banason komai

Cikin lallami tace haba daugther kifada dai amaki ko kadannce kici aiyafi hakan ko

Toh zanci wainar fulawa amma kada asaka kwai kuma na manja da yaji mai tafarnuwa nakeso

Momcy tace to shikenan barinje yanzun zaa maki ko kefa

Papa ya dubi momcy yace yace mene ne kuma wainar fulawa

Momcy ta dubesa tace oh ahakan kake cewa zaka iya jinyarta baicin dan abubuwanda takeso bakama sansuba baran dafasu shiyada take zaune da yunwa tana fadin haka ta fice

Bada jimawa sosaiba momcy ta kawo mata aifa nan ta tashi tafaraci babu laifi taci mai dan dama kuma bataji tashin zuciya ba

Yaune gobene papa shiru yaqi ya fito ya tafi yana zaune wai sai tayi bacci ya tafi

Har wajen 11 sannan ya fito lokacin tayi bacci, afalo ya tarar dasu daddy ko ajikinsa ya masu saida safe ya wuce abinsa

Dikkansu bayansa sukabi da kallo

Momcy tace oh lalle papa baya da kunya sam shikam

Daddy yayi murmushi yace aikam abinnasa sai kallo yadda yakeji da Fauziyyah Allah ya bata lfy su koma gidansu

Momcy tace shine fata kawai

******
Washegari sassafe kafin ya tafi office saida yazo ya ganta hakannan daya dawo anan ya yada zango sai pass 10 sannan ya tafi

Haka kullum dasafe zaizo da yamma ma zaizo kuma ba kunya abinsa haka zai namiqe mata sai dai wadda yake dakin ya fita ya barsu danshi ko ajikinsa

Satinta biyu tafara sun sauqi domin dama hadda yunwa suka hadu mata

Yanzun kuma dik da dai batacin abinci amma kayan kwalama kam tanaci kuma momcy na kula da ita sosai

Kullum papa yazo qorafi yake mata yafa gaji wlh yanzunkam tunda taji sauqi zasu tafi

Itadai batace masa komaiba amma batason tafiya dan tanajin dadin zaman gidan momcy

Haka dai addaddafe yabarta tayi wata 1

Ranan kuwa yasamu daddy yace zasu tafi tunda taji sauqi

Momcy tace sam bai isaba yabarta tawarware sosai yadda komai zata iyaci amma banda yadauketa akoma gidan jiya to bazai yiyuba

Daddy ma yace nikam lfyrka kuwa toh ba inda zataje inhar dik zuwan da kake kagama rashin kunyarka bamai kulaka bai ishekaba saina hanaka zuwama gaba daya

Nan suka masa fatafata ya tashi rai bace yayi dakinta

Yana shiga ya dannama qofar key

Tana kwance akan bed tadago tana masa murmushi

Fiskansa ahade ya qaraso ya zauna abakin gadon

Tashi zaune tayi tace my one n only yadai naga kamar ranka abace

Dan gajeren tsaki yayi yace wlh nagaji haqurina ya qarefa yanzunkam

Matsowa tayi jikinsa ta kwantar da kanta abayansa tace da akayime hooney

Sauqe murya yayi dan yadda ta rungumesa ta baya saiyaji kasala ya sauqo masa yace haba baby kinsanfa ina haquri da rashinki amma sam su daddy basa ganewa wlh a buqace nake daurewa kawai nake sabida bakyada lfy but now Alhamdulillah kinsami lfy daidai gwargwado amma sunqi subarmin matata haba why yaqarashe maganar kamar zaiyi kuka

Wani tausayinsa ne yakamata tasake qanqamesa da murya mai kwantar da zuciya tace nasani kana haquri amma ka qara akan wanda kakeda komin daren dadewa zsmu koma gidanmu ai
so kada ka tada hankalinka

Bazaki ganeba kema yafada

Tace niko nagane toya kakeso nace

Yace shikenan amma dai tunda kinji sauqi sai kibani haqqina ko

Zaro idanu tayi tamatsa baya kadan tace wlh kafaye wasa dayawa

Hawowa yayi ya kwanto jikinta yace au wasa kikace wlh am serious

Tace tab so kake azo asamemu ince me kenan

Kai baby babu wanda zaishigo na kulle qofarfa kai toma saime idan ansamemun zina mukayi ko haramne nida matata ta haka zasu gane abinda suka kasa ganewa su barmin matata

Tace tab tobadaniba gaskiya tafada ashagwabe

Kansa ya dan dora akan cikinta yace kinji little babyna yana fadama daddynsa wai yayi missing nasa shima

Tace ah lalle kam toyani banjiba

Yace aidani yake magana ba dakeba so yaukam zan gaisa da little babyna naji lfyrsa

Batayi auneba tajisa yawani rungumeta yana wani shafata

Zip din rigarta ya zuge yana qoqarin balle mata bra ta riqe hannunsa da sauri tace haba ya Alamin meye haka bafa agida mukeba

So what idan ba agida mukeba pls sakemun hannuna kiga yafada yana zame hannunsa daga nata

Ganin dagaske yakeyifa yasa ta turesa ta matsa gefe tace gaskiya kayi haquri wlh nikam kunya nakeji bazan iyaba

Ransa ne yaji ya baci cikin bacin rai
Yace oh kema kinabin bayansu kenan ko bakya tausayina ko good ya maki kyau dan kinga ina binki yadda kikeso shiyasa zaki walaqantani ko

Rai bace ya miqe zaune yana hada bottons nasa daya cire

Ganin yadda ransa ya baci lokaci guda fiskansa ta koma fiskan shanu sai taji kamar bata kyautamasa ba lokaci guda zuciyarta ta karye amma batajin zata iya biyesa suyi wannan rashin kunyan kam gara ta basa haquri ta lallamesa yafi kawai

Sauqa yayi daga kan gadon zai fice cikin sauri tace tafiya zakayi kuma kamar zatayi kuka

Afusace ya juyo yace ina ruwanki toh dani

Dan Allah....


Hannu ya daga mata yace nabarki kiyi yadda kikeso kuma indai nine bazan kuma zuwa neman wani abuba inkuma haka tafaru call me what u want yafada cikin masifa sannan ya fice afusace

Shiru tayi tana tunanin rabon dataga fushinsa haka harta manta amma tasan zai huce inyazo saita basa haquri


Papa kuwa baibi takan kowaba ya fice, gida ya wuce ransa amatuqar bace amma zaiyi maganinta ya fada aransa

Washegari tunsafe har dare ba papa ba labarinsa
Tun abin bai damunta harya fara damunta

Haka aka kwana aka sake yini baizoba bai kuma kirata awayaba itakuma ta kira wayarsa amma busy take gani batasan yayi diverting line nata ba

Wasa wasa har tsawon sati guda bata kuma ganin saba hakan ya tabbatar mata lalle yayi fushi bana wasaba bakuma yadda zatayi

Damuwa sosai ta shiga gashi cikin ikon Allah tasamu sauqi sosai

Ahaka har akayi sati biyu nankanfa bata iya boye damuwarta dan dan abincin data fara cima yanzun gagaranta yake

Afannin papa kuwa da kyar ya daure zuciyarsa yake haqurin rashin jin da ganin babynsa

Yayi hakane dan yasata adamuwa ko hakan zaisa su momcy su maido masa da matarsa amma fushin dayake da ita ya jima da hucewa

Matsanancin kewanta ke daminsa, gidan yamasa fadi shikadai haka yake rayuwa cikin kadaici har abin tausayi ya koma .......




โœ๐ŸปFaty Mmn Faty



๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ


๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ


๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ



Budurwar Qauye๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€

Written by Faty Mmn Faty

September, 2017



7โƒฃ2โƒฃ
Momcy ta dubi daddy tace daddy inagafa abinda yafi da yamma zan maida fauziyyah gidanta

Meyasa kikayi wannan tunanin kodan fushin da Alamin yayi?

Aa kokadan badanshibane, ita kanta Fauziyyah yanzun tashiga damuwar rashinsa akusa da ita

Ina lura da ita tacanza kwana biyunnan kuma dik bai wuce rashin mijinta bane

Hatta abincin bata iyaci koda kadan din datakeci, tunda tayi sauqi inaga kawai ta tattara ta koma Allah ya bata lfy kawai

Daddy yace shikenan ba damuwa Allah ya kaimu yamman, amma wazai namata dan ayyukan gida kuma?

Momcy tace wannan bamai damuwa bane nayi magana da talatu akwai qanwarta wadda aurenta ya mutu to dama tamin magana akan idan ansamu aiki ataimaka wa qanwar tata

Toh shine nace taje ta taho da ita sai su tafi tare take mata ayyukan ko me kagani

Daddy yayi murmushi yace momyn yara kenan ashe dik kin tsara komai abinki

Toh hakan yayi bamatsalan komai nan suka cigaba da hiransu

Sai bayan azahar tasaka talatu ta hada kayan fauziyyah lokacin sundawo

Bayan laasar takira papa ta tambayesa yana gidane

Yace eh yana gida tace shikenan sai anjima ta kashe wayarta

Papa kuwa dayaga wayan momcy yadauka zatace yazo yadauki matarsa amma sai take wani tambayarsa wai yana gida ne nan haushi yasake kamasa ya kuma rasa tudun dafawa

*****
Momcy datagama wayar dama tana dakin fauziyyah ne tace toh tashi kisa mayafinki mutafi

Fauziyyah tace ina kuma momcy

Momcy tace gidanki mana kafin mijinki yakawo mana sammaci kuma da alama kina bayansa tun wuri gara namaidaki

Wani dadi fauziyyah taji amma sai ta sunne kanta qasa ganin yadda momcy ke kallonta sai kunya ta kamata

Momcy tace ganan hannatu qanwar talatuce tare zamu tafi zata ke maki ayyukan gida

Itadai fauziyyah qala bataceba sai hijab nata ta dauko tasaka tabi bayan momcy dan ita tafice

Afalo ta samesu sai tace momcy barinje nayima daddy sallama

Momcy tace aiko ya fita tun dazu, dawowa tayi suka fice

Suna isowa mai gadi ya bude musu gate suka wuce

Atare suka nufi cikin gidan inda hannatu ke jaye da jakar kayan fauziyyah

Yana kwance afalo da system agabansa yana wani aiki saiyaji qarar door bell

Waye kuma ya tambayi kansa lokaci guda ya miqe yayi hanyar qofa

Aifa yana yaye cuttain din yagansu kasancewar glass ne awajen

Cikin sauri ya bude qofar yana kurema babynsa kallo

Momcy tace toh bamu hanya mana mu wuce ko

Dan sosa qeyarsa yayi dan kunyace taka masa dai yawance da runguman momcy yana cewa oyoyo momcy, nan take yaji baqin cikinsa yaye

Momcy tace harka hucene daga fishin dakake damu, haba nina isa nayi fushi daku kawai ayyukane sukamin yawa

Yayi agogo sarkin aiki tafada tana dan turesa gefe

Falo suka zauna bayan sun gaisa tasake musu bayanin hannatu sannan tace zata tafi

Har mota papa ya rakata sannan ya dawo

Amma saiya dawo fiska abace, duban fauziyyah yayi inda yabarta anan take zaune yace madam kinuna mata room nata daga haka ya wuce yana janye dakayanta zuwa dakinta

Wani room dake qasa mai kyau wadda komai na amfani akwai ta kaita tace to ganan dakinki kihuta zan dawo idan nayi wanka

Toh Hajiya tafada cikin girmamawa dan gabadaya ruwan kanta ya qare tinda tashigo gidan take maimaitawa aranta Aljannar duniya

Dakinta tafito ta wuce, papa dake labe yana jiran yaji tahowarta ya fice danya dan wanata sai yaji motsin tahowarta

Bude qofar yayi ya fito baiko kalletaba zai wuce da sauri tariqo hannunta hakan yasanyashi tsayawa amma bai juyoba bai kuma cewa komaiba

Dawowa jikinsa tayi ta rungumesa sosai tafara magana da raunanniyar murya

Haba my one n only fushi kake dani har yanzun kenan, koma menamaka ban cancanci wannan punishment dinba tafada muryarta na rawa

Baby yafa wuce yafada anatse

Tace aa kam yanayinka ya nuna haryanzun baka haquraba

Shikenana naji pls don't cry y wuce yafada yana qoqarin zameta ajikinsa ya wuce

Aifa saita fashe da kuka tana cewa abakine kacemun ya wuce amma azuciyarka baka haquraba tunda gashi wucewa zakayi ko ya jikina baka tambayaba

Ganin dagaske kuka takeyi yasa ya rungumeta tsam ajikinsa yana cewa am really sorry babyna am sorry ki yarda dani bana fushi dake kiyi shiru

Bana qaurace maki dan wani abubane sai dan ina da dalili kuma gashi yanzun andawo mun dake

Nan tafihimci abinda yake nufi itama

Baby kinsan irin wahalan rashinki danake fama kuwa wlh na azabtu sosai bana fatan abinda zai kuma nesantani dake har qarshen rayuwata

Sai anan taji sanyi aranta tasake narkewa ajikinsa

Sunkuyawa yayi dai2 cikinsa yana kissing dinsa yana cewa am sorry my little baby

Daddy yayi laifiko baije ya dubaka bako sowwie ba laifin daddy bane laifin su garrany momcy ne

Dagowa idanunsa yayi yana kallon idanunta yace kinji my little babyma ya fahimci dadynsa so yakamata mom dinsa ma ta fahimta ko yana daga mata giransa daya

Dariya ya bata saita rungume kansa ajikin cikinta tana cewa i miss u my luv i miss u so much

Dagowa yayi yace missing u more n more my princess

Cidak ya daga har bed room nata ya dire ta akan bed

Yafara qoqarin gaisawa da little babynsa cikin shagwaba tace haba baby baxaka bari sai anjimaba

I can't shine abinda yafada murya ashaqe

Ganin haka simisimi na fice nabarsu.....



โœ๐ŸปFaty Mmn Faty


๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ


๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ


๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ


Budurwar Qauye๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€

Written by Faty Mmn Faty

September, 2017



7โƒฃ3โƒฃ
Har akayi sallan magrib suna daki dan atare sukayi sallah ma

Sai alokacin Fauziyyah tace ya salam tana dafe goshinta

Papa yace lfy baby yana riqota

Tace sam bakaine kasa namanta da hannatu ba

Waye kuma hannatu? Ya tambayeta dan sam yama manta dawata agidan

Mai aikin da momcy tabamu mana tafada tana kallonsa

Afalo kika bartane ? Aa nakaita dakinta

Join Our Groups

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login