Showing 27001 words to 30000 words out of 87071 words
tunata da rashin kunyarta da tsiwanta har sukan sanyashi murmushi,dan yajima tsiwarta da masifanta sukan birgesa har su sashi dariya amma bai nuna mata dan kada ta rainasa
a times da gangan yakan tsikaleta kawai danyaga masifarta amma daga baya fir taqima kulasa baran yaga abinda ke birgesa
yanzun tunda yakusan dawowa sai yake yawan tunaninta aransa,kuma sai alokacin yakejin yayi missing fadanta dake basa dariya da tsoronta idan tamasa rashin kunya ta diiba da gudu ,shi gudunma dariya yake basa shalaushalau kamar data karye
yanzun yanaji aransa zai iya zama da ita amma amatsayin qanwarsa kodan tana sashi,nishadi amma baxai iya zama da ita amatsayin mataba
iya abinda yasani kawai dik randa yaga matar data isa ya aureta takuma dace da rayuwarsa inyaso zai aureta ammma bazai iya rayuwar aure da fauziyyah ba ,dan tamasa qanqanta sannab ita bata cikin test dinsa vata kuma da abinda yakeso ajikin mace uwa uba kuma batai boko ba bata wayeba so bazai ma iya daukarta amatsayin matarsa har ya iya nuna ma waniba
cikin ikon Alla saura kwana goma ya dawo nijeria so yanzun yafara shirin dawowa gida da murnan ganin momcynsa da daddynsa dakuma su didinsa
nikuma nace fauziyyah fa๐ค
acan gida Nigeria kuwa tinda momcy taga saura 8days papa ya dawoo ta dauko mai gyaran jiki na musamman akafara gyara mata fauziyyah
cikin kwana shida ta canza sam tayi wani irin kyau na musamman,ranan da aka cika saati aranan aka gyarra mata kanta akamata wani kitso kananu mai shegen kyau nan suka kwanta har gadon baya dan Allah yayiwa fauziyyah yalwar gashi
momcy dakanta data dubi fauziyyah tace masha Allah
Ranan da papa zai dawo bai shigo jirgi da wuriba har yaso ya makara
cikin sauri ya shigo,ahankali ya qaraso seat nasa,kuma shine na jikin window amma har seat patnernsa tana zaune a seat nata kanta a sunkuye bata lura da mutum atsaye akantaba
shikuma idan yace zai wuce zai iya buge jikinta,so ahankali cikin muryarsa mai dadi yace excuse me pls
jin mmurya mai dadi tareda wani daddan qamshi yasa ta dago kanta
ya salam shine abinda ta furta acikin zuciyarta dan ganiin wannan kyakykyawan saurayin
wani lumshe idanu yayi ya bude kokacin da sukayi 4eye,nan take yaji ta burgeshi.......
โ๐ปFaty Mmn Faty
[10:15AM, 8/17/2017] โช+234 803 157 5758โฌ: ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ
๐พ๐พ๐พ๐พ
๐พ๐พ๐พ
Budurwar Qauye๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ
Written by Faty Mmn Faty
August, 2017
2โฃ7โฃ
Wani qayataccen murmushi tamasa, tace am sorry kafin tajanye jikinta
wani dadi na musamman yaji muryarta take dashi,shima ahankali yace no brobs sannan ya wuce wajen zamansa ya zauna
wannan yarinyar kuwa tunda papa ya zauna take satan kallinsa,cos taji nan take ya birgeta har taji zuciyarta ta kwadaitu da inama yazama mallakinta aida tasami mijin nunama saa
shima acikin zuciyarsa haka yake tunani lokaci guda yaji tamasa aransa,kuma haryaji shaawan aurenta dan tamasa dari bisa dari, kuma yanayinta yayi daidai da kalar matar,dayakeso
juyowa yayi yasake kallonta akayi saa kuwa itama shitake kallo,lokaci guda,suka sakarma junansu murmushi mai qayatar da xuciya
sai anan yamata kallon tsaf,farace ba har canba danma ya hadu da mayuka da hutune, tanada round face idanuwanta yan dadaidai,hakama batada dogon karan hanci,sai dan qaramin bakinta amma awaye take sosai kuma daganinta yar passion ce lura da kayan jikinta da kuma dakuma yananyin fiskanta
kuma daganinta, doguwace,qirjinta acike sosai dan sun ciko riga, ahankali ya sauqe idanunsa qasa
shiru dikkaninsu sukayi bamaiwa dan uwansa magana amma kuma kowa yanason yasake jin muryan dan uwansa
dahaka ahankali har dai magana ya shiga tsakinsu,papa ya tambayeta a ina takeda zama
sai data wani juya idanuwa cikin yanga tace ita yar nijer ce karatu ya kawota dingapore amma yanzun tagama gida zata koma da zama,kuma iyayenta a kaduna suke
cikin gamsuwa ya kada kansa yace kinga nima dan nijer ne ina zaune a garin bauchi nan ya fada mara abinda ya kawosa singapore
tace ah kacemun kai babban mutum ne,murmushi yayi yace aa kedai kike big girl
dik sukayi dariya,salon matan da suka waye tawani lankwadhe kai ashagwabectace bankumaji sunan Dr ba
hakan datayi tasake kasheshi dan baqaramun birgesa salon yanganta yakeba,anatse yace MUHAMMAD ALAMIN
waw nice name gaskiya sunanka mai dadi da kyau kamar yadda kake
murmushi yayi yace haka ko
nodding kanta tayi tacr yeah,yace thanks
ammafa nibaki fadamun sunankiba
tace eyyer nadau baka buqatar sani shiyasa amma tunda kana buqata sunana JUHAINA
JUHAINA ya maimata ahankali dan sunan yamasa dadi sosai yace swt name
tace thanks Dr Ameen
yace ur wlcm ,nan sukata hiransu kamar sun saba inda juhaina ta ringa yimasa hira cikin janhankali ,shikuma sai biye mata yake dan kawai shiyagama yankema zuciyarsa yasami matar aure
sai da suka sauqa a Abuja sannan suka exchanging contact nasu na nijer, a abuja sukayi sallama inda tashiga jirgin KD,shikuma ya shiga na BH
Daddy da momcy da didi niima sune sukaje airport taransa,
suna isowa jirginsu na sauqa lokacin misalin qarfe shadaya na safe dan sauqar safiya sukayi a abuja
Papa nahango cikin fararen suit,wanda suka matuqar karban jikinsa,komai na jikinsa farine hadda takalman qafarsa farare tass
yana saqqowa didi niima dasauri taqarasa wajensa ta rungusa tace oyoyo bross,shima cikin murnan ganinta yace oyoyo swt sis i miss so much
nan suka qaraso wajensu daddy ,ya rungumesa yace miss u son,shima yace miss u daddy
momcy ya rungume yace miss a lot momcy,tace miss u too my dear daganan driver ya saka kayansa a mota suka nufo gda
direct gidan daddy suka wuce,afalo suka yada zango inda suka fara hirran yaushe gamo
nan masu aikin gidan kowa yazo ya gaisheshi,sai dai baiga wannan villager ba,aransa yace Allah yasama batanan
momcy tace son kashiga side naka angyara sai kayi wanka kaci abinci ko
yace ok momcy wlh agajiye nake sosai zaman jirgi ba dadi dik takurane
daddy yace idan kayi wanka saika dan wartsake ai
miqewa yayi ya wuce side nasa nada nacikim gidan
yana shiga yaji wani qamshin dadi ko ina agyare tsaf,toilet ya wuce dan ya watsa ruwa
momcy kuwa papa na wucewa ta nufi dakin fauziyyah azaune tasameta tana kallon cartoon,murmushi tayi ganin yadda fauziyyah tayi balain kyau yadda ba namijin da zai ganta baiji....ba
ganin momcy yasa tayi murmushi tace momcy banji shigowarkiba hankalina na akam TV
momcy tace never mind daugther ,kije kidauki abincin papa kikai mads side nasa ,amma wataqil yana wanka so kijirasa ya fito saiki masa sannu dacdawowa ko
cikin girmamawa tace to momcy ,amma barin dauko hijab dina
momcy tace wani hijab kuma abu dik cikin gida ko dan kwalima banyarda kisaba tinda kayan bamai dankwalibane
cikin jin kunya tace toh sannan ta fice
kitchen ta shigavta dauko babban tiren da aka hada abinsa ajai ta wuce ta wuce ta nufi side nasa
falonsa ta shiga amma shiru ba kowa,sai ta wuce๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ
๐พ๐พ๐พ๐พ
๐พ๐พ๐พ
Budurwar Qauye๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ
Written by Faty Mmn Faty
August, 2017
2โฃ7โฃ
Wani qayataccen murmushi tamasa, tace am sorry kafin tajanye jikinta
wani dadi na musamman yaji muryarta take dashi,shima ahankali yace no probs sannan ya wuce wajen zamansa ya zauna
wannan yarinyar kuwa tunda papa ya zauna take satan kallonsa,cos taji nan take ya birgeta har taji zuciyarta ta kwadaitu da inama yazama mallakinta aida tasami mijin nunama saa
shima acikin zuciyarsa haka yake tunani lokaci guda yaji tamasa aransa,kuma haryaji shaawan aurenta dan tamasa dari bisa dari, kuma yanayinta yayi daidai da kalar matar,dayakeso
juyowa yayi yasake kallonta akayi saa kuwa itama shitake kallo,lokaci guda,suka sakarma junansu murmushi mai qayatar da xuciya
sai anan yamata kallon tsaf,farace ba har canba danma ya hadu da mayuka da hutune, tanada round face idanuwanta yan dadaidai,hakama batada dogon karan hanci,sai dan qaramin bakinta amma awaye take sosai kuma daganinta yar passion ce lura da kayan jikinta da kuma dakuma yananyin fiskanta
kuma daganinta, doguwace,qirjinta acike sosai dan sun ciko riga, ahankali ya sauqe idanunsa qasa
shiru dikkaninsu sukayi bamaiwa dan uwansa magana amma kuma kowa yanason yasake jin muryan dan uwansa
dahaka ahankali har dai magana ya shiga tsakinsu,papa ya tambayeta a ina takeda zama
sai data wani juya idanuwa cikin yanga tace ita yar nijer ce karatu ya kawota singapore amma yanzun tagama gida zata koma da zama,kuma iyayenta a kaduna suke
cikin gamsuwa ya kada kansa yace kinga nima dan nijer ne ina zaune a garin bauchi nan ya fada mata abinda ya kawosa singapore
tace ah kacemun kai babban mutum ne,murmushi yayi yace aa kedai kike big girl
dik sukayi dariya,salon matan da suka waye tawani lankwashevkai ashagwabe tace bankumaji sunan Dr ba
hakan datayi tasake kasheshi dan baqaramun birgesa salon yanganta yakeba,anatse yace MUHAMMAD ALAMIN
waw nice name gaskiya sunanka mai dadi da kyau kamar yadda kake
murmushi yayi yace haka ko
nodding kanta tayi tacr yeah,yace thanks
ammafa nibaki fadamun sunankiba
tace eyyer nadau baka buqatar sani shiyasa amma tunda kana buqata sunana JUHAINA
JUHAINA ya maimata ahankali dan sunan yamasa dadi sosai yace swt name
tace thanks Dr Ameen
yace ur wlcm ,nan sukata hiransu kamar sun saba inda juhaina ta ringa yimasa hira cikin janhankali ,shikuma sai biye mata yake dan kawai shiyagama yankema zuciyarsa yasami matar aure
sai da suka sauqa a Abuja sannan suka exchanging contact nasu na nijer, a abuja sukayi sallama inda tashiga jirgin KD,shikuma ya shiga na BH
Daddy da momcy da didi niima sune sukaje airport taransa,
suna isowa jirginsu na sauqa lokacin misalin qarfe shadaya na safe dan sauqar safiya sukayi a abuja
Papa nahango cikin fararen suit,wanda suka matuqar karban jikinsa,komai na jikinsa farine hadda takalman qafarsa farare tass
yana saqqowa didi niima dasauri taqarasa wajensa ta rungusa tace oyoyo bross,shima cikin murnan ganinta yace oyoyo swt sis i miss so much
nan suka qaraso wajensu daddy ,ya rungumesa yace miss u son,shima yace miss u daddy
momcy ya rungume yace miss a lot momcy,tace miss u too my dear daganan driver ya saka kayansa a mota suka nufo gda
direct gidan daddy suka wuce,afalo suka yada zango inda suka fara hirran yaushe gamo
nan masu aikin gidan kowa yazo ya gaisheshi,sai dai baiga wannan villager ba,aransa yace Allah yasama batanan
momcy tace son kashiga side naka angyara sai kayi wanka kaci abinci ko
yace ok momcy wlh agajiye nake sosai zaman jirgi ba dadi dik takurane
daddy yace idan kayi wanka saika dan wartsake ai
miqewa yayi ya wuce side nasa nada nacikim gidan
yana shiga yaji wani qamshin dadi ko ina agyare tsaf,toilet ya wuce dan ya watsa ruwa
momcy kuwa papa na wucewa ta nufi dakin fauziyyah azaune tasameta tana kallon cartoon,murmushi tayi ganin yadda fauziyyah tayi balain kyau yadda ba namijin da zai ganta baiji....ba
sanye take cikin qananun kaya riga da skert yan ubansu,coppee brown masu adon duwarwatsu,sun matuqar yimata kyau, kantannan yasha kitso saiya sake fito da kyan fiskanta
tasaka pink janbaki,tayi kyau iya kyau kaman ka dauketa ka gudu,ga wani qamshi na musamman dake fita daga jikinta
ganin momcy yasa tayi murmushi tace momcy banji shigowarkiba hankalina na akam TV
momcy tace never mind daugther ,kije kidauki abincin papa kikai masa side nasa ,amma wataqil yana wanka so kijirasa ya fito saiki masa sannu da dawowa ko
cikin girmamawa tace to momcy ,amma barin dauko hijab dina
momcy tace wani hijab kuma abu dik cikin gida ko dan kwalima banyarda kisaba tinda kayan bamai dankwalibane
cikin jin kunya tace toh sannan ta fice
kitchen ta shiga ta dauko babban tiren da aka hada abinsa akai ta wuce ta wuce ta nufi side nasa
falonsa ta shiga amma shiru ba kowa,sai ta wuce bedroom nasa ,tana shiga yana fitowa daga wanka dagashi sai towel daure ajikinsa hannunsa riqe da dan qarami yana tsane ruwan kansa
dago kansa yayi idanunsa ya sauqa akanta,kallonta kawai yake ba kyaftawa ganin yadda tayi kyau fatanta ya murje, qirjinta sun wani ciko
ganin ita yake kallo yasa dasauri ta juya bayanta ta sunkuya zata ajiye tiren dake hannunta
nan yasake rikicewa da mamaki dan yadda yaga bayanta baran data sunkuya,gashi sharp dinsu sunfito tass
nan take yaji wani irin abu na fisgarsa,yace anya kuwa itace ,ga kanta daya sake daukar hankalinsa,yace ashe tana da gashi
takowa yayi ahankali yaxo jikin qofar ya tstaya ,itakuma tana ajiyewa ta juya dasauri dan ta fice sabida baxata iya ganinsa awannan yanayinba tinda baida ko riga
tana juyowa taganshi jikin qofa atsaye yana mata wani shuumin kallo......
โ๐ปFaty Mmn Fatyasa ,tana shiga yana fitowa daga wanka dagashi sai towel daure ajikinsa hannunsa riqe da dan qarami yana tsane ruwan kansa
dago kansa yayi idanunsa yacsauqa akanta,kallonta kawai yake ba kyaftawa ganin yadda tayi kyau fatanta ya murje, qirjinta sun wani ciko
ganin ita yake kallo yasa dasauri ta juya bayanta ta sunkuya zata ajiye tiren dake hannunta
nan yasake rikicewa da mamaki dan yadda yaga bayanta baran data sunkuya,gashi sharp dinsuvsunfito tass
nan take yaji wani irin abu na fisgarsa,yace anya kuwa itace ,ga kanta daya sake daukar hankalinsa,yace ashe tana da gashi
takowa yayi ahankali yaxo jikin qofar yavtsaya ,itakuma tana ajiyewa ta juya dasauri dan fice sabida baxata iya wannan yanayinba tinda baida ko riga
tana juyowa taganshi jikin qofa atsaye yana mata wani shuumin kallo......
โ๐ปFaty Mmn Faty
[8:40AM, 8/17/2017] โช+234 803 157 5758โฌ: ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ๐พ
๐พ๐พ๐พ๐พ
๐พ๐พ๐พ
Budurwar Qauye๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ๐คท๐ผโโ
Written by Faty MAMmn Faty
August, 2017
Banmanta dake ba Qawar Arziqi, wannan shafin nakine AISHA JIGAWA, nagode ALLAH ya bar qauna๐๐
2โฃ8โฃ
Cikin sauri takauda kanta dan bazata iya jure irin kallon dayake mata ba
Papa harwani lumshe idanu yayi ya bude lokacin lokacin da yasake kallon qirjinta,ga wani sheqi da fatanta yakeyi na daukar hankali
nan yaji zuciyarsa harma da gangan jikinsa suna shaawar kusantanta ko zai sami saukin abinda yakeji acikin jikinsa
ganin bai matsa ahanyarba baran ta wuce gashi dik atakure takejinta,ahankali ta dago kyawawan fararen idanuwanta masu kamar madara,sunsha kajol sunyi daradara
cikin sanyin murya tace ya Alamin zanwuce
ya salam shine abinda ya furta azuciyarsa dan sai yaji muryarta yau tadabance kodan yau ba acikin masifa tayi maganarba
kallon cikin idanunta yake,ahankali ta sauqe idanta qasa dan yau wani masifan kunyarsa takeji dan bata taba ganin namiji ahaka ba
yace toh kizo kiwuce mana ko na riqekine
amma ai katare hanyar tafada kanta asunkuye
ok,zoki wuce nima kina wasting mun time inason na shirya kinzo kin wani tsareni yafada yana matsawa da jikin qofar
ganin ya matsa yasa ta tako ahankali,sai daya bari ta kama handle qofar zata bude,yayi saurin riqe hannunta
cikin sauri ta dago kanta tana dubansa amna ta gaza cewa komai sai ma kawar da kanta gefe guda tayi
ganin batai maganaba yasa ya matso ta sosai,nanfa ta gagara fahimtar meyake nufi cikin sarqewar murya tace meye haka ya Alamin
baice komaiba saima rungumota da yayi ta baya,dan qamshin turarenta da laushin hannunta su sukasa ya gagara haqura har saida ya hada jikinsa da nata
pls mana ya Alamin ka barni na tafi tafada murya na rawa dan jin yadda yaketa sun sunan wuyanta kamar wani sabon maye
hannunsa yakai kanta yana shafa qananun kitsonta,cikin wani salon murya yace kinfamun laifine shiyasa na hanaki tafiya amma idan kingoge laifinki yanzun zaki tafi
cikin sauri tace toh menamaka dan tafara tsoraya da abinda yake mata
hannunsa ya kai kan cikinta yana murzawa yace toh haka ake tarban miji nadawo daga tafiya bazaki iya cemun koda sannu da dawowa ba
turo baki tayi tace au bakanan ne dama ,aini bansan kayi tafiyaba shiyasa
sake matseta yayi ajikinsa har saida tayi yar qara,yace au bakisan nayi tafiyaba ko
tace to kafadamunne,yace au kinji haushine
tace akan me zanji haushi
yace gaskiya kam naga alama tinda har shirin dawowata kikayi,dik wannan adon mani akayiwa kinga dole na biya ladan abinda kikeso ko
batai auneba taji yawani mirginota,suna fiskantan juna
hannunsa yakai kan hips nata yana wani shafawa cikin salon kwarewarsa,qoqarin hanasa ta shigayi ganin zata kawo masa wargi yasa yadauketa cidak sai kan bed
yana direta agado ya biyota,bakinsa yakai kan nata yafara tsotsa,nan yafara fita ahayyacinsa dan wani irin dadi dayakeji har cikin kwakwalwarsa
hannunsa yakai kan abinda yafi tsone masa idanu yafara murzasu yana wani irin gurnani kamar zaki
fauziyyakuwa wadda tsoro ya cikata dan jin yadda yake murzata yana wani irin numfashi,saita sake tsorata ga ba halin yimasa magiya ya riqe bakin kamar yasamu swt
cikin saa yasaketa mata bakin yana kokuwar cire mata riga,cikin hawaye tafara rokonsa dan Allah kayi haquri wlh indai sannu da dawowane zan maka kayi haquri pls
ganin yadda take kuka tsakaninta da Allah gashi ba agida ukeba yasa yadan dakata da abinda yayi niyyah,cikin wata murya mai wuyar fassara yace kin amince zakimun sannu da wowar kokuwa haryanzun bakisan nayi tafiyaba
cikin sauri tace na amince wlh,nasani bakanan kaje singapore amma dan Allah kasakeni
yadda tai maganar yaso bashi dariya amma sai ya dake yace toh amma sai munkoma gida kin amince
cikin sauri ta daga kanta tace na amince
nanma bai kyaletaba dik maganar da suke hannunsa nakan kirjinta
ahankali ya janye jikinsa ya murgina gefe dan baya da kuzarin da zai tashi zaune,ga wani irin murdawa da mararsa take masa wadda yaune rana tsfarko dayaji irin wannan abin
itakuma cikin sauri ta miqe hartana tuntube da carfet dake gaban gadon tayi waje
momcy dake zaune afalo ganin fauxiyyah ta fito abirkice yasa tayi murmushi,dan hakanta yafara cimma ruwa ,tun rananda fauziyyah takwanta rashin lfy sukaje asibiti likita ya tabbatar masu da zaran anyimata aure zata daina irin wannan ciwon cikin ,anan tafahimci ba abinda yashiga tsakanisu sai ta quduri aniyar kawo masu qarshen wannan zaman
ya jima kwance ahaka da kyar yasamu natsuwa har bacci ya daukesa
bashi ya tashiba sai laasar,bayan yayi sallah ya fito cikin shirinsa,momcy tace son gafa lunch naka akawo maka nan ko zaka haura dinning
ya mutsa fuska yayi yace aa kawaima bashshi dan banjin yunwa,inaga ma zan wuce gida dan har yanzun banji na wartsakeba
moncy tace to shikenan kana iya tafiya,zuwa ko gobe driver zai dawo da fauziyyah
sake yamutsa fuska yayi yace no tazo mutafi kawai,murmushi momcy tayi dama da gangan tafadi hakan
tace toh sai kubari da daddare saiku tafi daddy yana falonsa dan yace akwai maganar da zakuyi
haka dai ransa baisoba ya wuce falon daddy
8:30pm
suka shigo haraban gidansu dake dasspark,papa zuciyarsa wasai koba komai zai kashe qishin dake damunsa
inda fauziyya take a tsorace amma taci alwashin baxata bari papa yaci galaba akanta ba tinda ba ita yakeso jikinta yakeso kuma kwalelensa
suna shiga falo kowa yayi hanyar side nasa,cikin sauri ta nufi bangarenta har tana juyowa kada ya biyota abaya
shikuma side nasa ya shiga hankali kwance,nan yayi wanka ya kira TJ awaya suka danyi hira,sai wajen 10 ya miqe ya lalimo aljihun wandon daya dawo dashi ya dauki extra keys din daya karba awajen daddy ya fito ya nufi side din fauxiyyah
fauziyya kuwa tana shiga ta saka key aqofarta,harda zare keys din tariqe ahannunta,tana hamdala ga Allah daya tseratar da ita