Showing 27001 words to 30000 words out of 87071 words

Chapter 10 - Budurwar Kauye Hausa Novel

07 Oct 2024

13099

tunata da rashin kunyarta da tsiwanta har sukan sanyashi murmushi,dan yajima tsiwarta da masifanta sukan birgesa har su sashi dariya amma bai nuna mata dan kada ta rainasa


a times da gangan yakan tsikaleta kawai danyaga masifarta amma daga baya fir taqima kulasa baran yaga abinda ke birgesa


yanzun tunda yakusan dawowa sai yake yawan tunaninta aransa,kuma sai alokacin yakejin yayi missing fadanta dake basa dariya da tsoronta idan tamasa rashin kunya ta diiba da gudu ,shi gudunma dariya yake basa shalaushalau kamar data karye


yanzun yanaji aransa zai iya zama da ita amma amatsayin qanwarsa kodan tana sashi,nishadi amma baxai iya zama da ita amatsayin mataba


iya abinda yasani kawai dik randa yaga matar data isa ya aureta takuma dace da rayuwarsa inyaso zai aureta ammma bazai iya rayuwar aure da fauziyyah ba ,dan tamasa qanqanta sannab ita bata cikin test dinsa vata kuma da abinda yakeso ajikin mace uwa uba kuma batai boko ba bata wayeba so bazai ma iya daukarta amatsayin matarsa har ya iya nuna ma waniba



cikin ikon Alla saura kwana goma ya dawo nijeria so yanzun yafara shirin dawowa gida da murnan ganin momcynsa da daddynsa dakuma su didinsa

nikuma nace fauziyyah fa๐Ÿค”


acan gida Nigeria kuwa tinda momcy taga saura 8days papa ya dawoo ta dauko mai gyaran jiki na musamman akafara gyara mata fauziyyah


cikin kwana shida ta canza sam tayi wani irin kyau na musamman,ranan da aka cika saati aranan aka gyarra mata kanta akamata wani kitso kananu mai shegen kyau nan suka kwanta har gadon baya dan Allah yayiwa fauziyyah yalwar gashi


momcy dakanta data dubi fauziyyah tace masha Allah



Ranan da papa zai dawo bai shigo jirgi da wuriba har yaso ya makara

cikin sauri ya shigo,ahankali ya qaraso seat nasa,kuma shine na jikin window amma har seat patnernsa tana zaune a seat nata kanta a sunkuye bata lura da mutum atsaye akantaba

shikuma idan yace zai wuce zai iya buge jikinta,so ahankali cikin muryarsa mai dadi yace excuse me pls


jin mmurya mai dadi tareda wani daddan qamshi yasa ta dago kanta


ya salam shine abinda ta furta acikin zuciyarta dan ganiin wannan kyakykyawan saurayin


wani lumshe idanu yayi ya bude kokacin da sukayi 4eye,nan take yaji ta burgeshi.......


โœ๐ŸปFaty Mmn Faty
[10:15AM, 8/17/2017] โ€ช+234 803 157 5758โ€ฌ: ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ


๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ



๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ



Budurwar Qauye๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€

Written by Faty Mmn Faty

August, 2017



2โƒฃ7โƒฃ
Wani qayataccen murmushi tamasa, tace am sorry kafin tajanye jikinta

wani dadi na musamman yaji muryarta take dashi,shima ahankali yace no brobs sannan ya wuce wajen zamansa ya zauna


wannan yarinyar kuwa tunda papa ya zauna take satan kallinsa,cos taji nan take ya birgeta har taji zuciyarta ta kwadaitu da inama yazama mallakinta aida tasami mijin nunama saa


shima acikin zuciyarsa haka yake tunani lokaci guda yaji tamasa aransa,kuma haryaji shaawan aurenta dan tamasa dari bisa dari, kuma yanayinta yayi daidai da kalar matar,dayakeso

juyowa yayi yasake kallonta akayi saa kuwa itama shitake kallo,lokaci guda,suka sakarma junansu murmushi mai qayatar da xuciya


sai anan yamata kallon tsaf,farace ba har canba danma ya hadu da mayuka da hutune, tanada round face idanuwanta yan dadaidai,hakama batada dogon karan hanci,sai dan qaramin bakinta amma awaye take sosai kuma daganinta yar passion ce lura da kayan jikinta da kuma dakuma yananyin fiskanta


kuma daganinta, doguwace,qirjinta acike sosai dan sun ciko riga, ahankali ya sauqe idanunsa qasa

shiru dikkaninsu sukayi bamaiwa dan uwansa magana amma kuma kowa yanason yasake jin muryan dan uwansa

dahaka ahankali har dai magana ya shiga tsakinsu,papa ya tambayeta a ina takeda zama


sai data wani juya idanuwa cikin yanga tace ita yar nijer ce karatu ya kawota dingapore amma yanzun tagama gida zata koma da zama,kuma iyayenta a kaduna suke


cikin gamsuwa ya kada kansa yace kinga nima dan nijer ne ina zaune a garin bauchi nan ya fada mara abinda ya kawosa singapore


tace ah kacemun kai babban mutum ne,murmushi yayi yace aa kedai kike big girl

dik sukayi dariya,salon matan da suka waye tawani lankwadhe kai ashagwabectace bankumaji sunan Dr ba


hakan datayi tasake kasheshi dan baqaramun birgesa salon yanganta yakeba,anatse yace MUHAMMAD ALAMIN

waw nice name gaskiya sunanka mai dadi da kyau kamar yadda kake

murmushi yayi yace haka ko

nodding kanta tayi tacr yeah,yace thanks

ammafa nibaki fadamun sunankiba

tace eyyer nadau baka buqatar sani shiyasa amma tunda kana buqata sunana JUHAINA


JUHAINA ya maimata ahankali dan sunan yamasa dadi sosai yace swt name

tace thanks Dr Ameen


yace ur wlcm ,nan sukata hiransu kamar sun saba inda juhaina ta ringa yimasa hira cikin janhankali ,shikuma sai biye mata yake dan kawai shiyagama yankema zuciyarsa yasami matar aure


sai da suka sauqa a Abuja sannan suka exchanging contact nasu na nijer, a abuja sukayi sallama inda tashiga jirgin KD,shikuma ya shiga na BH


Daddy da momcy da didi niima sune sukaje airport taransa,
suna isowa jirginsu na sauqa lokacin misalin qarfe shadaya na safe dan sauqar safiya sukayi a abuja


Papa nahango cikin fararen suit,wanda suka matuqar karban jikinsa,komai na jikinsa farine hadda takalman qafarsa farare tass


yana saqqowa didi niima dasauri taqarasa wajensa ta rungusa tace oyoyo bross,shima cikin murnan ganinta yace oyoyo swt sis i miss so much

nan suka qaraso wajensu daddy ,ya rungumesa yace miss u son,shima yace miss u daddy

momcy ya rungume yace miss a lot momcy,tace miss u too my dear daganan driver ya saka kayansa a mota suka nufo gda

direct gidan daddy suka wuce,afalo suka yada zango inda suka fara hirran yaushe gamo


nan masu aikin gidan kowa yazo ya gaisheshi,sai dai baiga wannan villager ba,aransa yace Allah yasama batanan

momcy tace son kashiga side naka angyara sai kayi wanka kaci abinci ko


yace ok momcy wlh agajiye nake sosai zaman jirgi ba dadi dik takurane


daddy yace idan kayi wanka saika dan wartsake ai


miqewa yayi ya wuce side nasa nada nacikim gidan


yana shiga yaji wani qamshin dadi ko ina agyare tsaf,toilet ya wuce dan ya watsa ruwa


momcy kuwa papa na wucewa ta nufi dakin fauziyyah azaune tasameta tana kallon cartoon,murmushi tayi ganin yadda fauziyyah tayi balain kyau yadda ba namijin da zai ganta baiji....ba


ganin momcy yasa tayi murmushi tace momcy banji shigowarkiba hankalina na akam TV

momcy tace never mind daugther ,kije kidauki abincin papa kikai mads side nasa ,amma wataqil yana wanka so kijirasa ya fito saiki masa sannu dacdawowa ko


cikin girmamawa tace to momcy ,amma barin dauko hijab dina

momcy tace wani hijab kuma abu dik cikin gida ko dan kwalima banyarda kisaba tinda kayan bamai dankwalibane


cikin jin kunya tace toh sannan ta fice


kitchen ta shigavta dauko babban tiren da aka hada abinsa ajai ta wuce ta wuce ta nufi side nasa


falonsa ta shiga amma shiru ba kowa,sai ta wuce๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ


๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ



๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ



Budurwar Qauye๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€

Written by Faty Mmn Faty

August, 2017



2โƒฃ7โƒฃ
Wani qayataccen murmushi tamasa, tace am sorry kafin tajanye jikinta

wani dadi na musamman yaji muryarta take dashi,shima ahankali yace no probs sannan ya wuce wajen zamansa ya zauna


wannan yarinyar kuwa tunda papa ya zauna take satan kallonsa,cos taji nan take ya birgeta har taji zuciyarta ta kwadaitu da inama yazama mallakinta aida tasami mijin nunama saa


shima acikin zuciyarsa haka yake tunani lokaci guda yaji tamasa aransa,kuma haryaji shaawan aurenta dan tamasa dari bisa dari, kuma yanayinta yayi daidai da kalar matar,dayakeso

juyowa yayi yasake kallonta akayi saa kuwa itama shitake kallo,lokaci guda,suka sakarma junansu murmushi mai qayatar da xuciya


sai anan yamata kallon tsaf,farace ba har canba danma ya hadu da mayuka da hutune, tanada round face idanuwanta yan dadaidai,hakama batada dogon karan hanci,sai dan qaramin bakinta amma awaye take sosai kuma daganinta yar passion ce lura da kayan jikinta da kuma dakuma yananyin fiskanta


kuma daganinta, doguwace,qirjinta acike sosai dan sun ciko riga, ahankali ya sauqe idanunsa qasa

shiru dikkaninsu sukayi bamaiwa dan uwansa magana amma kuma kowa yanason yasake jin muryan dan uwansa

dahaka ahankali har dai magana ya shiga tsakinsu,papa ya tambayeta a ina takeda zama


sai data wani juya idanuwa cikin yanga tace ita yar nijer ce karatu ya kawota singapore amma yanzun tagama gida zata koma da zama,kuma iyayenta a kaduna suke


cikin gamsuwa ya kada kansa yace kinga nima dan nijer ne ina zaune a garin bauchi nan ya fada mata abinda ya kawosa singapore


tace ah kacemun kai babban mutum ne,murmushi yayi yace aa kedai kike big girl

dik sukayi dariya,salon matan da suka waye tawani lankwashevkai ashagwabe tace bankumaji sunan Dr ba


hakan datayi tasake kasheshi dan baqaramun birgesa salon yanganta yakeba,anatse yace MUHAMMAD ALAMIN

waw nice name gaskiya sunanka mai dadi da kyau kamar yadda kake

murmushi yayi yace haka ko

nodding kanta tayi tacr yeah,yace thanks

ammafa nibaki fadamun sunankiba

tace eyyer nadau baka buqatar sani shiyasa amma tunda kana buqata sunana JUHAINA


JUHAINA ya maimata ahankali dan sunan yamasa dadi sosai yace swt name

tace thanks Dr Ameen


yace ur wlcm ,nan sukata hiransu kamar sun saba inda juhaina ta ringa yimasa hira cikin janhankali ,shikuma sai biye mata yake dan kawai shiyagama yankema zuciyarsa yasami matar aure


sai da suka sauqa a Abuja sannan suka exchanging contact nasu na nijer, a abuja sukayi sallama inda tashiga jirgin KD,shikuma ya shiga na BH


Daddy da momcy da didi niima sune sukaje airport taransa,
suna isowa jirginsu na sauqa lokacin misalin qarfe shadaya na safe dan sauqar safiya sukayi a abuja


Papa nahango cikin fararen suit,wanda suka matuqar karban jikinsa,komai na jikinsa farine hadda takalman qafarsa farare tass


yana saqqowa didi niima dasauri taqarasa wajensa ta rungusa tace oyoyo bross,shima cikin murnan ganinta yace oyoyo swt sis i miss so much

nan suka qaraso wajensu daddy ,ya rungumesa yace miss u son,shima yace miss u daddy

momcy ya rungume yace miss a lot momcy,tace miss u too my dear daganan driver ya saka kayansa a mota suka nufo gda

direct gidan daddy suka wuce,afalo suka yada zango inda suka fara hirran yaushe gamo


nan masu aikin gidan kowa yazo ya gaisheshi,sai dai baiga wannan villager ba,aransa yace Allah yasama batanan

momcy tace son kashiga side naka angyara sai kayi wanka kaci abinci ko


yace ok momcy wlh agajiye nake sosai zaman jirgi ba dadi dik takurane


daddy yace idan kayi wanka saika dan wartsake ai


miqewa yayi ya wuce side nasa nada nacikim gidan


yana shiga yaji wani qamshin dadi ko ina agyare tsaf,toilet ya wuce dan ya watsa ruwa


momcy kuwa papa na wucewa ta nufi dakin fauziyyah azaune tasameta tana kallon cartoon,murmushi tayi ganin yadda fauziyyah tayi balain kyau yadda ba namijin da zai ganta baiji....ba

sanye take cikin qananun kaya riga da skert yan ubansu,coppee brown masu adon duwarwatsu,sun matuqar yimata kyau, kantannan yasha kitso saiya sake fito da kyan fiskanta


tasaka pink janbaki,tayi kyau iya kyau kaman ka dauketa ka gudu,ga wani qamshi na musamman dake fita daga jikinta


ganin momcy yasa tayi murmushi tace momcy banji shigowarkiba hankalina na akam TV

momcy tace never mind daugther ,kije kidauki abincin papa kikai masa side nasa ,amma wataqil yana wanka so kijirasa ya fito saiki masa sannu da dawowa ko


cikin girmamawa tace to momcy ,amma barin dauko hijab dina

momcy tace wani hijab kuma abu dik cikin gida ko dan kwalima banyarda kisaba tinda kayan bamai dankwalibane


cikin jin kunya tace toh sannan ta fice


kitchen ta shiga ta dauko babban tiren da aka hada abinsa akai ta wuce ta wuce ta nufi side nasa


falonsa ta shiga amma shiru ba kowa,sai ta wuce bedroom nasa ,tana shiga yana fitowa daga wanka dagashi sai towel daure ajikinsa hannunsa riqe da dan qarami yana tsane ruwan kansa

dago kansa yayi idanunsa ya sauqa akanta,kallonta kawai yake ba kyaftawa ganin yadda tayi kyau fatanta ya murje, qirjinta sun wani ciko

ganin ita yake kallo yasa dasauri ta juya bayanta ta sunkuya zata ajiye tiren dake hannunta

nan yasake rikicewa da mamaki dan yadda yaga bayanta baran data sunkuya,gashi sharp dinsu sunfito tass


nan take yaji wani irin abu na fisgarsa,yace anya kuwa itace ,ga kanta daya sake daukar hankalinsa,yace ashe tana da gashi


takowa yayi ahankali yaxo jikin qofar ya tstaya ,itakuma tana ajiyewa ta juya dasauri dan ta fice sabida baxata iya ganinsa awannan yanayinba tinda baida ko riga


tana juyowa taganshi jikin qofa atsaye yana mata wani shuumin kallo......



โœ๐ŸปFaty Mmn Fatyasa ,tana shiga yana fitowa daga wanka dagashi sai towel daure ajikinsa hannunsa riqe da dan qarami yana tsane ruwan kansa

dago kansa yayi idanunsa yacsauqa akanta,kallonta kawai yake ba kyaftawa ganin yadda tayi kyau fatanta ya murje, qirjinta sun wani ciko

ganin ita yake kallo yasa dasauri ta juya bayanta ta sunkuya zata ajiye tiren dake hannunta

nan yasake rikicewa da mamaki dan yadda yaga bayanta baran data sunkuya,gashi sharp dinsuvsunfito tass


nan take yaji wani irin abu na fisgarsa,yace anya kuwa itace ,ga kanta daya sake daukar hankalinsa,yace ashe tana da gashi


takowa yayi ahankali yaxo jikin qofar yavtsaya ,itakuma tana ajiyewa ta juya dasauri dan fice sabida baxata iya wannan yanayinba tinda baida ko riga


tana juyowa taganshi jikin qofa atsaye yana mata wani shuumin kallo......



โœ๐ŸปFaty Mmn Faty
[8:40AM, 8/17/2017] โ€ช+234 803 157 5758โ€ฌ: ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ


๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ


๐ŸŒพ๐ŸŒพ๐ŸŒพ



Budurwar Qauye๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€๐Ÿคท๐Ÿผโ€โ™€

Written by Faty MAMmn Faty

August, 2017


Banmanta dake ba Qawar Arziqi, wannan shafin nakine AISHA JIGAWA, nagode ALLAH ya bar qauna๐Ÿ˜๐Ÿ˜˜


2โƒฃ8โƒฃ
Cikin sauri takauda kanta dan bazata iya jure irin kallon dayake mata ba


Papa harwani lumshe idanu yayi ya bude lokacin lokacin da yasake kallon qirjinta,ga wani sheqi da fatanta yakeyi na daukar hankali

nan yaji zuciyarsa harma da gangan jikinsa suna shaawar kusantanta ko zai sami saukin abinda yakeji acikin jikinsa


ganin bai matsa ahanyarba baran ta wuce gashi dik atakure takejinta,ahankali ta dago kyawawan fararen idanuwanta masu kamar madara,sunsha kajol sunyi daradara


cikin sanyin murya tace ya Alamin zanwuce

ya salam shine abinda ya furta azuciyarsa dan sai yaji muryarta yau tadabance kodan yau ba acikin masifa tayi maganarba


kallon cikin idanunta yake,ahankali ta sauqe idanta qasa dan yau wani masifan kunyarsa takeji dan bata taba ganin namiji ahaka ba

yace toh kizo kiwuce mana ko na riqekine

amma ai katare hanyar tafada kanta asunkuye

ok,zoki wuce nima kina wasting mun time inason na shirya kinzo kin wani tsareni yafada yana matsawa da jikin qofar


ganin ya matsa yasa ta tako ahankali,sai daya bari ta kama handle qofar zata bude,yayi saurin riqe hannunta

cikin sauri ta dago kanta tana dubansa amna ta gaza cewa komai sai ma kawar da kanta gefe guda tayi


ganin batai maganaba yasa ya matso ta sosai,nanfa ta gagara fahimtar meyake nufi cikin sarqewar murya tace meye haka ya Alamin


baice komaiba saima rungumota da yayi ta baya,dan qamshin turarenta da laushin hannunta su sukasa ya gagara haqura har saida ya hada jikinsa da nata


pls mana ya Alamin ka barni na tafi tafada murya na rawa dan jin yadda yaketa sun sunan wuyanta kamar wani sabon maye


hannunsa yakai kanta yana shafa qananun kitsonta,cikin wani salon murya yace kinfamun laifine shiyasa na hanaki tafiya amma idan kingoge laifinki yanzun zaki tafi

cikin sauri tace toh menamaka dan tafara tsoraya da abinda yake mata


hannunsa ya kai kan cikinta yana murzawa yace toh haka ake tarban miji nadawo daga tafiya bazaki iya cemun koda sannu da dawowa ba


turo baki tayi tace au bakanan ne dama ,aini bansan kayi tafiyaba shiyasa


sake matseta yayi ajikinsa har saida tayi yar qara,yace au bakisan nayi tafiyaba ko


tace to kafadamunne,yace au kinji haushine

tace akan me zanji haushi


yace gaskiya kam naga alama tinda har shirin dawowata kikayi,dik wannan adon mani akayiwa kinga dole na biya ladan abinda kikeso ko


batai auneba taji yawani mirginota,suna fiskantan juna


hannunsa yakai kan hips nata yana wani shafawa cikin salon kwarewarsa,qoqarin hanasa ta shigayi ganin zata kawo masa wargi yasa yadauketa cidak sai kan bed


yana direta agado ya biyota,bakinsa yakai kan nata yafara tsotsa,nan yafara fita ahayyacinsa dan wani irin dadi dayakeji har cikin kwakwalwarsa


hannunsa yakai kan abinda yafi tsone masa idanu yafara murzasu yana wani irin gurnani kamar zaki



fauziyyakuwa wadda tsoro ya cikata dan jin yadda yake murzata yana wani irin numfashi,saita sake tsorata ga ba halin yimasa magiya ya riqe bakin kamar yasamu swt


cikin saa yasaketa mata bakin yana kokuwar cire mata riga,cikin hawaye tafara rokonsa dan Allah kayi haquri wlh indai sannu da dawowane zan maka kayi haquri pls


ganin yadda take kuka tsakaninta da Allah gashi ba agida ukeba yasa yadan dakata da abinda yayi niyyah,cikin wata murya mai wuyar fassara yace kin amince zakimun sannu da wowar kokuwa haryanzun bakisan nayi tafiyaba


cikin sauri tace na amince wlh,nasani bakanan kaje singapore amma dan Allah kasakeni


yadda tai maganar yaso bashi dariya amma sai ya dake yace toh amma sai munkoma gida kin amince


cikin sauri ta daga kanta tace na amince


nanma bai kyaletaba dik maganar da suke hannunsa nakan kirjinta

ahankali ya janye jikinsa ya murgina gefe dan baya da kuzarin da zai tashi zaune,ga wani irin murdawa da mararsa take masa wadda yaune rana tsfarko dayaji irin wannan abin

itakuma cikin sauri ta miqe hartana tuntube da carfet dake gaban gadon tayi waje


momcy dake zaune afalo ganin fauxiyyah ta fito abirkice yasa tayi murmushi,dan hakanta yafara cimma ruwa ,tun rananda fauziyyah takwanta rashin lfy sukaje asibiti likita ya tabbatar masu da zaran anyimata aure zata daina irin wannan ciwon cikin ,anan tafahimci ba abinda yashiga tsakanisu sai ta quduri aniyar kawo masu qarshen wannan zaman


ya jima kwance ahaka da kyar yasamu natsuwa har bacci ya daukesa


bashi ya tashiba sai laasar,bayan yayi sallah ya fito cikin shirinsa,momcy tace son gafa lunch naka akawo maka nan ko zaka haura dinning


ya mutsa fuska yayi yace aa kawaima bashshi dan banjin yunwa,inaga ma zan wuce gida dan har yanzun banji na wartsakeba


moncy tace to shikenan kana iya tafiya,zuwa ko gobe driver zai dawo da fauziyyah


sake yamutsa fuska yayi yace no tazo mutafi kawai,murmushi momcy tayi dama da gangan tafadi hakan


tace toh sai kubari da daddare saiku tafi daddy yana falonsa dan yace akwai maganar da zakuyi


haka dai ransa baisoba ya wuce falon daddy


8:30pm
suka shigo haraban gidansu dake dasspark,papa zuciyarsa wasai koba komai zai kashe qishin dake damunsa

inda fauziyya take a tsorace amma taci alwashin baxata bari papa yaci galaba akanta ba tinda ba ita yakeso jikinta yakeso kuma kwalelensa


suna shiga falo kowa yayi hanyar side nasa,cikin sauri ta nufi bangarenta har tana juyowa kada ya biyota abaya


shikuma side nasa ya shiga hankali kwance,nan yayi wanka ya kira TJ awaya suka danyi hira,sai wajen 10 ya miqe ya lalimo aljihun wandon daya dawo dashi ya dauki extra keys din daya karba awajen daddy ya fito ya nufi side din fauxiyyah


fauziyya kuwa tana shiga ta saka key aqofarta,harda zare keys din tariqe ahannunta,tana hamdala ga Allah daya tseratar da ita

Join Our Groups

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login