Showing 42001 words to 45000 words out of 77913 words

Chapter 15 - 'Yar Mahaukaciya

10 Oct 2024

15920

gaba daya mutanen kanfanin sanan ni an kara min matsayi shine nazo nayiwa elhaj din godiya dan ban san gidansa ba kuma a office din ma sunce yayi hani da aje gidansa ya ce idan ana neman sa a zo nan kuma sai Allah yayi na taki sa'a na tardo sister a nan

Hajiya Fadimatu ta ce" eh hakane kaga yarinyata ce kwanakin baya ta samu wata jarabawar ubangiji aman Allah ya tsawatarwa abin sai dai yarona kaninta bai rayu ba

Abdallah ya zaro ido yana fadin Allahu akhbar Allah ya jikansa da rahama

Hajiya Fadimatu ta ce" amin , ya Allah , aman matar taka tayi aure?

Abdallah yayi jim yace " ai mama itama ta rasu , hatsarin mota tayi sai tokarta aka bine

Yar Mahaukaciya ta zaro ido a tare suka furta inalilahi wa'ina ilaihi raj'une

Hajiya Fadimatu ta ce" haka ne rayuwa kowa da abunda zai zamto ajalinsa sai dai muyi fatan kyakyawan karshe da kuma samun rabo mai kyau a kiyama

Gaba daya suka amsa da amin ,

Suna tsaka da labari Mubasshir yayi salama dan kuwa rabonsa da gidan tun ranar da ya koma gida yayi tafiya Australi da niyar yayi wata aman hakan ya gagara Dole ya juyo ya dawo gida

Hajiya Fadimatu ta dago kanta tana fadin ga bakin Australi sun sauko

Abdallah ya Mike da Sauri yana fadin barka da zuwa Elhaj har yana dan risinawa ya Mika masa hanu dan girmamawa

Mubasshir ma ya Mika masa suka gaisa yana fadin kaine a gidan na Maman Mubasshir?

Abdallah ya ce " Eh wly Elhaj daman zuwa nayi na kara godiya ashe baka garin ma

Mubasshir ya ce" Haka , yau na dawo , no yiwa kaine ba komai

Abdallah ya kara risinawa yana fadin " to mama zan fice sai na dawo

Hajiya Fadimatu ta ce"" sanu da kokari a sauka lafiya Abdallah , ta dubi Yar Mahaukaciya dake kalon kasa ta ce " Yar Fadimatu tashi ki yiwa dan uwan naki rakiya KO?

Yar Mahaukaciya ta mike ta dauki dan kwalin rigarta ta yafa a kanta ta nufi kofa dan rakiyar Abdallah

Hajiya Fadimatu ta juyo bayan fitar Yar Mahaukaciya daga falon ta kali AA da yayi mutuwar zaune yana kalon kofar da ta bi ta fita yana tinanin sabon al'amarin nan , ita kuwa ina ta san shi? Meye hadinta da shi? KO shima yana cikin mutanenta ne ??????????????

Hajiya Fadimatu ta ce " baka jina ne ina magana?

Mubasdhir ya juyo yana kalonta ya ce " ina zuwa Maman Mubasshir nayi mantuwa a mota ya Mike ya fice har yana kokarin bige kyauran madubin dake falon

Yana FITA gabansa ya fadi hangota da yayi jingine jikin motar Abdallah ta rufe fuskarta tana murmushi

Wani irin dumdumdum yaji a ransa idanuwansa suka rufe ya fara ganin duhu duhu ya sauko daga matatakalar kofar dakin gadan gadan ya nufo su ya................

Muje zuwa taku ce Yar gidanku ce Sajida๐Ÿ˜˜๐Ÿ˜˜๐Ÿ˜˜


*'YAR ๐Ÿ‘ง๐Ÿป*

*MAHAUKACIYA๐Ÿ‘น*

*_Na SAJIDA_*

49

๐Ÿ™†๐Ÿป๐Ÿ™†๐Ÿป๐Ÿ™†๐Ÿป๐Ÿ™†๐Ÿป๐Ÿ™†๐Ÿป๐Ÿ™†๐Ÿปhhh i'm sorry fans, i'm sorry na dawo

Yana isowa da alamar basarwa ya ce" au rakiyar bata kare ba?

Abdallah ya dan risina yana fadin

Ai ni na dan tsayar da ita Elhaj, yana fadi yana dan Sosa keya irin yaji kunyar sirikin nan

Mubasshir ya hadiye wani daci a ransa sukayi salama Abdallah ya shiga motarsa ya juya cike da murnar ganin Yar Mahaukaciya duk da bata bashi amanar zata iya soyaya da shi ba yana ji a jikinsa zata amince masa

Mai dinki ne?

Yar Mahaukaciya ta dago ta kali Mubasshir sai taga tamkar ba shine yayi maganar ba hakan yasa ta juya a hankali ta nufi ciki shi kuwa ya kasa tsayar da ita gudun raini

Yana dawowa ya zauna kusa da mahaifiyarsa ya ce " Maman Munasshir yarinyar nan ta fara zuwa makaranta ne?

Hajiya Fadatu ta ce" Wace yarinya kuma?

Mubasshir ya yatsina fuska ya ce " ta gidan nan

Hajiya Fadimatu ta girgiza kai ta ce" aa sai tomorrow l'a , please kirawota ma ka kaimin ita saloon dan saboda a gyara mata gashinta saboda school

Mubasshir ya dago kansa ya kali mahaifiyarsa bai san lokacin da bakinsa ya furta Yaya kyan kura bare tayi hauka?

Hajiya Fadimatu ta ce" mai kake nufi da hakanan?

Mubasshir ya ce " Maman Mubasshir manan ki dena cewa taje saloon kar aje a gamu da ita aje a fadawa su Abdul kinga wata matsalar ce

Hajuya Fadimatu ta girgiza kai ta ce " naji ba damuwa

Haka suka wuni tare har yama tayi ya nufi gidansa ba tare da ya kuma Sakata a idanuwansa ba

Yau ta kama litinin tun karfe bakwai da rabi ta gama shiryawa ta fito fes da ita , har bakin mota Hajiya Fadimatu tayi mata rakiya tana kara jadada mata cin abinci a kan lokaci sanan banda cin abu mai sanyi

Yar Mahaukaciya tayi murmushi ta rungume Hajiya Fadimatu ta ce" Mama karki damu zan kiyaye

Hajiya Fadimatu tayi murmushin itama tana kara gyara mata hijab dinta ta shige suka tafi

Tunda ta iso Fati ke murna haka sauran yan ajinsu banda princesses Wace gaba daya wani irin haushi ya turnuke ta na ganin kanwar AA ta dawo

Zaune yake cikin office dinsa , wayar sa ta dau kukan neman agaji , wanan Kiran na biyar ne hakan ya sa ya mika hanu ya daga

Daga dayan bangaren akayi salama

Mubasshir ya amsa yana fadin ya akayi ne kabir?

Kabir ya ce " Elhaj daman yau naga Hajiya ta dawo makaranta aman dalilin kokarinta aka canza mata aji aka mayar da ita ajin wanan saurayin dan gidan minister dake sonta , nayi nayi a maido ta sun kiya sun ce wajen yafi dacewa da ita , ni kuma sunki maida ni can din shine yasa nace bara na fada maka a san yanda za'ayi

Mubasshir ya ce " What? Shi din wanene shi? Dan ubansa na minister shine zai sota ?

Kabir ya ce " ayi Hakuri Elhaj yanzu haka ina zaune ina hangenta a ajin , shi kuwa ya dawo da kujerar sa kusanta sanan yau bata saka likaf ba

Ai Mubasshir bai san sanda ya kashe Kiran ba ya mike ya kwashi makulan motarsa ya nufi kofa KO sanar da su baiyi ba inda zai nufa

Tafe yake yana nanata Mubasshir Yar Amana ce a wajenka dan haka Dole kayi takatsantsan da al'amuran ta , bazai yiwu kana ji kana gani wani dan iska ya kara lalata mata tarbiya bayan ta titi daman da ta samu, Dole ka kawo canji a rayuwarta ka fada mata karta yarda ta kula KO wani saurayi kai zaka sama mata miji idan har bata iya zama sai da namijin a kusanta ( to kaji fa Mubasshir haka ta fada maka)

Haka yayi tayiwa kansa zance tamkar sabon kamu har ya iso makarantar su Yar Mahaukaciya

Masu tsaron kofar Makarantar kansu sunyi mamakin ganin AA da kansa a makarantar gashi ba wani abu ake ba balatana suyi tinanin an gayato shi ne , KO kanwar tasa dake makarantar ce ba lafiya KO wani Abin? Haka dai suka bude masa ya nufi ciki

Yana isa ya tsayar da motarsa ya fito cikin shigarsa ta alfarma ya nufi office din director din fuskarsa da glass na rana baki ,

Yana isa sau daya ya konkwasa

Director din ya amsa da com in

Mubasshir AA ya tura ya shiga yana kokarin zare gilas din idonsa

Director ya Mike da Sauri yana fadin "kai kai kai yau baki ne damu haka?

Mubasshir ya kale shi ya ce " Asalamu alaikum, i'm sorry director kafin mu gaisa ka fito ka fito min da sisterna daga ajin da aka kaita

Director ya kale shi ya ce" AA ni kasan na san mahaifinka kafin ya rasu , Nasan kai daya ya malaka, kuma mahaifiyarka bata kara aure ba , to taya ta zama kanwarka? Ni fa abin nan na daure min kai kuma kaga dokar makarantar nan fa AA ku da kanku kuka dorata bai dace daga kanku a samu wata matsalar ba fa

Jikin Mubasshir yayi sanyi tabas ya taka doka har biyu a wanan makarantar , ta farko ya saka an karbi Rahma ba tare da takardar haihuwarta ba , a zuwan dan kawai kwakwaluwarta ta bude sai na biyu ya kawo Wanda zai kula da dukan abinda take aikatawa a cikin makarantar a matsayin dalibi shima an yarje masa, to idan yaci gaba da haka za'a samu tangardar dokar

Director ya katse masa tinaninsa ya ce " Aman fa kayi hakuri AA daman dan a dan daidaita al'amarin ne dan ganin komai ya tafi daidai

She is my wife

Director ya zaro ido yana kalon AA dake tsaye yana dan kakauda kai yana nadamar abinda bakinsa ya fada wata karyar Kenan , director ya ce " what?

Mubasshir ya dan duko ya dora hanayensa biyu saman table din ya ce " *yes , She Is My WIFE* director shi yasa kaga inai maka kwana kwana, dan ajin da zatayi ba matan aure ni kuwa da nan na yarda na san baza'a samu malaman banza a nan ba

Director ya ce " Kai masha Allah , ai da tunda wuri ka fada min haka ai da ba'a soma hadata bama da mazan dan haka muje a maiyar da ita wancen ajin

Mubasshir ya fito daidai an fidosu cin abincin rana nan fa kalo ya koma sama shaho ya dau giwa duk sai masu kalon AA a jarida da kuma TV sukayi arba da shi a fili

Yar Mahaukaciya da Kawarta Fati sun fito suna tafiya da niyar dosar wajen cin abinci suka ji ana yi musu magana

Fati ta fara juyawa tayi arba da AA da director sun nufo su ,ai bata san lokacin da ta furta masha Allah irin kyan da yayi mata a fuskarta ta juyo da Yar Mahaukaciya tana Fadin wayo AA ne

Kalon kalo suka yiwa juna inda yana isowa ya ciro nikaf daga aljihunsa ya Mika mata

Cikin rawar hanu ta mika hanunta zata karba inda garin karkarwar ya kufce ya fadin ,nima na ajiye wayar dan caji๐Ÿ˜˜๐Ÿ˜˜๐Ÿ˜˜๐Ÿ˜˜๐Ÿ˜˜๐Ÿ˜˜๐Ÿ˜˜๐Ÿ˜˜

*'YAR ๐Ÿ‘ง๐Ÿป*

*MAHAUKACIYA๐Ÿ‘น*

*_Na SAJIDA_*







48



A nan kasa ya yasu cikin wani irin hali marar musaltuwa ance idan mutun na mawuyacin hali baya jin sha'awar komai aman yana rufe idanuwansa hotonta da rigar barcin nan ta fado masa a idanuwansa firgigit ya kuma bude idanuwansa yana maimaita A'uzubilahi mina shaidanin rajim yana rufe ido

Daidai nan *Sahla* ta shigo dakin da salamarta ganin AA a zaune a kasa ya sakata karasawa da Sauri tana fadin *Hubby* lafiya ?



*Mubasshir* ya dago kansa ya zuba mata idanuwa yana kalonta a ransa yayi hamdallah dan kuwa da bata zo din bama tabas da shi ya je ya fitar da abinda ke damunsa

Hanu ya Mika ya jawota nan kasan inda yake zaune ya shiga yamutsata da haushi haushi abin kamar hauka tun tana ganin zata iya jurewa har ta fara kuka tun karfinta daman abin da har a lokacin ta kasa sabawa da shi kulun sai ta jure ta kai zuciyarta nesa duk irin jarabarta gashi yau tamkar ba a hayacinsa yake ba

Shi kuwa gaba daya rikide masa tayi ta koma masa macen da yafi kyankyami a rayuwarsa sanan yafi bukatar kasancewa da ita hakan yasa ya zage yayi mata horo na abinda tayi masa ( tofa sowie Sahla) bashi ya barta ba sai da yayi mata jinajina ya kai sai ta ja nunfashinta da karfi take iya fitar da shi , ya Mike a hankali ya nufi bayi ya sakarwa kansa ruwa sai da ya jima kana ya fito ya taimakawa Sahla Wace take takawa tamkar sabuwar amarya


Yana gama shiryawa ya zauna saman gadonsa ya bude kur'anin Rahma inda ya karanta sunanta *Rahma Idriss* ya dauko biro ya goge sunan Idriss din ya fara rubuta *M* kuma sai ya rufe ya ajiye ya mike ya fice daga gidan GABA daya





Wasa wasa sai da Yar Mahaukaciya tayi jinyar sati guda a gida jinya mai kama da hutu domin har dan kiba ta kara jikinta yayi wani irin freich domin wani hadin sabulai da Hajiya Fadimatu ta hada mata da kanta ga manta da take shafawa mai kara sulbin fata da kuma sheki , Hajiya Fadimatu kanta da tayi yawon kasa kasa tana sarawa kyan Yar Mahaukaciya kuma tana ji a jikinta cewar Mahaukaciya Mahaifiyarta ba Mahaukaciya bace tun haihuwa dan kuwa alamu da yawa suna nuna hakan , kulun cikin adu'a suke Allah ya bayana ta a duk inda take .



Zaune take da wata doguwar riga baka mai duwatsu jajaye da fari a jikinta kanta ba dan kwali ta saka ribom ja ta daure shi ta buda litafinta tana bitar karatun da akayi bata nan


Salama aka yi daga kofar shigowa ta daga kanta ta amsa tare da mikewa tana dafa kirjinta


Wanda ya shigo shima hakan ya zaro ido ya shigo da Sauri yana fadin beautyna kece KO idanuwana ne?


Yar Mahaukaciya ta ce " Yaya Abdallah kaine?


Abdallah yayi wata dariyar Farin ciki daidai nan Hajiya Fadimatu ta fito tana fadin tamkar salama nake ji


Abdallah yayi Saurin tsugunawa yana gaisheta


Hajiya Fadimatu ta amsa cike da sakin fuska sanan ta ce " Kun san juna ne Yar Fadimatu?


Yar Mahaukaciya ta kaleta ta ce " Lah Mama ai shine Wanda ya kaini gidansa nayi sati a can din nan


Hajiya Fadimatu ta ce " kai masha Allah na gode sosai da irin rikon da kayiwa yata Allah ya saka da alkhairi


Abdallah ya kara sine kai yana Sosa kansa ya ce " aa mama ai yiwa kai ne


Bayan sun zauna Abdallah ya dubi Maman Mubasshir ya ce " Mama daman Karin albashi muka samu gaba daya mutanen kanfanin sanan ni an kara min matsayi shine nazo nayiwa elhaj din godiya dan ban san gidansa ba kuma a office din ma sunce yayi hani da aje gidansa ya ce idan ana neman sa a zo nan kuma sai Allah yayi na taki sa'a na tardo sister a nan


Hajiya Fadimatu ta ce" eh hakane kaga yarinyata ce kwanakin baya ta samu wata jarabawar ubangiji aman Allah ya tsawatarwa abin sai dai yarona kaninta bai rayu ba


Abdallah ya zaro ido yana fadin Allahu akhbar Allah ya jikansa da rahama


Hajiya Fadimatu ta ce" amin , ya Allah , aman matar taka tayi aure?



Abdallah yayi jim yace " ai mama itama ta rasu , hatsarin mota tayi sai tokarta aka bine


Yar Mahaukaciya ta zaro ido a tare suka furta inalilahi wa'ina ilaihi raj'une


Hajiya Fadimatu ta ce" haka ne rayuwa kowa da abunda zai zamto ajalinsa sai dai muyi fatan kyakyawan karshe da kuma samun rabo mai kyau a kiyama


Gaba daya suka amsa da amin ,

Suna tsaka da labari Mubasshir yayi salama dan kuwa rabonsa da gidan tun ranar da ya koma gida yayi tafiya Australi da niyar yayi wata aman hakan ya gagara Dole ya juyo ya dawo gida


Hajiya Fadimatu ta dago kanta tana fadin ga bakin Australi sun sauko


Abdallah ya Mike da Sauri yana fadin barka da zuwa Elhaj har yana dan risinawa ya Mika masa hanu dan girmamawa


Mubasshir ma ya Mika masa suka gaisa yana fadin kaine a gidan na Maman Mubasshir?


Abdallah ya ce " Eh wly Elhaj daman zuwa nayi na kara godiya ashe baka garin ma


Mubasshir ya ce" Haka , yau na dawo , no yiwa kaine ba komai


Abdallah ya kara risinawa yana fadin " to mama zan fice sai na dawo


Hajiya Fadimatu ta ce"" sanu da kokari a sauka lafiya Abdallah , ta dubi Yar Mahaukaciya dake kalon kasa ta ce " Yar Fadimatu tashi ki yiwa dan uwan naki rakiya KO?

Yar Mahaukaciya ta mike ta dauki dan kwalin rigarta ta yafa a kanta ta nufi kofa dan rakiyar Abdallah


Hajiya Fadimatu ta juyo bayan fitar Yar Mahaukaciya daga falon ta kali AA da yayi mutuwar zaune yana kalon kofar da ta bi ta fita yana tinanin sabon al'amarin nan , ita kuwa ina ta san shi? Meye hadinta da shi? KO shima yana cikin mutanenta ne ??????????????


Hajiya Fadimatu ta ce " baka jina ne ina magana?


Mubasdhir ya juyo yana kalonta ya ce " ina zuwa Maman Mubasshir nayi mantuwa a mota ya Mike ya fice har yana kokarin bige kyauran madubin dake falon


Yana FITA gabansa ya fadi hangota da yayi jingine jikin motar Abdallah ta rufe fuskarta tana murmushi

Wani irin dumdumdum yaji a ransa idanuwansa suka rufe ya fara ganin duhu duhu ya sauko daga matatakalar kofar dakin gadan gadan ya nufo su ya................













Muje zuwa taku ce Yar gidanku ce Sajida๐Ÿ˜˜๐Ÿ˜˜๐Ÿ˜˜
๐Ÿ‡ณ๐Ÿ‡ชBelles รฉcrivaines du Niger



*'YAR ๐Ÿ‘ง๐Ÿป*

*MAHAUKACIYA๐Ÿ‘น*

*_Na SAJIDA_*







49

๐Ÿ™†๐Ÿป๐Ÿ™†๐Ÿป๐Ÿ™†๐Ÿป๐Ÿ™†๐Ÿป๐Ÿ™†๐Ÿป๐Ÿ™†๐Ÿปhhh i'm sorry fans, i'm sorry na dawo




Yana isowa da alamar basarwa ya ce" au rakiyar bata kare ba?


Abdallah ya dan risina yana fadin



Ai ni na dan tsayar da ita Elhaj, yana fadi yana dan Sosa keya irin yaji kunyar sirikin nan

Mubasshir ya hadiye wani daci a ransa sukayi salama Abdallah ya shiga motarsa ya juya cike da murnar ganin Yar Mahaukaciya duk da bata bashi amanar zata iya soyaya da shi ba yana ji a jikinsa zata amince masa


Mai dinki ne?

Yar Mahaukaciya ta dago ta kali Mubasshir sai taga tamkar ba shine yayi maganar ba hakan yasa ta juya a hankali ta nufi ciki shi kuwa ya kasa tsayar da ita gudun raini

Yana dawowa ya zauna kusa da mahaifiyarsa ya ce " Maman Munasshir yarinyar nan ta fara zuwa makaranta ne?


Hajiya Fadatu ta ce" Wace yarinya kuma?


Mubasshir ya yatsina fuska ya ce " ta gidan nan


Hajiya Fadimatu ta girgiza kai ta ce"

Join Our Groups

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login