Showing 72001 words to 75000 words out of 77913 words
jininta ya fice, ita kuwa tayi lamo à cinyar hajiya Fadimatu, inda Mubasshir yake zaune rike da hannunta daya yana dan murzawa, hajiya Rafi'at tana dan shafa gashin kanta ita kuwa hajiya hafsat sai cin abincinta take domin juna biyu ne da ita mai shegen sakata kwadayi du da ba Wanda ta fadawa har shi kansa mai abin,
Hajiya hawau ta kare mata kalo ta ce" wai y'ata watansa nawa ?
Hajiya hafsat ta zaro ido domin ta san da ita hajiya hawau take, ba shiri ta Mike tana fadin " Wa ?, tayi gaba ba tare da ta tsaya an fada mata Wa din ba,
ai kuwa hajiya Fadimatu tayi dariya ta ce" haba kin rigani à fili na rigaki à badini hajiya, Allah ya raraba Lafiya
Yar mahaukaciya ta zaro ido zata Mike Idriss ya shigo da result yana ta murna ya ce" an daura auren
Hajiya Fadimatu ta ce" oh yaren zamani idriss to barka
Idriss ya dan sine kai yana mikewa Mubasshir takardar gwajinsa yana hangen Rafi'at da ta sada kanta kasa tana share hawaye, wannan karen kam kukan dadi take( Wa ya fada miki)
Hajiya hawau ta shigo tana fadin" an daura Aure ba ango, ya akayi baku je masalaci ba ?
Mubasshir da ya buda takardar bayan ya yiwa Idriss barka yayi saurin cewa what ? Yana zaro ido ya kali Idriss yace"docter baka fasara min abinda nake gani ba ?
Idriss ya ce" congratulation, abinda ka gani hakane
Mubasshir yayi saurin kai kansa kasa yayi sujada yana ta murna, yana dagowa ya dagota ya rungume à gaban su hajiya Fadimatu wace itama murnar ta hanata zama, à tare suka yi gaba suka bar masa dakin domin kara rungumeta yake yana lalubar cikinta dake shafe yana fadin"beby boy or girl hi, dadyne, how are u ? Kana cin abinci ? Kana jina ?
Yar mahaukaciya sai sine kai take a ranta tana mamakin rashin kunyar AA
Alhamdulilah , Alhamdulilah, dukan godiya ta tabata ga ALLAH buwayi gagara misali da ya bani ikon ganin Karshen novel dina *Yar Mahaukaciya* Ina fatan du Wanda ya karantashi ya karu da abin karuwar dake ciki sannan Ina neman gafarar du Wanda na batawa sanadiyar wannan novel nawa na biyu bayan *Duk karyar kada na ruwa ne* , Allah ya hada mu à novel dina na gaba mai suna *Daga tafiya daukan soja* Na gode taku y'arku, kanwar ku, yayarku *Sajida* Y'ar mutan Niger,...
🇳🇪Belles écrivaines du Niger
*'YAR 👧🏻*
*MAHAUKACIYA👹*
*Na*
*Sajida*
70 to 72
Adu'a suke tun karfin su, aman jikinsa sai kara daukan zafi yake,
Hajiya Fadimatu ta daga hannunsa ta saki hannun wani irin nauyi, tayi saurin kawar da kanta ta rintse idannuwanta gabanta na mugun faduwa
Yar mahaukaciya ta ce" mama Lafiya ? Ba alamun sauki ?
Hajiya Fadimatu ta tataro dukan KOkarinta ta ce" ba komai y'ar Fadimatu,
Yar Mahaukaciya ta ce" KO na Kira Yaya Idriss ne ?
Hajiya Rafi'at ta Gyada mata kai, hakan yasa ta ajiye kansa à hankali ta nufi wayar falon ta danawa ofice dinsa Kira domin ta san kawai yana ofice
Jin abinda ke faruwa ya saka shi barin Ofice dinsa ya kwaso yan kayan aikinsa ya nufi gidan su abokinsa domin ceto ransa
Yana zuwa ya tarar still sun dukufa sai adu'a suke masa zuwa lokacin Yar Mahaukaciya kam ta fara zubar da hawaye domin hannun sa baya KO karyuwa
Yana zuwa ya shiga tambayar abinda ya faru, inda hajiya Fadimatu ta fada masa komai na idan yayi irin haka harda na Karshe da yayi bai kai hakan ba
Idriss ya ce" Mama na karshen da yayi mai akai masa yaki yin nisa ?
saï à lokacin suka tuno jawabin mahaifin Fadimatul islam (Yar Mahaukaciya) kan idan hakan ta faru à tabatar da an saka shi à ruwan kankara sosai cikin ikon ALLAH zai kawo hankali
Nan ta kwashe ta fada masa yanda Elhaj Muhammad ya fada,
Idriss ya ce" to wankan za'a yi masa ai mama
Hajiya Fadimatu, Aunty Habiba, Hajiya Rafi'at da Islam gaba daya suka zuba masa ido suna kalon sa
Hajiya Fadimatu tayi karfin hali ta ce" wankan KO ? To ya zamu iya kai shi dakin ?
Idriss ya Mike gannin yanda duk suka wani tsure ya nufi kofa yayi Kiran securitiesn suka taho suka cicibi AA suka yi dakin Yar Mahaukaciya da shi inda ta Mike ta bi bayan su domin hada ruwan wankan
Baban bokici ta cika da kankara ta shiga bayin ta zagine tana sauyewa à cikin bahon wankan Daidai nan Hajiya Fadimatu ta shigo ta kama mata suka juye kankarar,
Suna gamawa su Idriss suka shigo da shi à talafe da dan gajeren Wando à jikinsa Yar Mahaukaciya tayi gagawar lafewa à bayan Hajiya Fadimatu , suka saka shi à cikin bahon ruwan da yayi mahaukacin sanyi
Suna saka shi securities suka juya suka fita inda su Hajiya Fadimatu ma suka yi niyar fitar dan barin Idriss da AA ya zuba masa ruwan à jikin sa
Idriss ya ce" Mama ku dakata ku matso mu yi masa tare
cikin sagewar gwuiwa suka juyo islam na biye da ita tamkar jela kanta à kasa suka shiga daban ruwan suna zuba masa har à cikin sumar kansa
Basu dau wani lokaci suna hakan ba ya ja wani dogon numfashi ya bude idanuwansa tamkar gauta dan ja à fuskar mahaifiyarsa domin ita kawai ya fara tozali
ido ya rintse yana Jin yanda kankarar nan ke ratsa masa jijiyoyin jikinsa, kokarin zama yake aman sulbin abin wankan ya hana shi,
Ya damki hannun mamansa ya kafe ta da ido saï ga hawaye wasu na korar wasu
hajiya Fadimatu ta kasa jurar ganin hawayen yaronta Bata san sanda ta jawo shi jikinta ba du da tsananin sanyin ruwan nan ta ce" Hasbunnalahu Wa ni'imal wakim, Ya Salam, shin yaushe dan Fadimatu zai daina daukan bacin rai da zapi haka ? Shin yaushe zai lazumci fadin Inalilahi Wa'ina ilaihir'raj'une à duk lokacin da yaji ransa ba Daidai ba ? Dan Fadimatu irin wannan zuciya ba'asan musulmi da ita, Tunda ka yarda da kalmar La'ila ha ilalahu MUHAMMADU'rasululah salalahu alaihi Wa Salam ka gama komai, Tunda ka yarda da shi kadai ya Isa yayi kuma shi kadai ya Isa ya hana mai yasa zaka kuma saka damuwar wani à ranka ? haba dan Fadimatu yanzu fa girma ya hau kanka, Dan mai bazaka gyara shi ba ?
Kalaman mahaifiyarsa na sauka à kunan sa tamkar warware masa kalmomin bakinsa ake cikin ikon ALLAH ya fashe da kuka mai tsanani ya kara rike mahaifiyarsa yana tunanin da mugun nufin su sahala ya kasance da an halaka masa mahaifiyarsa dan kuwa bazata juri hakan ba,
yana kuka tana hamdallar Jin muryar sa domin Bata sakawa ranta zata ji muryar sa a kusa kusan nan ba, hakan yasa ta barshi yayi mai isarsa sannan ya shiga ajiyar zuciya, du wannan abin bai lura da Idriss da Yar Mahaukaciya dake zaune dirshen à cikin bayi suna nasu hawayen ba
Cikin yanayin tausayi ta ce" fada min Wanda ya bata maka haka ?
AA ya lumshe Idannuwansa, da ace zai iya da ya boyewa mamarsa wannan lamarin, saï dai Ina bashida sama da ita, damuwarsa damuwarta ce, Dan haka ya bude bakinsa yana hawaye yana fada mata gaba daya abinda kunuwansa suka jiyo masa à gidan sa wato tataunawar Matarsa ta suna da Sirikarsa
Idriss dake saurare yafi kowa firgita inda ya rushe da kuka tamkar mace ya hada kansa da garun bayin ya shiga buga kansa da garun yana tir da halayen mahaifiyarsa da Kanwar sa
sai à lokacin AA ya lura da mutane à bayin bayan mahaifiyarsa, da sauri ya Mike ya nufi Idriss ya jawo shi da hanu guda ya ce " Idriss, baka da hankali ne ?
Idriss cikin kuka ya ce" banga anfanin rayuwata ba Mubasshir, Ba yau ba nake yiwa su mama à kan duniya aman abin har ya tsalake baiwar ALLAH (Hajiya hawau) ya fito kai ? Shin Mamana Bata kaunar saduwarta da rahamar ubangiji ne ? Ta raba d'a da mahaifiyarsa, ta kyamaci nakasasu, ta wulakanci talaka, yanzu tana kokarin halaka rayuwar jama'a da dama dan kudi?
why ?
Hajiya Fadimatu ta karaso gabansu ta ce" ya ku yayana ku saurara, ku kasance masu yiwa iyayen ku adu'ar alkhairi à duk halin da kuka tsince su, Idriss tsananin ka da mahaifiyarka adu'ar shiriya da ita da kanwar ka,
Ta juyo wajen AA ta ce" ka Sani da 1 ALLAH ya kawo ka har ka tsinci wannan tataunawar ya saka da Rahama, abinda nake SO da kai shine kayi ta adu'a ba dare ba rana à duk halin da ka tsinci kanka à ciki kan ALLAH yayi maka jagora, sannan idan ta baka karka sha, ta kali Idriss ta ce" Kayi hakuri Idriss kayi hakuri Haka Taka Kadarar take, yanzu Baban abinda ya dace muyi shine mu kwatanta musu cikin nutsuwa idan da halin kubutar su cikin ikon ALLAH zaku ga sun kubuta
Idriss ya sada kansa, shi yanzu wata irin kunyar su yake ji ya zaiyi da iyayen sa ne ? Ina zai saka ransa ?
Hajiya Fadimatu ta juya jikinta à matukar mace ta nufi waje tana mamakin wannan lamari
Yar mahaukaciya ma ta juya da sauri zata fita AA ya ce" Islam dakata
Cak ta tsaya tana kalon kasa inda Idriss ya juya à nitse ya silale daga bayin ya fito matatakalar benen ya zauna yana kalon kasa
Aunty Habiba Y'ar sokoto ta kali Hajiya Rafi'at ta ce " sister banga fitowar amarya ba fa, kar aikina ya koma baya, ta karashe tana murmushi
Hajiya Fadimatu da gaba daya jikinta yayi mata nauyi ta ce" au ai mantawa Nayi na barota à dakin, please sister tashi maza ki sauko min da ita domin yaron nan sai adu'a
Hajiya Rafi'at ta Mike tana murmushi ta nufi matatakalar benen tana hawa kunuwanta na jiyo mata sheshekar numfashi inda tayi tsai gabanta na faduwa tana son gane kukan waye ?
😳 Amarya à dakin ango😳, Idriss ma yana wajen, shin kukan waye ????????????? 😄😄😄😄😄😄😄🤒
🇳🇪Belles écrivaines du Niger
*'YAR 👧🏻*
*MAHAUKACIYA👹*
*Na*
*Sajida*
71
*Wannan page Ina rokon duk wani mai rauni karya karantawo 🤷🏻♀*
Cikin sasarfa ta karasa daga kusan mai kukan gaba daya jikinta ya mutu cikin wata irin murya ta ce" komai yayi zapi ka barwa sarki ALLAH, shi zai sanyaya maka Idriss, kadarar ka mai sauki ce Idriss domin da ranka da lafiyarka to sai ka barwa ALLAH komai shi zai warware maka damuwar ka
Tunda ta fara magana ya tsayar da kukan da ya Zo masa yana sauraron duk wata Kalma da zata furta Har ta dasa Aya, ji yayi inama Bata rufe bakinta ba domin wata iriyar nutsuwa da take sauko masa lokacin da Take maganar, dago kansa yayi ya zuba mata ido, tana maganar ashe Bama shi take kalo ba, tana kalon kasa, saurin kawar da kansa yayi daga kalon kurular da ya kafeta da shi yana furta a'uzubillah haka kawai ya kare matar mutane da kalo, cikin yanayin sauri ya Mike yana gagawar magana ya ce " na na na gode,
Da sauri ya raba ta gefenta ya fice tamkar tana biye da shi dan ta kama shi,
Hajiya Rafi'at ta lumshe idannuwanta maimakun ta nufi dakin AA sai ta shige dakin Hajiya Fadimatu ta Konta à gefen bed ta rufe idannuwanta tana tunanin irin rudanin wannan family da kuma shi Idriss Da Allah ya tsame daga halayen mahaifiyarsa
Kalon bayanta yake yana takowa à hankali har ya ISO Daidai inda take tsaye Tunda ya kama sunan ta, a nitse ya dan rage tsawon sa ya dora kansa à wuyanta yana sinsinawa
Yar Mahaukaciya tayi saurin juyowa tana kikifta ido cikin inda inda ta ce" Yaya Lafiya ? Mainene kuma hakan ?
Mubasshir ya rintse Idannuwansa ya kuma budewa gaba daya jikinta wani irin santsi da wani shegen kanshi yake, kara janyota yayi ba tare da ya Bata amsar tambayoyinta ba ya hadata da jikinsa,
Gaba daya jikinta Bari yake domin har à lokacin jikin AA banda gajeran Wandan nan ba komai, Yar Mahaukaciya ta dimauce ta rasa mai yasa yake sha'awar hada jikinta da nasa,
Katse mata tinaninta yayi sanadiyar jan dan kwalin kanta Wanda à dole aunty Habiba ta konce mata shi dan al'adarta ta dauke dole ta wanke mata shi tayi wankan sallar Azahar, hakan ne ma ya saka aunty habiba sakawa a kirawo Yar Mahaukaciyar dan tana gudun kilu ta jawo bam,
Yana jan dan kwalin ya fadi kasa gashin ya zubo da dan danyatar sa ta mayukan wankin kan da aka yi anfani da su wajen wanke kan, Hancinsa ya kai à hankali ya sisina ya lumshe Idannuwansa cikin nutsuwa ya shiga cusa hannunsa à cikin gashin yana kara lumshe ido
yar mahaukaciya ta zaro ido da sauri ta dago idannuwanta tayi arba da fafadan kirjin sa Wanda à Yau ne ta fara ganinsa à fili haka, gabanta ya fadi ganin irin baiwar ni'imar da Allah yayi masa gashine konce yayi sidik da shi s kyalin ruwa yake, dago da kanta tayi dan Jin bugawar zuciyarsa ya tsananta kan na da,
Tana dago da kanta tamkar Jira yake ya hade bakinsa da nata ya shiga kissing,
Yar Mahaukaciya ta zaro idonta ta shiga kokarin kwacewa, aman Ina karfin ba daya ba, ganin zata Bata masa lokaci ya saka shi yayi sama da ita ya fito daga bayin yayi saman bed da ita
wutar dakin ya mika Hannu ya kashe sannan ya ci gaba da kissing din Fadimatul islam wace daidai wannan lokacin tana kokarin fita daga hayacinta dan ita kanta à Yau tana Jin dadin tabatan da yake sakamakon tsumin Aunty Habiba Mai Abin Mamaki Y'ar sokoto,
Zuwa wani lokaci AA yayi fatali da Rigar Yar Mahaukaciya wace ita kadai ce à jikinta sai zani da ta Daura,
Arba yayi da yan biyu sunai masa hello, bai san sanda ya kai bakinsa domin kawo musu agaji ba,
Su duka nunfashin wahala suke saukewa Daidai nan AA ya ce fa yana bukatar isar da sakonsa banban birnin,
Saï à wannan lokacin Y'ar Mahaukaciya ta bude idannuwanta ta zuba masa ido inda ta lura da gaske fa yake,
Tura shi ta shiga yi tana Kiran sunansa aman Ina aikinsa yake ba sasautawa, kukan wahala ta saki tana tura shi tun karfinta aman Ina baya Jin duniyarta bale ya saurara mata,
Kuka take tana yakushinsa domin ji take tamkar zata bar duniyar, tun tana yi da karfinta har ya kasance KO hannunta ta kasa dagawa tana ta zubar da hawaye saï da bukatarsa ta biya dan kansa sannan ya kyaleta ya koma gefe yana sauke ajiyar zuciya( 😳 Leila ba ruwana)
Ganin shirun yayi yawa gashi wayarsa saï ringin take Sahla na kiransa mai yiwuwa dan taga dare yayi ne bai dawo ba take kiransa ya saka Hajiya Fadimatu ta Mike ta haura sama dan ganin tataunawar mai suke haka da yar aiken, da Fadimatul islam din, da kuma Oga AA din da suka shantake suka kasa fitowa har magariba ta kawo kai ( Jama'a ku mu taro Maman Mubasshir karta sume mana🙆🏻🙆🏻🙆🏻🙆🏻🙆🏻🙆🏻🙆🏻🙆🏻🙆🏻🙆🏻🙆🏻🙆🏻🙆🏻🙆🏻🙆🏻🙆🏻😄😄😄😄😄😄?
🇳🇪Belles écrivaines du Niger
*'YAR 👧🏻*
*MAHAUKACIYA👹*
*Na*
*Sajida*
72
Tana karasa hawa matatakalar Hajiya Rafi'at ta fito daga dakinta tana hama da alamun baci à idannuwanta, Hajiya Fadimatu tayi galala tana kalonta ta ce" Madame Ashe baci kuka shiga ?
Hajiya Rafi'at ta zaro ido domin sai à wannan lokacin aikin Hajiya Fadimatu ya fado mata à zuciyarta , da sauri ta dafa kirjinta ta ce" Ya Salam, kardai har yanzu Bata fito ba ?
Hajiya Fadimatu ta kwalalo ido ta nufi dakin da sauri ta shiga konkwasawa,
Yana zaune saman salaya ya kurawa bed din ido yana son ya tashe ta yana tsoron Jin kukanta, gashi magrib har tayi, ya lumshe ido yana ta adu'ar ALLAH ya tsagaita fushinta shi har ga ALLAH da ya san cewar Islam budurwa ce da baiyi gigin samun nutsuwa da ita à wannan yanayin ba, sannan à cikin gidan nan ba, no da shi kadai ya san irin yanda zai kawatar da farkon daren su shi yasa akayi hani da zargi, zargi ba kyau, zato zubine koda ya kasance gaskiya ne, Ya bude idanuwansa ya furta " i love you wifey, i really love you, insha ALLAH zan sadaukar da dukan farin cikina gare ki,
Shi Sam haduwar sa da mahaifiyarsa bai daga masa hankali kamar fushin Angel dinsa, bai san ta yanda zai warware irin yanda ya rinka jifanta da maganganu mararsa dadi, harda hadata da Zina ba,
Bubugawar kofar ya dawo da shi daga duniyar nadamar da ya afka da kuma begen matarsa , da sauri ya Mike ya nufi saman bed din ya hau ya yaye mata rufar bargon da yayi mata, cikin magagin bacin wahala ta bude idannuwanta ta zuba masa su ai kuwa saï ta barke baki ta saki kuka
Mubasshir ya rintse ido ya dagota ya rungume à jikinsa à hankali yana furta" shiiiiiiiiit baby is OK, daina kukan haka please,
Yar Mahaukaciya ta ce" zapi jikina, ciwo à jikina , wallah naji ciwo baba, ka Kira min mama
Mubasshir ya ce " Bara na taimaka miki sai na Kira miki itan Kin ji ?
Yana gama fadin