Showing 48001 words to 51000 words out of 152911 words
Aura ta gudu shi Mairo take rawar kafa zata aura ance me kudi ne zata samu arziki,aka daura aure yau ango yazo ya dauki Amaryarsa da Kansa Yana zumudi ya samu sabo jini.
Ina godiya MRS CHIEF
AsmaBaffa
08061929616l🌼'YAR AIKIN KARUWAI 2🌼
MATAFIYA
BOOK2
36-40
Official
By
AsmaBaffa
SADAUKARWA NE GA
ZAINAB USMAN
MASU AUDIO WANNAN BOOK NA SIYAR DA SHI, BAN YARDA A JUYA MIN NOVEL AUDIO BA
*👭GARKUWAR MATA👭*
*Ina Matan suke? mata na ke kira ba muna mata ba, duk wacce ta amsa sunanta na 'Ya mace ta na tattalin kanta da lafiyarta, Mace 'yar gayu ce mace 'yar kwalisa ce, kuma aka ce mace bata tsufa 💯muddin tana gyara kanta, duk yawan shekarunki idan kina tattalin kanki za ki ci zamaninki sannan ki ce na wasu, Ka da na cika ku da surutu GARUWAR MATA👭 ta zo muku da ingantattun magungun mata masu kyau da inganci🌿🌿🌴🌴 Mussaman maganin gyaran Nono da mafi akasarin Mata suke da damuwa da matsalarsa, to shakuruminki 'Yar uwa muna da sahihin maganin gyaran nono da zai dawo miki da martabarki duk lalacewarsa muddin ki ka yi amfani da maganinmu za ki yi godiya, sannan muna sayar da maganin sanyi mai kyau wanda yake kassaara kowane irin sanyi na fili da 'boye, akwai supplement gangariya masu kyau irin wadanda ba su da matsala sai dai su gyara garkuwar jiki. Muna kuma sayar da turarukan wuta humra perfumes sabulan gyaran fata dilka kayan gyaran jiki na amare dahuwar kaza da ciccibi zuma gumba garin daka tsumi turaran tsuguno miski da duk nau'in abubuwan da suke kankaro da martabar duk wata 'Ya mace! GARKUWAR MATA 👭👭 fatan mu shine mu bada gudumuwa domin samun zaman lafiya a zamantakewa, Muna garin Kano amma muna tura kayanmu kowane gari cikin farashi mai sauki da rahusa! kuma muna bada sari cikin girma da mutunci*
*GA*
*Kadan daga cikin abubuwan da muke sayarwa*
Rage tumbi💯
Nono💯
Sanyi💯
Karin kiba💯
girmar hips💯
Ni'ima💯
Sabulai💯
Humra💯
Turarukan wuta💯
Matsi💯
Miski💯
Dilka💯
Gangariyar Supplement din da zai mayar dake tauraruwar mace fatarki ta yi luwai kamar kina rayuwa a turai😀 ke dai 'Yar kada ki yi kasa guiwa cikin saukin farashi kalilan za ki kankaro da martabarki
GARKUWAR MATA👭 Tana maraba da masu siyan daya da kuma masu bukatar sari
DOMIN NEMAN K'ARIN BAYANI
*08089965176*
*07084653262*
Page naku ne fans yan
MISSDMK'S NOVELS AND MORE
Ahsan har yayi nisa ya juyo da baya Kamar yayi mantuwa ya dawo gida Kawai ji yayi jikinsa na bashi da matsala komawa yayi ko parking bai dai daita ba ya Shiga duba dakuna gaba Daya babu cele babu alamarta, sai da ya duba ko Ina hankalinsa ya tashi matuka ya fito da sauri har jallabiyarsa tana tadiye shi ya kusa faduwa.
motarsa farar da ya dawo da ita ya shiga ya bar gidan yabi hanya kamar yasan Cele Makkah ta nufa yasan nan ne dandazon baki musamman bakake,gudu yake shararawa Kamar zai tashi sama,Lokacin Driver Wanda ya dakko Cele ya tsaya karbar Sako har Ahsan ya wuce motar su bai san su bane .
Yana ta karewa ko wacce mota kallo motar da ya wuce wacce Cele ke ciki sai yaga Kamar itace ta mirror,Slow yayi ya danna reverse tare da dawowa baya yazo saitin motar yaga Cele tana share hawaye a cikin mota, parking yayi kawai bata sani ba sai ji tayi an bude motar tana juyowa taga Ahsan,mamaki ya kamata Hannu yasa Kawai ya jawota da kayanta,driver ya dawo Yana tambaya lafiya cikin harshen larabci,Ahsan yace matata ce fada mukayi zata gudu,Driver yace yayi kyau tafi da ita ku sasanta.
Cele ta fara tirje tirje sai an saketa ita gida zata koma,hannunta ta fisge ta karfi ta tafi da gudu zata tsallaka titi mota ta riga ta shararo da gudu Kawai ta banke Cele ta zube kasa bata ko motsi,Ahsan yayo kanta da gudu cikin tashin hankali.
Kafin kace me Yan Sanda sun cika wajen da wasu tsirarin mutane,driver din kuma tuni yayi nisa ma ya bar wajen,Ahsan ya tabbata wannan driver din yana sani tunda ko titin cele bata hau ba ya shararo da uban gudu ya gangaro gefen kwalta ya make Cele,Kuma a lokacin yaga motar tayi parking gaban ta su Cele da nisa shine ya taho da uban gudu.
Bangaren driver din Maheerah yayiwa waya Yana dariya yace ai ya kadeta sun ma huta wahalar kasheta da makami ya banke ta da mota ko shurawa bata yi,Maheerah dake Office dinta murna ta kamata tace Alhmdllh
Jini ta kasan Cele yana malala,bakinta jini hanci jini,nan take Ahsan ya sureta yana kuka Ambulance tazo sai asibiti suna cikin Ambulance ana bata agajin gaggawa
Suna karasawa asibiti gado aka basu likitoci Suka dukufa akan Cele wacce bata San inda take ba,Ahsan ya rasa inda zai sa Kansa hawaye ke sintiri a kumatunsa,sun dauki lokaci me tsawo kafin likita ya fito ya Kira Ahsan,Office yaje gabansa na faduwa,Likitan ya kalle shi sosai sannan yace da larabci ina baka hakuri yaron cikinta ya zube,wani farin ciki Ahsan yaji sabo da shi dai wannan zaluncin da aka yiwa Cele ya dame shi ya hanashi sukuni a rayuwarsa,likita yace sai dai ta samu rudewar kwakwalwa,shi rudewar kwakwalwa ba Yana nufin loosing memory bane Kawai ta rude na zuwa wani takaitaccen lokaci Wanda zata rasa a inda take,zata rasa me take yi a Ina take duk ta rude ta shiga faganniya,zata dinga Watarana dai dai watarana Kuma zata Yi abu irin na mahaukata,Ahsan yace to rauni fa? Yace bata ji Rauni ba sai dan kujewa da tayi da zarar ta dan murmure za a sallame ku,Ahsan yaji ba dadi sosai rudewar kwakwalwa ai masifa ce.
Auta Kuwa Omaira ta rakashi gidan su Sagir har dakin Sagir na samari ,ita Omaira duk duniya Sagir take so a rayuwarta shi kuma iyayensa sun ce a'a yaro ne bai Isa aure ba kwata kwata nawa yake baida aikin yi ma,shima Yana son Omaira amma Iyaye basa so sabo da sunce gidan su Omaira basu da tarbiyya masifaffu ne a fili kuma Suka ce dansu karatu yake yaro ne suka hanashi kulata,Sagir yayi aboki ya tarbi Nawaf Hannu biyu biyu.
Washe gari da safe 10am kanwar Sagir Zara ta kawo musu breakfast tea,kwai soyayye da Kuma faten wake,Nawaf tunda yayi Sallar Asuba ya koma bacci abinsa,sai da Sagir ya tashe shi sannan ya shiga toilet yayi wanka da brush ya fito ya shirya cikin Jallabiya arsh wacce ya siyo sabuwa dama kala uku ya siyo shima da boxers.
Suna cikin karyawa suna hira sai ga kanwar Sagir ta dawo Zarah nutsatsiya wankan tarwada,Auta a ransa yace idan sun hanani Sahar sai nazo nan a bani Zarah.
Suna karyawa sai ga Rahma itama da kayan karinta daga gidansu ta kawowa Auta.
Ni Kuwa Ina zaune abina Ina Jin su Omaira da Umma suna ta zuba hira Ni ban Saba da su ba suma basu saba da ni ba tunda nazo zancen Cele Kawai suke Yi da sauran yan uwa ni ba a shaku dani ba Nima ban shaku da su ba,idan Umma taga nayi shuru ne sai tace lafiya dai ko? Murmushi nakeyi nace lafiya,suna labarin Yan Uwa ban San kowa ba ni Kam na matsu Auta ma ya shigo muyi hira yafi min,Umma ce tayi magana tace ki tashi kiyi wanka a rakaki gidajen yan uwa nace to,Allah sarki Uwa me dadi abinda nake so take dafa min da kanta, Omaira aka sa ta zuba min ruwa naje nayi wanka na shirya.
A kofar gida na tsinci Nawaf shi da Abba suna hira,Nawaf Yana ta tsarinsa yana tsara Abba yace, Abba I got yah, I got yah, Wai baza ace you ba sai Yah shi ga bature, yana magana da salo but ka fahimta Abba in this life kowa yaci gaba an waye da ne ake ganin Mata Basu da daraja lokacin Jahiliyya amma yanzu Ilimi ya wadata malamai suna ta wa'azi akan darajar mata shi yasa ake so kullum mutum ya kasance Yana saurar wa'azi,Abba yace duk Ina ji na sani Kawai ni ne bana so,kana adawa da fadar Allah kenan,shi yasa akace mace idan da Aurenta to karta bari ta samu ciki ta zubar maybe wani hamshakin me kudin ko na gari ne a cikin ta watsar ta bar lalatattu Wanda zasu sa ma zuciyarka ta buga,Abba yace to itace ai kullum mace mace Dan nan baza ta sirka min da Namiji ko Daya ba sai da na Kara auren Mata biyu amma ko haihuwar basuyi ba bare na samu namiji, Auta yace you see.. you see hakki ne yake binka itama ba itace ta bawa kanta ba Allah ne waye ya Isa ya ja da Allah,shi fa Allah ba mate din kowa bane da za a dinga yiwa mutum baiwa Yana rainawa wannan shishigi ne da Butulci ake wa Allah,Allah waye ya Isa yayi abu ya zauna yana cece kuce me yasa da ya baka ji da gani ya baka iska kyauta kana shaka baka ce laifi bane,sannan ya saukar da ruwan samu muyi shuka mu samu abincin ci shi wannan duk dai dai ne ya baka haihuwar Namiji shima dai dai ne amma mace ita ba Allah ne yayita ba,ka godewa Allah ma da ya baka yaran idan ka mutu ka samu me maka addua.
To Addua ma tana yankewa bawa idan ka mutu mutane da yawa zasu dinga tuna halinka na kirki suna maka Addua da Yan Uwa da yaranka,bayan nan kowa ya manta da kai a hankali sai yaranka ko Wanda kuke uwa daya uba daya a Zamanin nan ba kowa zaiyi Sallah ya tuna da Kai ya maka Addua ba sai yaranka daka bari Ashe baza ka godewa Allah ba?
Ni ka ganni magana ta Allah kullum tunanina yanzu ya za ayi nayi aure da matata da yarana, mu maza shine a ranmu Mata Kuwa kullum iyayensu da danginsu suna ransu,me yasa kake fito na fito da Allah ba a fito na fito da Allah wlh baza kayi karko ba tuni zaiyi fata fata daku gwara tun wuri ka tuba kayiwa yaranka Addua na gari ake nema ba wani sai mace sai namiji,in Banda karfin hali ma Abba karka kace na maka rashin kunya gaskiya ce Kai fa Kawai manniyi ka zuba Allah ne yayi sauran aikinsa har ya tantance Da a ciki ka samu mata ba abin a gode Masa bane wa zai iya wannan aikin sai Allah iyakaci fa kawai kaji Dadi ka fitar da kazanta Allah yayi halitta Kai in ba Allah ba sauro wannan wa ya Isa ya halitta bare Dan Adam me daraja Kuma mace haba Abba ai mace duniya ce, mace ta haifeka ta raineka ka girma,kazo ka auri mace kaji Dadi da ita ta baka farin ciki sannan aka zo aka sake baka Yara Mata ka musu tarbiyya ka aurar da su bi Allah a saka a Aljanna,ga Jin Kan iyaye su taimakeka su tallafa maka su share maka hawaye,gaskiya ka daina yiwa Allah tawaye ba a ja da Allah magana ta gaskiya fa.
Abba yace gaskiya ka fada yaro kana da hankali Kuma ban taba ganin yaro me tunani irinka ba amma ni zuciyata tafi son namiji,Auta yace shike nan Kai da Allah ba ruwana,Abba yace Kai yaro dalilin da yasa fa kaga na tsaya Ina saurarka sai dan Kai Namiji ne Ina son Yara maza shi yasa nake saurararka me ka sani ma a duniyar yaushe aka haifeka?
Abba yana ganin wasu yara maza Yan dagwai dagwai na makwafta ya kafe su da Ido Yana sha'awa Yana wani washe baki,yace Yara manyan gobe kaga mazaje yace kuzo,Suka karaso ya basu hamsim Hamsim kyauta sabo da Kawai maza ne,har awara da alawa zaka ga Yana siyawa Yara maza,Yan mata Kuwa idan ya gansu tsakaninsu harara ce da bakar magana.
magana nayi nace Auta jiranka fa nake Yi kazo mu tafi ko baza kaje gidan su Aunty din ba,yace gani nan ya taho Muka rankaya tare,Rahma da Raheema,Omaira tana gida tana aiki,Auta na mikawa jakata nace ungo kayi duty din yayanka,karba yayi yace ya zamuyi an mallake mu duk kin Mana barbade mun cinye a abinci,an rubuce mu tsaf an shanye,dariya nayi nace Auta wai a kannen nawa baka zabi wata bane ciki? yace ai kunyi sake an riga ku Sahar nake so ni,na rigada na fada Mata Kuma ni bana yaudara,idan Kuma ba a bani ita ba na sake ganin kanwar Sagir Zarah sai na dawo,shike nan Yaya Nawwar Yana aurenki nima sai na sake dawowa gidanku dama Cele tana nan ita Zan so,shi Auta baya kula Yara dai dai shi sai ya samu katuwa yace ita yake so,nace Cele din ai Kuwa da Watarana kaci duka,yace haba sai dai idan ba so amma ko kallon banza ta Isa ta min taji aiki, Wanda ta Raina zata yiwa,Kinga da munyi anko da Yaya Nawwar tunda baku da banbanci da ita irinku daya sak har ba a gane ku shike nan an daina min gani gani nima.
Auta ne ya kalli Raheemah yace ke Yar tsugula kiwa Allah ki daina sa fitted gown din nan wallahi bata yiwa sirara kyau Kara kankace mace takeyi mace ta fito kamar sanda Sam sirara basa kyau a ciki amma mutanenmu sunki ganewa da Kinga wata ta saka tayi kyau kema sai kice Zaki saka ayi ta yayin Abu mutum bazai duba abinda zai Masa kyau ba Kawai daga ganin wata tayi kyau sai kace kaima sai ka Zama irinta,Nace wlh kuwa Auta wata ma fara zata gani Allah yayita haka sai tace sai ta koma wannan farar dole,gasar masifa musamman kwaikwayon Yan fina finai, da jaruma tayi Abu sai a fara yi kowa ,fitted gown dinma yawanci duwawun ciko ake sawa ayi cikon karya wacce bata yi ba sai a ganta Kamar muciya da zani mu dinga yin abinda Muka San zai Mana kyau dai dai da jikinmu,Raheema tace to ni Ina so ba wanda zai hanani ai Umma tasan na sa katon mayafi,Auta yace mayafin da kina Fitowa Kika dangale abinki,dariya Raheema tayi ta gyara tana cewa amma ka cika Dan sa Ido yanzu kaga Sanda na dage ashe, Nawaf yace Ina kallonki Mana ke sai anga kin hadu dole,Gidan Aunty Bilkisu Muka fara zuwa,Mijinta Kamar zai goyani ka rantse nice kanwar tasa ko su Bilkisu basuyi murnar da yayi ba har mamaki ya bani ya siyo Mana lemo da ruwa
Anjima kadan ya kawo kifi da nama yace ayi musu girki,tare Muka Fara aikin girkin,Auta harda yanka mana Salat ana ta hira da shi,yaran Aunty Bilki sai kallona suke suna dariya sun zaci Cele ce sabo da tana kawo musu awara tana zuwa ma ta dauke su,Babban ma harda zuwa ya zauna a cinyata Yana dariya,Nace ka sanni ne?ya zaci fa Cele ce cewar Aunty Bilki,Rahma nayiwa magana nace ke tashi ki musu wanka ku gyara gidan nan tunda Naga yanzu ma suka karya,Gidan Aunty Bilki me Dan kyau ne karami dukka dakunan uku tiles ne da kitchen da toilet tsakar gidane Kawai siminti.
Rahma tayi musu wanka Auta ya shafa musu Mai sai kace mace,karamin ma yace kawo pampers a like Masa Duwawu Kar ya ishe mu da fitsari Bilkisu tayi dariya tace sai kace Gum ta dakko sabuwa ta bashi ya sa masa da kayan ma shike nan Yara Suka likewa Auta sunga Namiji dan uwansu gani suke Kamar babansu ne.
Nazifa ce ta Kira Bilkisu a waya tace wato shine aka min danwaken zagaye Ina nan Ina jiransu shine Suka sauka a gidanku kice da Rabia wlh tun wuri su taho nan,Aunty Bilki tace to mayya zasu zo ne jaraba uwar naci ta kashe wayarta,Minti kadan sai ga Nazira ma ta shigo gidan dake ita gidanta Basu da Nisa da Bilki tace salamu Alaykum Wai Ina bakuwar ne sabo da Allah ance za a zo tun safe nake jira,dariya Suka bani wannan naci haka ashe dai suna so na na furta a raina Ina Jin dadi,Nazira sai kace irin munyi shekaru tare sai ta dage labile ta leko palon ta kalleni Muka hada Ido tace shegiyar kaya kice nan Kika baje katon tumbi Ina can Kun barni a lalace shi yasa na kwaso Yan matan kafafuna nace bari nazo na gani ashe kunzo, har mijina na tura gidan Umma yace ance Kun taho ashe nan kuka yo,Ina dariya nace ai ta nan Muka fara,to Dan ubanki baza ki gaishe ni ba nafa girmeku ke da Cele, nace Ina kwana tace lafiya lau nan mu muna da tarbiyya ba a kudu kike ba ki nutsu gashi nan hausarki duk ta lalace kina wani badan badan,dariya nayi ni bana ji ma hausata ta Fara canjawa, tace Ina su Star shegun kaya kunyi waya? Nace ai da safe dukkansu sun kirani Allah sarki kice Muna gaisuwa,juyawa tayi tace sai Kun shugo to nace to Aunty ta fice.
Sai da Muka ci Muka koshi sannan Muka je gidan Iyayen mijin Bilkisu Muka gaishe su ta nuna ni a wajensu suna ta Mata murna,muka tafi gidan Nazifa itama,Muna yin Sallama Muka sameta tana ta turaren wuta mijinta Yana Shan tea, Yana Mana Sannu da zuwa Muka shiga,Nazifa tace Auta kaga da Yar nan tawa ta girma baka ita zanyi ka aureta kalleta kyakyawa da ita,Auta ya ganta tana Wasa Fara kwal da ita taci ado gashinta yasha style na kitso,Auta yace ai yanzu Kam sai dai ki min Addua Allah ya sa na haifi kamarta da tayi tsada sai Wanda ya Isa shi zai auri 'yata yasa hannu ya dauketa Yana cewa wlh Kamar na gudu da ita,Mijin Nazifa ana yabon yarsa har wani dadi yake ji, Bayan mun gaisa Mijinta ya fita Nazifa tace miracle ko ai