Showing 54001 words to 57000 words out of 135422 words

Chapter 19 - Gidan Uncle Complete Hausa Novel

Fauzah   

06 Oct 2024

49702

dosa saboda haka ta rufe idonta tare da dafe cikinta tace  ashhhh! Uncle cikina wayyoh bayana Uncl..." A firgice ya tashi zaune ya dafe cikinta yace  ya salam mene kuma yanzun? shiru tayi ganin ya firgita kawai ta koma ta kwanta ta kama baccinta hankali kwance shima jin tayi shiru yasashi sauke ajiyar zuciya ya koma ya kwanta yana mammatse qafafu ganin wankin hula na neman kaishi dare yasashi miqewa ya nufi kitchen ya dauki ruwa ya dawo yasha wasu qwayoyin magani ya kwanta a parlour yabar Mata dakin saboda tsoron kada ya takurata.


Bai koma dakin ba saida asuba tana bacci ya tarar da ita ya jima yana kallonta tunda yake baitaba ganin mace me cikar kyau fili da boye kamar Umaimah ba daqyar ya iya daurewa ya shiga bathroom yayo alwala yazo ya tasheta itama tayi sukayi sallah bayan sun idar ya fara lallabata suka koma suka kwanta ya fara shafeta da lalubeta tun tana noqewa harta sake masa jiki ya fara romance nata yana shafa abinda yafi qauna a jikinta wato boobs dinta da suke fuzgarsa yanajin wani irin shorck a manhood dinsa yana lumshe idonsa tare da qara shigewa jikinta.



Lasheta yakeyi yana shafeta sosai har tun daga sama har qasa yana sucking nata baiyi qoqarin warming dinta ba saida yaga takai qarshen buqata sannan ya shigeta cike da qwarewa yana nishin dadi yana qara aikatata sosai yana fadin abinda duk yazo bakinsa yana qara sake mata nauyinsa duk yanda Umaimah taso nuna masa itama jaruma ce takasa saida tasa masa kuka tana fadin.



 Don Allah Hameed plz ka barni haka kasan ba lfy ce dani ba kada ka kasheni wayyoh Allah na Uncle..." Rufe mata baki yayi da nasa yana sauke mata wani zazzafan kiss tare da dura mata yawun bakinsa a bakinta sosai Umaimah ta gama jigatuwa amma yaqi qyaleta saboda yariga ya saba idan yana sex da ita sai yaji yayi hani'an kamar yanacin abinci sannan yake qyaleta.



Kuka kam tun tanayi da hawaye saida ta koma saidai ajiyar zuciya kawai takeyi tun asubar saida agogonsu ya buga 7:00am sannan ya samu damar qyaleta ya shiga wanka yana ajiyar zuciya shidai Allah ya jarabceshi da son kusantar mace musamman Umaimatu wadda baya gajiya da sex da ita harya fito bata iya tashi ba saida ya taimaka mata yana bata hqr sannan ta shiga wanka ta fito ta bude wadroop din tasa ta dauki doguwar rigar ta tasaka ta nufi qofa zata fita yayi murmushi tare da ruqo hanunta ya janyota jikinsa ya rungumeta ta baya yana shinshinar wuyanta yana ajiyar zuciya yace  kada kiyi fushi don Allah mijinki bayason fushin jarumar matarsa ko kinsan cewa dadinki yafi na zuma wlh Babyn Uncle idan ina tare dake manta komai nakeyi bana dawowa hayyacina sai nayi release plz ki rinqa yimin uzuri kinji



Kawar da kanta tayi ta fara qoqarin zare jikinta daga nasa ya sake matseta yana matsa boobs dinta da dukkan hannunsa yana lumshe ido dadi sosai yakeji inda ita kuma ta rinqa qoqarin tureshi sakinta yayi ya koma ya zauna yana sauke ajiyar zuciya tayi wuf ta fice daga dakin ta nufi kitchen ta dora masa abinda zaici tunda ita tasan ba iyaci takeyi ba.



Tana gamawa ta jere masa a dinning ta nufi dakinta ta canza kayanta tare dayin yar qaramar kwalliya ta dawo ta zauna a parlourn daidai lkcn shima ya fito a kuma lkcn ne wayarta tayi qara ta dauka ta duba sunan tana dubansa ya zuba mata ido yanayi mata beauty smiling nasa batasan sanda itama tayi masa murmushin ba, ta daga wayar ta kara a kunnenta tace  hello Aunty Zarah kin tashi lfy?" Warce wayar yayi yace  Haba kekuwa Zarah da safennan ki kira matar aure?"


Kashe wayar Aunty Zarah tayi saboda batayi tunanin yana gdan ba miqewa tayi tana qoqarin qwace wayarta ya diba da gudu yana dariya itama binsa tayi tana cewa  Ka bani wayata Uncle kabani ni Allah ka bani wayata na fada maka banason.... tsayawa yayi harta qaraso gabansa tayi tsalle zata qwaci wayarta ya dagata cak yana juyi da ita yana dariya yace  koba komai nasa masoyiyata farin ciki" ya direta a saman stool din yayi kissing dinta yace  kici abinci mu koma duty don yau yini zamuyi muna..." ya daga mata gira tare da daukar flet ya zuba mata cheeps ya hada mata tea yana bata tanaci daqyar har saida yaga taci da kirki sannan shima ya karya ya riqe hanunta suka zauna a parlourn yanata tsokanarta tun bata biye masa har saida yaga ta saki jikinta dashi sannan yaji hankalinsa ya kwanta saida ya tabbatar data nutsu dashi sannan ya fara bijiro masa da salonsa hanunsa ya zura cikin rigarta yana shafawa tayi saurin riqewa ta dago suka hada ido yanayi mata wani sassanyan kallo me narkar da zuciya yace.



 Bazanyi miki komai ba kawai wasa zamuyi" noqe kafada tayi tare da turo baki gaba ya dora harshensa saman lips dinta yana lasa yana lumshe ido harya samu ya zura harshensa cikin bakinta ya fara tsotsa yana sauke numfashi yana zaqulo harshenta hanunsa ya tura cikin sumarta yana yamutsawa cikin nutsuwa ya sanya dayan hanunsa a saman bombom dinta yana shafawa suka sauke ajiyar zuciya a tare zamewa tayi a jikinsa ta miqe zata bar gurin ya miqe da sauri ya ruwota yasa hanunta saman mood dinsa ya saki wata qaqqarfar ajiyar zuciya data sata dagowa da sauri ta kalleshi idanunta suka fada cikin nasa.


Matsawa ya rinqayi tana matsawa hanunta nakan joystick dinsa har suka kai qarshen parlourn ya fuzgo ya dagata cak ya dora a saman kujerar ya fara balle mata rigarta ta gaba riqeshi tayi jikinta yana rawa tace  nikam na shiga dari da hamsin Uncle kada ka kasheni mana kabani wahala dazun..." Rufe bakinta yayi da hanunsa yace  sheeeeeet banson rakinki Baby kema fah kinajin dadi kinma fini jin dadi kuma ni bama wani abu nace zanyi ba kawai wasane


Balle bottle din yayi ya zura hanunsa yana murza nipples dinta yana shafawa a hankali har yakai bakinsa kai ya fara sha da dan ciza kan boobs dinta yana jan numfashi hanunsa daya ya dora saman cikinta ya qwallafa ransa akan cikinnan dabai kai wata guda ba ji yakeyi kamar ya janyo lkcn da zai girma yaga tana zama da dabara tashi daqyar yanda yake shafa cikinta ne yasata riqe hanunsa tace.



 Uncle ko kasan adadin kwanakin da nayi ina ciwon mara? Ko kasan kwanakin dana dauka bayana yana ciwo? Ko kasan cewa inashan wahala idan kana kusanta ta Uncle Ko kasan nan gaba kadan idan kaci gaba da mu'amalanta ta a haka zaka iya rasani bazan iya jurewa ba Uncle Hameed akwai cutuwa..." Rufe mata baki yayi yace  banason wannan kalaman naki Baby zaki saba fa" yana fada mata haka jikinsa na rawa ya fara romance nata ta ko Ina tare da shafo qasan mararta yana tura hanunsa cikin pant dinta duk ta tsorata da yanayinsa sai rawa jikinsa yakeyi rintse idonta tayi cikin tashin hankali tace  Alllahumma ajirni fee musibati wa'akalifni khairan minha" yanda ta rintse idonta ne bai bata damar ganin me yake aikatawa ba saida taji yakai bakinsa verginia dinta ya fara sucking dinta yana tura yatsansa cikin jikinta.



Duk irin ni'imar Umaimah yau kam a qafe take qaf babu wata alamar ni'ima a haka ya rinqa sucking dinta har saida yaji ta dan fara kawo ruwa sannan ya fara qoqarin shigarta ranar tayi kuka kuma tayi nadamar haihuwarta da uwarta tayi a mace, ya shafe sama da two hours yana heaving sex da ita kafin ya hqr ya qyaleta ya dagata suka shiga wanka suna shiga ta fadi a bath din tana sheqa aman wahala ji takeyi kamar kayan cikinta zasu fito dafeta yayi yanayi mata sannu bayan ta gama ya taimaka mata tayi wanka shima yayi suka fita ko kaya bata iya sawa ba saboda wani mahaukacin zazzabi da takeji daga ita sai pant da bra ta fada gadon taja blanket ta rufe jikinta tanajin wani mugun haushi da tsanar wannan qaddararren aure nata.



Bai lura da halin da take ciki ba saboda saurin da yake sakamakon kiran wayarsa da Abokinsa Yusuf yakeyi ya dauki kayansa ya zura ya fice da sauri ranar yini tayi a kwance tana juyi ga laulayin dake damunta me wahalar shaani ga kuma jarabar ubansa datake neman wargatsa duniyarta tananan kwance bataji shigowar Hajiya gdan ba saida taji ana buga qofar ta miqe daqyar ta dauki doguwar rigarta ta zura tana layi ta bude qofar.






*UMMUH HAIRAN CE...
'




[1/13, 9:35 PM] UMMUH HAIRAN CE...
'



* ( _Pens of freedom,home of exceptional and magnificent writers)_



*GIDAN UNCLE*
( _Love and romantic story_)


*SHORT AND TRUE LIFE STORY*



*MALLAKAR*
=?G? *FAUZIYYA TASI'U UMAR*
*?FAUZAH*




www.fauzahtasiu41@gmail.com



Ki biya kafin ki karanta ta GTbank akan wannan account number 0255526235; sai kiyi screenshot ki tura wannan number: 09013718241;
Ko katin waya MTN or Airtel ta wannan nabou:09031307566:




*PAGE TWENTY THREE*




Kallonta Hajiya ta tsaya tanayi kallo irin na qurullah tana mamakin tsananin ramar da tayi sai wani haske da idanu zuru? kamo hanunta Hajiyan tayi cikin tsoro tace  ya subhanallahi Umaimatu meye ya lalataki haka kinga kuwa yadda kika rame Baby meye yake faruwa ne?" Ta tambaya tana shiga dakin tana qare masa kallo komai dake saman gadon anyi watsi dashi qasa ga bra dinta nan da Shortnicker dinsa a zube a qasan gadon.



A kunyace ta sunkuya ta debe kayan ta nufi bathroom domin tasa a worshing machine ta fito har yanzun kallonta Hajiya takeyi a mamakance dawowa tayi ta sunkuya kusa da qafar uwar tata kuma surukarta tace  sannu da zuwa Hajiya wlh banaji dadine shiyasa duk na rame amma yau da dan sauqi tunda na danci abinci kwafa Hajiya tayi tace  ai nasan bakida lfy amma ba iyakar rashin lfyr ce ta kadar dake haka ba dole akwai wani abu dake cin zuciyarki Umaimah babu dole a zamanki da Hameed idan har kinsan yana cutar dake tun wuri kafin ya illataki a raba aurannan saboda kema rayuwarki tana da muhimmanci a gurinmu



Kallon Hajiyan tayi a dan razane tace  raba aurenmu kuma Hajiya akan me? ajiyar zuciya tayi ta kama hanunta ta miqar da ita suka fita parlourn suka zauna Hajiya tace  nasan waye Hameed Umaimah amma bansan lamarinsa ya gawurta haka ba sai ranar da Jameelah tazo gdannan ta fadamin abinda ya faru tsakaninku me yayi zafi haka Umaimah shi bashida hankali ne baya duba yarintarki da kuma rashin sabonki gsky akwai cutarwa cikin lamarinku Umaimah koni dana shafe shekara 37 a dakin miji bazan iya wannan wahalar da kikeyi ba saboda nasan qarshen abin cutarwa ne ga kuma qaramin ciki shi baya tunanin ya jangwaleshi yabi kwararo


Sunkuyar da kanta tayi tana wasa da yatsunta zuciyarta na kaikawo wai a raba auranta da Uncle to kuma shikenan itama sai ace ita bazawara tab Allah ma ya kiyaye gara taci gaba da zama dashi a hakan koda zaike kwana yana cinyeta, ganin batada niyyar yin mgn ne yasa Hajiya cewa bazanyi miki dole ba Umaimah duk da nima karambani da shisshigi nane yake sani tsoma baki a tsakanin ki da mijinki tunda kin nuna min yafini matsayi a gurinki" share hawaye tayi ta kwantar da kanta a kafadar Hajiya daidai lkcn ya shigo gdan tsayawa yayi turus ganin Hajiya a gdan ya fara yan soshe? kunya yace.



 Yanzu daga gdan nake Hajiya bakinan Aunty Jameelah ma batanan maigadi yake fadamin ta tafi jiya ko sallama babu idonta ta mayar kan Umaimah tace  Eh fah tace bata qara zuwa gdanka ai jiya mijinta yazo sunka tahi" baiyi mgn ba ya shige dakinsa ya dauko system dinsa ya fito ya sake ficewa har yakai jikin motar sa ya juyo ya kira Umaimah ta miqe a kasalance ta fita inda yake ya ruqo hanunta yace  na roqeki da Allah ki riqe mana sirrin mu na fahimci Hajiya batason zamana dake idan kikaba da qofa zata rabamu Umaimah plz



Yana fadin haka ya juya ya qarasa gurin motarsa ya bude yayi mata murmushi tare da kissing hannunsa ya watso mata dole yanda yayi din saida ya sanyata dariya ta juya ta shiga parlourn tana dariya, sakin baki Hajiya tayi tana kallon ikon Allah zama tayi kusa da Hajiyan ta zauna tace  Hajiya tuwon alkama nakeso miyan kubewa don Allah kiyimin Uncle zaizo ya karbar min" itadai Hajiya bakinta ya mutu sai binta kawai da takeyi da ido a ranta ta raya gara ma ta sawa kanta salama ta fita harkarsu kafin taji kunya miqewa tayi ta dauko wata roba da wani dakakken yajin daddawa ta bata tace  ga wannan yajin daddawa ne Daddynku yazo dashi daga Maiduguri sai ki dage wajan kula da kanki auran harijin namiji babu sauqi balle ke da kike da quruciya zakiji a jikinki kafin ki saba"


Itadai Umaimah kunya bata barta tayi mgn ba ta sake fito da wani magani ta bata tace  wannan hadin mune na shuwa yawwa ki rinqa yawan yin lemon apple yana qarawa mace ni'ima da dandano sosai zan sa Data nayi miki bayanin yanda zaki kula da kanki amma Ina qara fada miki akwai aiki a gabanki" gdy tayi mata ta rakata har gurin motarta ta shiga taja sukayi sallama tana daga mata hannu, saida taga ta qule sannan ta koma ta kwanta a saman kujera tanajin wani tausayin kanta da Uncle dinta yana bijiro mata shafa cikinta tayi tayi murmushi tanajin qaunar abinda ke cikinta a ranta tananan kwance har la'asar tayi sallah ta shiga kitchen ta girka masa abu me sauqi tayi wankanta tayi kwalliyarta cikin wani yeard me sauqin nauyi dinkin riga da siket tayi kyau sosai ta shiga dakinta dabai samu arzikin gyara ba ta gyara ta kunna turaren wuta ta fito parlourn daidai lkcn daya shigo parlourn shima tsayawa yayi yana kallonta murmushi a fili yace.



 Tabarakallahu ahsanal khaliqin" kallonsa tayi da sexy eyes dinta ta lumshe tare dayin murmushin dayasa dimples dinta lotsawa shima murmushin yayi nasa dimples din suka lotsa yanajin wani irin sonta da qaunarta na taso masa zama yayi ya kwantar da kansa saman bayan kujera yana bin mazaunanta da kallo harta shiga kitchen din ta ajiye jug din hanunta ta fara daukan kayan abincin tana jerawa a dinning saida ta gama jerawa sannan ta nufi parlourn idanunsa a lumshe ta zauna kusa dashi ya zame kansa a hankali ya dora a cinyarta yasa hanunsa duka biyu ya tallafo bayanta yace  ahhhh Baby Mijinki yanada matsala gaba daya babu abinda nakeji yanzu sai yunwar...."



Rufe masa baki tayi da hanunta tace  don Allah kada ka qarasa ka tashi kayi wanka kaci abinci" miqewa yayi zaune ya ruqo hanunta yace  amma dai zaa bani ko?" Sunkuyar da kanta tayi tana wasa da yatsunta tace bayana da marata suna ciwo nikam nan gaba kadan mutuwa zanyi idan ka cika matsamin Uncle penis dinka zata iya baromin da cikina wlh yanda tayi mgnr ne yayi mugun basa dariya ya dagata cak ya nufi dakinsa da ita ya direta a gadon yace  lallai da kuwa yarinyar nan taki tayi barna don wlh bazan yafewa duk abinda zai zamo sanadin lalacewar wannan cikin inasonsa sosai Babyna bantabajin son ciki kamarsa ba" yana fadin haka ya shige bathroom din ita kuma tayi wuf ta fice daga dakin ta koma dakinta tayi alwala saboda lkcn magrub ya kawo jiki tana raka'ar qarshe taji shigowarsa dakin shima ya tayar da tasa sallar kafin ya idar ta koma parlour ta zaunar a dinning area din ta fara zuba masa abincin fitowa yayi ya matso jikin kujerar yayi kissing kuncinta ya juyo ya lalubo bakinta ya hadeshi da nasa ya sunkuya qasanta tare da tallafo bayanta ya zameta daga kujerar yana qoqarin sake mayar da bakinsa cikin nata ta janye tayi baya ya sake cafkota ya kwantar da ita a qasa yabita ya danne yana wawurar bakinta tana zuqewa jin ya cafki boobs dinta ne yasata sakin wata yar siririyar qara yayi saurin rufe mata bakin.



Kuka ta saka masa tace  Uncle plz kabari muci abinci don Allah" yanda tayi mgnr ne ya sanyaya masa jiki ya janye jikinsa a hankali yana gyara zaman wandonsa ya dagota yace  so nake na fara tursasa kaina da koyawa kaina sabawa da danne sha'awa ta amma na kasa Baby zan koyi qyaleki kina hutawa kema amma idan na kasa kiyimin uzuri" bata kulashi ba ta nufi dinning din ta zauna taja flat ta fara cin abincin daqyar ta iyacin cokali biyar ta miqe da gudu ta nufi bathroom ta fara sheqa amai saida ta amayar dashi tas ta tashi ta gyara wajen ta fito ta fada saman gadon tanajin zuciyarta nayi mata suya.



Shigowarsa ce tasata bude idonta yana tsaye ya zuba mata ido ya nazarin ta zama yayi kusanta ya ruqo hanunta yace  amai ko baby daga masa kai tayi yayi ajiyar zuciya ya daura hanunsa saman cikinta yace  wannan dan tayin nawa yana wahalar dake tun bai zama gudan jini ba har yanzu fah a sperm yake ajiyar numfashi tayi tace  kuma yanzun Uncle haka zanta fama harsai nayi wata tara a haka? murmushi yayi ya kwantar da kansa a qirjinta ya dora harshensa saman habarta yana lasa cike da nishadi yace  insha Allahu idan yaka wata uku zaki samu sauqin laulayin Babyn Uncle ke naki ma ai da sauqi



Lumshe idonta tayi tana sauke numfashi shikuma gogan ya tura hanunsa qasan mararta yana shafawa a hankali cike da salon jarabancinsa da sauri ta riqe hanunsa ta bude idonta tar a kansa tanayi masa kallon na shiga uku na lalace lumshe nasa idon yayi eyelashes dinsa suka kwanta a saman kyakkyawar face dinsa yaci gaba da wasa da gashin mararta yana shafasu cike da qwarewa yanajin manhood dinsa na wani irin gif-gif

Join Our Groups
16, January 2025
Abdullahi

Mun bude sabon Whatsapp group na cin duri Mai suna Sirrin Dadi idan ki/ka na bukata kayimin magana ta Whatsapp number 07032700869

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login