Showing 111001 words to 114000 words out of 152911 words
Asali,tauraro na dan gayune ga kyawun fasali,ai da gani yankan nama yafi kuli wlh,ga nutsuwa ga kyawun hali,Auta ya Kalli Salma yanda take zaro kalamai fuskarta ya shafa a hankali cikin Salo yace Idan so haka yake to gaskiya soyayya akwai dadi sosai, kaunarki nake kewarki nake Auta ta,Salma ta sake shigewa jikinsa tace Allah birgeni kake yi,Sarauniyata,gimbiyata,Yar matata kin tafi Dani,Salma ta tararrabe fuska tace zanyi kuka kana sawa dadi zai kashe ni,a kunne ya rada mata kamar kin samu jariri haka Zaki yi rainona ko? Salma tace bama dole kullum sai na shayar da Kai fa Kai ai ka zama Jaririna,Auta ya jata suka zauna a kasan wajen,Nawwar ciki ya koma Mami ma taga komai tayi tafiyarta,kwanciya yayi a wajen tare da dora Kansa a mazaunanta yayi pillow da su tare da furta I'm Man of the Year na wannan shekarar ni Auta nine,Salma tana dariya tace yeah.
Ahsan kuwa Cele ya taso ta mike da kyar jikinta duk yayi zafi kamar ta fara zazzabi,Sexy ya kirata,Cele ta zauna da kyau yana mata sannu,tace mu ci muje gidan kar Mami suga bana gida,Ahsan yace karki damu,ya bude abincin ya ga abinda Auta yayi murmushi yayi kawai yayi Bismillah ya fara cin tuwon yaji ya masa dadi,Cele kallonsa tayi burinta su koma gida Miracle ta sama mata maganin wannan wahalar da take sha,komai sai da suka ci a abincin suna gamawa ya dakko mata doguwar Abaya maroon and Silver ta shirya da kyar shi kuwa wata shaddar ya dakko sabuwa gadagal sea blue ya Saka abinsa Cele tana kallo abin mamakin ya iya komai sai da aka koya masa,yau ba hula sai gashinsa me yawa ya gyara sosai ya fesa turare,Cele ta manta tana da aure ta dauki turarensa zata fesa ya kwace da sauri yace kina da aure kisa kalar na matar aure ya bata wani marar karfi Wanda sai kazo jikinta zaka ji kamshin ta shafa ya gyara akwatinsa da komai ya kwashi kudi Yan dubu dubu ya zuba a aljihunsa,Hannun Cele ya rike ya dauki wayarsa ya musu Selfie yace washe garin first night dinsa,murmushi Cele tayi tace kayi kyau muje,da kyar take tafiya sai lallabawa take ya dauketa kawai kamar jajiriya suna dariya Cele tana jin kunya a haka ya sata a bayan motar lokacin Hammad Yazo da securities dinsa suka fita daga hotel din gaba daya zuwa gidan su Nawwar.
Suna zuwa suka yi parking Ahsan ya fito a nutse ya zaga ya budewa Cele kofa tare da rike mata hannu suka fito,kin shiga yayi sai an fadawa masu gidan wai,haka Cele tazo tana wata irin tafiya sabo da ta ji jiki jiya ta fadawa Mami,ni kuwa waya ta kirani ta fada min,na shirya na fito Palo da Abdullah a hannuna,shigowa sukayi dariya na boye ganin Cele ta tamke baki sanda zata zauna da kyar, Mami ta masa sannu da zuwa ya gaisheta tace bari a Kira mazan,ta Kira Baffa,Papa da Nawwar duk suka zo suka gaisa da Ahsan,Nawwar tsabar Islamiyya da yayi yana jin larabci ba laifi sai naji suna ta yi,Ahsan yace a Ina yafi dadin zama zan siyi gida ne,sai Nawwar yace ai nan garin yafi ko Ina dadin weather me kyau,Ahsan yace Shima garin ya masa kyau gaskiya ba zafi ba rana sai ruwa,Mami dasu Baffa suka tafi suka barshi da Nawwar suna ta faman hira,Cele tashi tayi ta lallaba daki na,na bawa Nawwar dansa nace rike shi na bita ciki,samun Cele nayi ta dage Riga tana karewa Local government Kallo,juyowa tayi da sauri ,dariya ta kwace min nace muguntarki ta jawo Miki,Cele ta hade rai tace sai akace Miki wani abu ya faru ke fa Rabi dakikiya ce Idan akace kauye tana jikinka to sai a hankali,Nace hmm nifa da ciwon nono na kwana jiya sauki na samu yau da Nawwar ya zuke min ruwan sannan aka bani magunguna kin gani Kalli na dage mata doguwar rigar dake jikina daga ni sai dan short wando Cele tace haka ake Bude rigar tun daga kasa sai an dagota,ai Ina da wandona,Cele taga nonon ba wani kumbura da yayi sosai tace ke dai kawai baki da dauriya,Kwana nayi Ina kuka,ke Dalla matsa akan wannan shine baza ki jure ba kinga ciwon nonon wasu kuwa,ni ban iya wata juriya ba kuka na zanyi,ai sai kiyi waje kika samu shi yasa dama matan aure Idan mijinsu na kusa shagwabar tsiya,Yanzu Rabin Kauye ya za ayi ni da na sani bance Yazo kasar nan yanzu ba wlh,kafin ya tafi wlh sai ya min ciki,wannan da Alama bazai barni na huta ba takura min zaiyi, Star da tsegumi ta zaci Cele a gidan ta kwana sai gata da safe wai dubiyar miracle tazo,Cele taki kulata,Star tace ta balarabe ba magana ya juyan Madara?,Cele ta kalleta tace amma Star Allah ya Isa tsakanina dake ban taba sanin baki da Imani ba sai yau,Star tayi dariya tace ya aka yi Style nawa yayi ta tambaya tare da fisgo Cele ta jawota,Kara Cele ta saki tace mene haka,Star ta kalleta tace baki gashi ba muje a koya Miki,ba Yar iskar da zata kalle min jiki,Star tace ai kuwa Zaki ci ubanki wallahi bazai kyaleki ki huta ba gwara ma ki taimaki kanki,can Kuma suka ji muryar Cele to a hada ruwan zafin tana turo dan bakinta,Star tace tube to,wai ni sa'arku ce sai kace wata yarku sai da ta gama masifarta sannan ta tube ta daura towel tace zanyi da kaina kowacce tayi zamanta ta shige toilet din,ta zauna a ruwan zubur ta mike ta sake zama a hankali har ta daure ta zauna sai da Cele tayi tayi gashinta sosai da kanta ta sake wanka ta fito,Star ce ta turo mata wani magani tace ki sha wanna Cele tasa kafa tayi foli foli da shi a cikin jarkar tace uwatas baza a sha ba,Star tayi dariya ta dauke abinta tace kinwa kanki wlh,ni wannan Shaye shayen naku bazan iya ba sai Kun kashe min kayan ciki da maganin banza,Nace kyaleta Star zata kawo kanta indai balarabe ne watarana ma sai Niimarki ta kafe kaf,Star tace ke ya nono? Na budewa Star nace kin gani na barin hagu ne,Star kalla tace a'a Allah ya rufa Miki asiri,nace daga shi kiji,Star tace wannan Ina zai dagu shi abu kyam da su,Salma ta daga shi nace,Star ta dinga dariya tace amma Salma ba karamar makaryaciya bace,boyon nono ya kare Kuma,Rabi tace ai a jiya banji kunya uban kowa ya gani ba,Ina kallon Nawwar ya gama fushinsa wai Ina ta talla da abu nace kayi ka gama,Cele tana jinmu tana shiryawa har ta gama tace wai yau ya Banga Salma bane tun dazu suka siyo mana abinci suka taho ko akwai school ne? tana can wajen Auta ba wata Makaranta da suka je dawowa gida suka yi yanzu soyayya ce a gabansu,Cele tace hmm kawai tace zuwa yamma zan dawo ai Rabin kauye wallahi ki barni da Salma,Nace Dan Allah karki sa mata,Cele tace ai in kika ga ban sawa Yar nan ba to sai in mutuwa nayi ko bata sha ba Kuma Idan kika fada mata wlh yau zamu tafi Kaduna komai dare bazan sake kwana ba,Star tace ni da za ki bani kwangilar ma ai duk lemo zan hadawa mutane gidan nan kowa ya sha har su Mami da Papa,Baffa ayi ta harka ranar kamar gidan Yan iska,Cele tace ai ni na fi so na sawa waccen tsohuwar marar miji Iyamami mu gani ko har yau sinadaran jikinta suna aiki,dariya mukayi nace wlh baza ku sa musu ba wannan ai mugunta ce kede kin sawa wata mugun nufinki ya dawo kanki,Cele taji haushi ta fita sai kitchen tace da rana Salma zata yi lunch ta hada juice kadan ta zuba maganin sha'awar a ciki ta boye yayi sanyi a fridge ,ta koma dakina tace ai jiya ni naga Antena Original din,Ya zafi? Star ta tambaya,Cele tace habawa ba a magana Allah ya kiyaye gaba kawai,Star tace ai kuwa bazai kiyaye ba anjima ma yi zaiyi wlh maza ba ruwansu,Cele tace haba haba dai Idan kuwa ya sake yau kawai Idan Kun ganni ku kirani da matar mahaukaci,Star tace an gama Rabi ki rike sunan,Maganin ta sake mikawa Cele tace wlh Bai da illa da tsada na siya kawai Niima zai saukar Miki yana gyara kuma Local government Dan wahalar da kike ji zai rage,Cele tace kin tabbata Idan naji ba haka ba Sai nazo har gidanku naci ubanki ba ruwana da cikinki,daga abin arziki cewar Star,Salma ta karba ta sha,ni kuwa nayi shuru,Cele tace mene ne sarkin kwailo? Nace na fara Sallah fa tsoro nake ji Nawwar ya gani cewa zaiyi mu tafi gida boyewa zanyi na dinga yin Sallar a boye ,dariya Cele tayi tace wallahi sai na fada masa kinji na rantse,,Na hau rokon Cele karta fada daga yin suna.
Ahsan ya matsu Cele ta fito su tafi a matse yake shi Kam ya dandana yaji Dadinta bazai iya hakuri,yace da Nawwar ya kirata su tafi bacci zaiyi,Nawwar ya leko yace kizo Cele wai ku tafi bacci zaiyi,Cele tace Ya ilahi yaje yayi baccinsa mana wannan wacce masifa ce haka shike nan kullum kana kugun mutum ni wlh bazan iya masifar ba,tun Kana hakuri sai an kureka,bazan iya wannan rayuwar ba Babu dama ka huta haka akeyi tsakani da Allah,Dan Allah Yaya Nawwar kace ya bari ayi lunch ka taimaka min wannan bala'in nasa ya isheni,Nawwar a ransa yace Allah yasa ba irin Mijin Mami bane wannan irin magiya da Cele take masa da gani bata hayyacinta sabo da tana da juriya ita,Nawwar ne yaje ya lallaba Ahsan ya bari suyi lunch,baiyi musu ba yace to,Cele bacci ta kwanta tana yi na gajiya,Wise ce ta shigo abin dariya ya bata tace Salma shegiya dazu ma rawa ta dinga tika ita lafiya garau,Cele ce ta Farka tace haba harda rawa? tace ai speaker ma ta sa suka chashe da Auta,Cele tace hmmm zata gane kurenta,Wise tace Nima wlh so nake a gama da yarinyar nan,Salma tace na Kara Hada juice da maganin yana fridge,Wise tace Allah yasa dai ba shi aka bawa Ahsan ba naga yana ta Shan juice,Cele da uban wani tsalle ta tashi ta fito ta Daina jin ciwon ma,kitchen ta duba taga nata yana nan yanda ta ajiye sai ta dauke abinta,A hanya suka ci karo da Mami,tace yawwa Cele Dan zuba min juice din nan yayi min kyau ke kika hada? Cele tace ae dazu nayi shi ta koma kitchen ta dakko cup ta cikawa Mami taf tace Baffa yana nan Mami? Tace ae ai yau yace ma bazai je wajen aiki ba,Cele tace to dama bamu gaisa bane zanzo anjima na gaida shi,Mami tace to tana Shan juice dinta hankali kwance har Hamra tana cewa ta San mata ta hanata ta koma sashen Baffa ta shanye abinta tas ita kadai,Cele dariya take ta shiga dakina tana rike ciki,tace ke Surukarki yau zata ji kidan Antena wallahi cewa tayi na San mata zata sha yayi mata,ba yanda zanyi na hanata to nace an sa me a ciki,Star tace bari na tashi na bar gidan nan tsofaffin gida na Abu haka,Wise tace bashi fa da wani karfi Mami ta Saba dadinsa Zata ji ita mene a ciki,ni wallahi Papa ma da kudinsa yake siyo mana yace na sa a kawo ai enjoying akeyi Miracle ya nonon? Nace Wise da sauki bude ki gani tace ai naganki fes da sauki,Nace Ni fa family planning zanyi wlh bazan iya wannan haihuwar akai akai ba,Wise tace da haka Zaki zauna ki huta gaskiya tukun ki dauki mataki,tace kinga magun guna da nace likita ta rubuta min na planning,tace ae wannan na masu shayarwa ne kullum Daya duk ta karanta min dokokin,ai da shirina a kusa na shirya tsaf.
Mami kuwa tana can wajen Baffa abinta ta mike ta sawa kofar bedroom key,ta dawo ta kwanta kusa da Baffa,Baffa ya kalleta tana faman makale masa,yace lafiya Madam,tace uhm kadai bari daga Shan juice na fara jin yanayin bukata,Baffa yace bana son wani zance ko dai wani maganin ku na mata kika sha? Mami tace da uwar ranar nan zan sha magani sai kace yarinya,Baffa yace a takaice dai kice Mijinki kike so? Mami tace sosai kamar ba gobe,Baffa ya ajiye wayarsa tare da zare glass suka fara sarrafa juna,Yayiwa Mami harka iya harka duk wani kokarinsa yau sai da ya kure shi amma Mami tace ban gaji ba kamar ba ayi komai ba fa,Baffa yace wai wai bari na huta jinin tsoho ya dawo jikinsa,Mami tace wanne irin tsoho ni ba tsoho bane kai a wajena sai da suka ci abinci suka ci gaba,sun gamsu yafi sau nawa amma Mami tace Ina,Baffa yace to abu Kuma ya zama sai Kalu Innalillahi wa Innayhirajun,Mami bata da karfin jini ya kwasheta da yawa maganin,kamar zata yiwa Baffa kuka ita aci gaba,Baffa yace shike nan tawa ta Kare yau ruwan jikina zai tsotse to wallahi sai na huta,Mami tace to suka yi ciye ciyensu Baffa ya dawo yace daga wannan shike nan ko kin dawo dai dai ko baki dawo ba bazan iya ba Kuma,suna yi Mami tace Bai Isa ba yace to ki cika da salatin Annabi Allah ya bamu alheri ni na fasa hutun ma gidan zan bari Kuma ki sani nayi na sati guda yau kin shanye abinki na sati daya ke da ganinsa ma sai bayn sati daya ya mike ya shiga toilet,Mami ta kwanta tace wannan lemon ba lemo ne na Allah da manzo ba karya yarinyar nan take,amma yarinyar nan anyi Yar banza kwadayina nane ya ja min,dama ka guji cin kayan matasan mata irin wannan,su kuwa sai kace Inji hak suke sha wannan ai guba ce,Baffa ya fito a wanka ya samu Mami tana zance ita kadai ki tashi kiyi wankanki ba samu Zaki sake yi ba,Harararsa Mami tayi tace ai Kai dama ka rube rubabbe ne Kai baka iya komai ba,Baffa yace naji komai na dauka shine,ya ma yaran nan suke ce mata yawwa akan wannan kice bani da Antenar gaba daya ma bazan damu ba,ya gama shirinsa yace kinga tafiyata sai kace doki nayi yafi a irga a lokaci guda duk rashin hakurina Ina zan iya haka.
Salma ce ta shigo nace Ina Autan naki? Tace yanzu na kwantar da abina bacci yake,Cele ta jawo juice dinta gaba taki cewa Salma gashi,Salma tace ba tayi Cele ya kwanan amarci? Cele tace in Zaki sha ki to ki sha mana na hanaki ne ni,ai na sani ba rowa wlh kinyi a rayuwa Cele, Salma ta dauka muna gani ta fara sha tace na shanye? Cele tace shanye mana, Salma ta durfafi Abu, nace Salma ki ajiye lemon nan wallahi maganin sha'awa ta sa ciki da shegen rawar kanki, Salma ta Bude baki tayi toilet da gudu tana kakarin amai Amma bata yi ba,ragowar ta zubar a toilet,Cele ta dinga dariya tace Alhmdllh Salma a tafi wajen Auta,Salma tace Allah ya kiyaye karfin jini ne Dani wlh ba ko wanne magani ke daukana ba,ni magani ma ko na bacci ne ba ko wanne ke sani baccin ba,Cele tace to ai shike nan ,Salma ta zauna aka ci gaba da hira ko a jikinta,ta fara jin sha'awa sai tayi shuru ta fuske tsabar iya munafunci Salma bata tashi ba Kuma bata nuna alamar wani abu ya dameta ba gashi Kuma tanaji kamar hauka.
Cele ranta ya baci kamar me ganin Salma normal,Salma tace bari na ebo mana abinci,ta mike ta fita tana shiga kitchen tace wayyo wajen Autana zan tafi,amma sai da ta Kai abincin muka ci,Ahsan yace Cele ta fito su tafi,Cele ta mike tana kallon Salma tana tafiya tana waigen Salma,Salma tace awai na fada muku karfin jini gareni,Cele tana tafiya na Kalli Salma Nace kina jin wani abu ne? Salma tace ba abinda nake ji ni kalau nake,nace Allah ya Miki baiwa har su Star sunyi mamaki matuka haka har Salma ta daga wayar karya tace Auta yana Kiranta ta tashi,ba Wanda ya gane Salma taji wani abu.
Tana tafiya ta koma can part dinsu tana shiga bedroom wanka tayi ta fito,Auta yace wannan wanne irin wanka ne mintu nawa kacal har kin fito Salma tace Kai dai ba kayi naka ba ai shike nan,Kitchen ta koma cikin tarkacen da ba a taba amfani da su ba ta samo katon Bowl sabo da aka ajiye su,ta ajiye shi a kasa ta shiga ciki ta zauna tace yawwa wannan gashi cikin surri,ta Ebo gishirinta ta zuba a ciki ta nufo dakin Auta Kam Kam da Katon Baho,Auta ya bita da kallo ta shige da abinta toilet ta fito tana goge hannunta tace na wanke shi tas na zuba gishirin a ciki zaka Ganshi Incase of ko na fita a hayyacina,,Auta yace me zai faru Kuma haihuwa Zaki yi ne?,daure da guntun towel dinta tazo ta karbi wayar Auta ta ajiyeta a gefe ta zauna a cinyarsa suna facing juna,tace wlh ban San me nake ji ba yau amma Cele tace sha'awa ce na sha,kika sha a Ina? a lemo suka bani na sha Salma ta saki kuka tace wallahi wani abu nake ta ji ni ban taba jin irinsa ba,Auta a ransa yace ubangiji Allah kayiwa Cele Albarka Allah ka zundumata a Aljanna ni wannan zuwan na Cele ni ta yiwa shi,zuwan Cele alkhairi ne kullum yarinyar nan aji take faman ja min na rasa yanda zanyi da ita,kullum ta kalallameni ta hana,sau biyu muna Sallar Nafeela zanci amarci ta hanani,Antena kullum bata kwanciya,ni da nasan da maganin da tuni ma na bata da kaina ni Kam,towel din ya zare mata gaba daya,ya fara kissing dinta duk ta haukace tace banji kiss din yana Kara ba ai sai naji sauti sannan nasan ana abu,ta fara yiwa Auta wani kiss Wanda bata San ma ta iya ba,Auta ya kwanta tana samansa ta turmushe Auta yana ta shiwa Cele Albarka a ransa,Auta jikinsa ya dauki mazari sai tsuma yake ya maidata saman