Showing 39001 words to 42000 words out of 77913 words

Chapter 14 - 'Yar Mahaukaciya

10 Oct 2024

15840

dauka tace bai karaso ba

Tana kokarin Kiran numbersa ta gida duk ta rude taji takun hayowa matatakalar dakin nasu

Da Sauri ta leka ta ga Mubasshir ne ya shigo ai bata san lokacin da tace " Yarona maza karaso Yarinyata ba lafiya plz

Wani irin faduwar gaba ya tsinci kansa da ita ya kara Sauri ya haye saman ya nufi dakinsa na da Wanda Yar Mahaukaciya ta zaune shi ya tura ya shiga ya karasa saman gadon da Hajiya Fadimatu ta yaye mata rufar tana kokarin daure mata gashin kanta ta kamata ta mikar da ita daga koncen da take

Saurin kawar da kansa yayi dan kuwa irin doguwar rigar barcin nan ce mai sulbin gaske duk da tsayinta aman lafewa take a jikin mutun , idanuwansa ana mike ta suka sauka saman mamarta dake tsaye tsai tamkar su tsole ido hakan ya mugun kayar masa da gaba da dana sanin kalonta

Hajiya Fafimatu ta ce" wai zaka kama min ita ne na saka mata hijab mu kaita asibiti KO kalon kasa zaka tsaya yi yarinya na galabaita?

Mubasshir cikin inda indar da bai san yana da ita ba ya ce" mmmmamar Mubasshir bara na dauko docteur Halima a haka bazata iya jiran harkar asibiti bâ

Kafin ta bashi amsa ya fita ya figi mota ya nufi office din Docter Halima tana tsaka da aikinta ya daukota ya kawota

Tana zuwa ta shiga gwaje gwaje nan ta gano mura ce ke damun Yar Mahaukaciya ta rubuta magunguna suka Fito da AA dan ya Mayar da Ita wajen aikinta

Bayan ya ajiyeta ya nugi pharmacie dan siyan magungunan da aka rubuta

Bayan ya siya ya kaiwa Hajiya Fadimatu ya dawo falo ya zauna ya kuna TV aman ina hoton dazu ya fado masa a idanuwansa a fili ya furta " A cikin nan yaro ya konta kuwa? Dan cikin gonda nashi na namiji dake shafe da nata , a shafe yake tamkar bata cin abinci KO haka halitarta take???

I dn kw
[
*'YAR 👧🏻*

*MAHAUKACIYA👹*

*_Na SAJIDA_*

46

Shi kadai yana zaune tamkar sabon kamu yana magana da kansa daidai Hajiya Fadimatu ta sauko daidai ya ce" To kai Mubasshir mai ya shafeka idan ma ba nata bane?

Hajiya Fadimatu ta ce" Lafiya kake magana kai kadai?

Mubasshir ya mike yana dan murmushi ya ce" No maman Mubasshir ba komai ina dai tinanin wani abin ne,

Hajiya Fadimatu ta ce" toh Allah shi kyauta

Mubasshir ya ce" Maman Mubasshir ya jikin Yar taki?

Hajiya Fadimatu ta ce" ah yanzu da sauki har baci ya dauke ta

Ajiyar zuciya ya sauke sanan ya ce Allah ya kara lafiya

Hajiya Fadimatu ta amsa da amin

Ba ita ta farka ba sai gabanin la'asar domin maganin nata na mura mai saka barci ne , tana farkawa cikin ikon Allah da karfin jikinta ta farka ta shiga bayi ta wanke jikinta ta wanke bakinta ta dauro alwalah ta fito ta dauko Zani da Riga na atampa ta saka ta kabarta sallah

Tana gama salolinta ta mike ta cire hijabin ta koma dan kuwa har a lokacin barcin bai saketa ba ta ja zif dinta tayi konciyarta dan bata son saka rigar da ta dan kama ta kuma ta konta da ita , baci yayi awon gaba da ita

Cikin nutsuwa ya turo kofar ya shigo da yar salamarsa shirun da yaji ne ya saka shi idasa shiga dan ya san kawai tana barci

Hangota yayi ta hade kafafuwanta tana bacinta rigingine aman gashin kanta gaba daya ya rufe mata fuska ,

Gaba daya ya tataro courag dinsa ya nufi gadon yana adu'ar Allah ya sa bacin take dan ya ga ta canza kayanta ne ma ya saka shi nufar inda take ,

Yana zuwa ya dan dakata daga nesa da ita yana kalonta , jikinta daidai da ita , fuskarta ta yara ce , yanayin jikinta bata sha fama ba , to aman wacece ita? Yaron da ya rasu wanene shi? Mai dinta ne ? A ina ta samo shi? KO dai sato shi tayi? Idan ba sato shi tayi ba to dan waye ? Da ita ta haife shi da jikinta ya nuna duk da akoy matan da idan sun haihu cikinsu na komawa ya lafe aman wanan ai a shafe ne yake daga ganinsa

A fili Ya furta no bazan iya ba , bazan ci gaba da zuba miki ido a haka ba aje ki cutar da ni, a yanzu haka na gaji da irin cutar da ni din da kike dan haka hakurina yazo karshe yau bazan kuma hakura da hakan ba

Gadan gadan ya nufeta yana tatare kafar wandonsa

Hanayensa biyu ya saka ya tayar da ita daga konce

Cikin tsoro ta buda idanuwanta ta sauke su cikin nasa wanda yayi iya yinsa dan ya hada idanuwan da ita

Bakinta ta buda cikin karkarwar baki ta ce " Yaya mai akayi? Lafiya?

Mubasshir ya ce " who are u?

Yar Mahaukaciya ta zuba masa ido jikinta ya fara karkarwa gabanta na dukan uku uku tsoro ya darsu a zuciyarta

Cikin karaji Mubasshir ya ce " da ke fa nake bazaki bani amsa ba ?

Yar Mahaukaciya tayi Saurin fadin wayo Mahaukaciyata ta fashe da kuka ta hade kanta da gwuiwarta , sosai take kuka har jijiyoyin wuyanta sunyi rako rako

Wani irin tausayinta ya darsu a zuciyar Mubasshir a hankali ya sauke hanunsa daga kafadunta cikin dakakiyar muryarsa ya ce " wacece Mahaukaciya?

Yar Mahaukaciya ta dago kanta ta sako daga Saman bed din cikin sarkakiyar murya ta ce" Mahaukaciya itace Mahaifiyata , bansan kowa ba ban san komai ba , Mahaukaciya da ita na fara bude idanuwana , ita na fara gani , mu ci abincin mu mai tsami , mu sha ruwa a bola , Mahaukaciya tana cikin Hauka aman tana nemo abinda zamu ci da cikin mu , Mahaukaciya koda an taba ta tayi min duka tana dawowa ta rungume ni muyi baci,
Ta silale kasa cikin kukan mai tsuma zuciya ta dago ta hade idanuwanta da Na Mubasshir Wanda ya zamto tamkar mutun mtuni ta kwashe gaba daya labarin rayuwarta ta fadawa Mubasshir dake zaune yana kalonta

Bayan ta gama bashi labarin Hajiya Fadimatu dake rabe tana sauraron su ta kara kasa kunenta

Mubasshir ya kare mata kalo ya ce " Karya kike Rahma, Karya ne , shin taya zan yarda da ke? rahma kina nufin neman mahaifiyarki ne ya saka kika baro bolarku? Taya ma zan yarda da ke duk irin yanda Hajiya ta kula da ke ta daukeki tamkar yar cikinta aman kika watsa mata kasa a ido kika yi mata karya? Ni wanene da bazaki yi mini ba ? Ki fada min gaskiya Rahma wacece ke ?

Yar Mahaukaciya ta lumshe idanuwanta , tabas ta san akoy ranar kin dilaci aman ta so sai ta hadu da mahaifiyarta sanan hakan ta faru , mikewa tayi a hankali ta nufi saman drewernta ta dauko alkur'aninta ta zo ta zauna gaban Mubasshir ta lumshe idanuwanta ta dora hanunta a saman kur'anin ta ce " Na Rantse da ,,,,,...... Kafin ta karasa fadin abinda yake bakinta Mubasshir ya Mike ya karbe kur'anin cikin zaro ido ya ce " *Baki da hankali ne?*

Yar Mahaukaciya ta Mike itama cikin karajin ta ce " *Ka barni na rantse Mubasshir , ka barni na rantse maka da alkur'ani mai girma duk da irin yanda mutun da gaskiyarsa yayi rantsuwa da shi yake samunsa ka san duk jahilcina na san idan bakada gaskiya ka rantse da shi ka halaka*

Ta kuma fuskantar sa ido cikin ido ta ce " *Tabas ni Mahaukaciya ce dan kuwa Mahaukaciya ta haife ni* sanan na boyewa Hajiya ne dan ina mace , macen ma mai rauni marar gata , ina gudun idan hajiya ta koreni ina zan dosa, ina gudun wani abin ya kuma tunkarata, ina gudun fadawa wata halakar , aman a kulun cikin bakin cikin biyewa Mama ta gidan nan nake , domin a kulun na kali darajarta da kimarta sai nayi kuka na karyar da nake yi mata , aman a yanzu alhamdulilah tunda Allah yayi kafin na bar gidan nan kun san KO wacece ni , na gode da kulawarku gareni Allah ubangiji ya biya ku ranar gobe kiyama

To fah , shin Yar Mahaukaciya zata kara GABA ne ? Ya aurenta da Mubasshir zai kasance? Zata ga mahaifanta ne KO yaya?

*'YAR 👧🏻*

*MAHAUKACIYA👹*

*_Na SAJIDA_*

47

*Happy Juma'at, Allah ya karbi ibadun mu, Ya kyautata karshen mu, ya sa Aljana ta zama makomar mu dan nabiyin Rahamati*

Tana gama fadar haka ta juya cikin mutuwar jiki ta nufi akwatinta dake ajiye sai a lokacin ta tina zip din rigarta a kunce ta kama ta ja sama , ta buda akwatin ta zaro hijab dinta fari kar tana dagowa ta ga Hajiya Fadimatu ta harde hanayenta tana kalonta shima Mubasshir din ita yake kalo inda ta kasa fasara kalon kyama ne KO na ki ne yake jifanta da shi?

Hankalinta ya kai kololuwar tashi da ta ga harda Fadimatu a wajen Kenan ta ji abinda ya faru ? A fili ta furta ya salam

Hajiya Fadimatu ta matso tana kalonta fuskarta cike da tausayi idanuwanta jajir jikinta ba kwari a hankali ta furta" *Tafiyar ce?*

Yar Mahaukaciya ta kara sada kanta kasa tana ta zubar da hawaye

Hajiya Fadimatu ta kara matsowa ta dago Fuskar Yar Mahaukaciya ta ce " Rahma, ki dubi girman Allah ki fada min a mai kika daukeni? Matsayina a wajen ki

Yar Mahaukaciya ta sada idanuwanta ta ce " Ke uwa ce a wajena , Wace ta karbe ni ta kula da ni ina alfahari da ke sanan zanci gaba da yi miki adu'a duniya da kiyama

Hajiya Fadimatu ta jayota ta rungume ta tsam a jikinta , haka yar Mahaukaciya ma ta rungume ta tana kuka mai tsuma zuciya tana ji tamkar ta rungume Mahaukaciyarta ne a haka

Sun kusan minti uku a haka sanan ta saketa ta juyo wajen Mubasshir dake tsaye da kur'anin a hanun sa yayi Sakai yana kalon su , ta ce " Yarona , na yarda da abinda Rahma ta fada, tabas bata taba haihuwa ba , sanan kwarai ta taba yin rayuwar bola, kuma eh lale yawan tinanin da take yi harda kuka wani likacin na tinanin mahaifiyarta ne , haka zalika yarinyar nan bata sato dan kowa ba kaninta ne dan kuwa dan mi ake satar yayan mutane? Ai dan tsafi ne da kudi a gidan nan da gangan na sha zubar da kudi dan na gwadata ta wanan fanin aman KO gyara take sai dai ta dage ta share ta mayar koma ta gewaye, sanan kafi kowa sanin a yanzu tanada ilimin yin aiki da card dinka dake wajenta ta kwashi abinda taga dama tayi tafiyarta aman bata taba kawowa a tinaninta ba , a vidion nan nasha jin ta furta Mahaukaciya aman ban san inda ta nufa ba , na yarda da ita dan baka san rayuwar titi bace , duk tsafi , duk sanyi, duk ruwa a wajen nan a nan suke, ba KO tabarma bale ayi tinanin katifa, Allah kadai ya san irin warin da suke ciki sai su kansu, dan haka ni Mahaifiyarka na karbi Rahma da hanu bibiyu zan Rayu da ita a matsayin yata koda an samu mahaifiyarta sanan ni Fadimatu ni zan aurar da ita da yardar Allah a inda zata huta dan kuwa hutu shi yafi dacewa da yata..

Mubasshir dake tsaye shi ya rasa ma mai yake ji a cikin zuciyarsa, ya rasa ta inda zai fara fuskantar wanan damuwar taya zaiyi da rayuwarsa ne ?(😳), cikin sanyin jiki ya juya ba tare da ya tofa ufan ba ya shige motarsa ya kama hanya ya nufi gidansa

Yana zuwa yau bai KO leka mutanen nasa ba , ya fice direct sai dakinsa

Yana shiga ya ajiye kur'anin a gefen gadonsa ya tsuguna a nan ya saka hanunsa ya barbaza gashin kansa ya rufe idanuwansa cikin firgici ya bude ya mike da wata irin kara ya shiga watsi da kayan dakin yana fadin no , no ,no , Mubasshir kaifa ba mahaukaci bane , kaifa ba Mahaukaci bane , mai ya hadaka kuma da wanan? Tabas duk abinda ta fada gaskiya ne, to aman idan har gaskiyar Kenan ta boye wani abin , dan kuwa bazai yiwu ta ce wai ta zauna a gidan kato har tsawon sati daya wai ya bar mata gidan a nan kasar Nigeria? Wasu mazan da kamar su warto matan a gari shi ya samu wanan santaleliyar a gidan sa shi ba ustaz ba ,ba komai ba kuma ya zuba mata ido? No wanan ai bazan yarda ba kawai ya ciyar da ita ne ita kuwa ta biya shi, ya kaiwa table din daki duka da hanunsa

Gabansa ya kara faduwa da ta tuna harda mace ta nemi ta nemeta wai ta gudu , a yanda ya san gidan nan da matakan tsaro ita ta isa ta gudu ba tare da an Ankara da ita ba ? No bazan shanye wanan ba , kawai ta yi abinda ake so da ita ne ta samu hanyar FITA, ya rufe idanuwansa wasu zafafan hawaye suka zubo masa daga idanuwansa Wanda rabon *Honorable AA Mubasshir* da ya zubda su har ya manta wai yau gashi yana zubar da su ya furta *Ludu* Kenan ???? Inalilahi wa'ina ilaihi raj'une ya silale nan kasa yana hawaye tun karfinsa yana fadin oh my god , Ya Allah ka kawo min dauki domin wanan ciwon yafi karfina , wanan ciwon bazan iya magancewa kaina shi ba , wanan ciwon ya zarce da tinanina ya fi karfin karfina

To fah shin wani ciWo ne wanan? Sanan maiye damuwar honorable da idan ma Yar Mahaukaciya ta gamu da abinda yake zato? Zato zunubi ne koda ya kasance gaskiya ne , shin honorable ya manta da wanan ne???????????????

Happy juma'at daga Yar Buzuwa yar Mutan Niger Sajida❤❤❤❤❤


*'YAR 👧🏻*

*MAHAUKACIYA👹*

*_Na SAJIDA_*

48

A nan kasa ya yasu cikin wani irin hali marar musaltuwa ance idan mutun na mawuyacin hali baya jin sha'awar komai aman yana rufe idanuwansa hotonta da rigar barcin nan ta fado masa a idanuwansa firgigit ya kuma bude idanuwansa yana maimaita A'uzubilahi mina shaidanin rajim yana rufe ido

Daidai nan *Sahla* ta shigo dakin da salamarta ganin AA a zaune a kasa ya sakata karasawa da Sauri tana fadin *Hubby* lafiya ?

*Mubasshir* ya dago kansa ya zuba mata idanuwa yana kalonta a ransa yayi hamdallah dan kuwa da bata zo din bama tabas da shi ya je ya fitar da abinda ke damunsa

Hanu ya Mika ya jawota nan kasan inda yake zaune ya shiga yamutsata da haushi haushi abin kamar hauka tun tana ganin zata iya jurewa har ta fara kuka tun karfinta daman abin da har a lokacin ta kasa sabawa da shi kulun sai ta jure ta kai zuciyarta nesa duk irin jarabarta gashi yau tamkar ba a hayacinsa yake ba

Shi kuwa gaba daya rikide masa tayi ta koma masa macen da yafi kyankyami a rayuwarsa sanan yafi bukatar kasancewa da ita hakan yasa ya zage yayi mata horo na abinda tayi masa ( tofa sowie Sahla) bashi ya barta ba sai da yayi mata jinajina ya kai sai ta ja nunfashinta da karfi take iya fitar da shi , ya Mike a hankali ya nufi bayi ya sakarwa kansa ruwa sai da ya jima kana ya fito ya taimakawa Sahla Wace take takawa tamkar sabuwar amarya

Yana gama shiryawa ya zauna saman gadonsa ya bude kur'anin Rahma inda ya karanta sunanta *Rahma Idriss* ya dauko biro ya goge sunan Idriss din ya fara rubuta *M* kuma sai ya rufe ya ajiye ya mike ya fice daga gidan GABA daya

Wasa wasa sai da Yar Mahaukaciya tayi jinyar sati guda a gida jinya mai kama da hutu domin har dan kiba ta kara jikinta yayi wani irin freich domin wani hadin sabulai da Hajiya Fadimatu ta hada mata da kanta ga manta da take shafawa mai kara sulbin fata da kuma sheki , Hajiya Fadimatu kanta da tayi yawon kasa kasa tana sarawa kyan Yar Mahaukaciya kuma tana ji a jikinta cewar Mahaukaciya Mahaifiyarta ba Mahaukaciya bace tun haihuwa dan kuwa alamu da yawa suna nuna hakan , kulun cikin adu'a suke Allah ya bayana ta a duk inda take .

Zaune take da wata doguwar riga baka mai duwatsu jajaye da fari a jikinta kanta ba dan kwali ta saka ribom ja ta daure shi ta buda litafinta tana bitar karatun da akayi bata nan

Salama aka yi daga kofar shigowa ta daga kanta ta amsa tare da mikewa tana dafa kirjinta

Wanda ya shigo shima hakan ya zaro ido ya shigo da Sauri yana fadin beautyna kece KO idanuwana ne?

Yar Mahaukaciya ta ce " Yaya Abdallah kaine?

Abdallah yayi wata dariyar Farin ciki daidai nan Hajiya Fadimatu ta fito tana fadin tamkar salama nake ji

Abdallah yayi Saurin tsugunawa yana gaisheta

Hajiya Fadimatu ta amsa cike da sakin fuska sanan ta ce " Kun san juna ne Yar Fadimatu?

Yar Mahaukaciya ta kaleta ta ce " Lah Mama ai shine Wanda ya kaini gidansa nayi sati a can din nan

Hajiya Fadimatu ta ce " kai masha Allah na gode sosai da irin rikon da kayiwa yata Allah ya saka da alkhairi

Abdallah ya kara sine kai yana Sosa kansa ya ce " aa mama ai yiwa kai ne

Bayan sun zauna Abdallah ya dubi Maman Mubasshir ya ce " Mama daman Karin albashi muka samu

Join Our Groups

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login