Showing 18001 words to 21000 words out of 120090 words
can ta hanyar faɗin.
"yooo wacce matsala wacce ta huce nunƙufarci,mutum yyi ta zama da basir yana kumburasa kamar ana jiƙa yissa ana bashi,nikam sam bani kayo ba,nawa basir ɗin lafiya yake ƙarawa,idanma zaka daina cin wannan taliyar yaran gwamma ka daina ahhh to shawara nake baka ba basir ba"
ta ƙare zan can tana zama a ƙasan carpet ta ƙara da faɗin "ohhh wannan ƙafar Allah dai yyi mki Albarka,amma kina bani matsala walle"
sai a lokacin Jalal ya ware manyan idanunsa da suke a lumshe kamar bai son mgn yace.
"Ga Dr kusa ai"
ya faɗi hakan yana jawo ƙaramin table ɗin da Mummy ta jera masa abincin a kai,wata uwar harara Mama ta watsa masa kafin ta kalli Abbou tace.
"wlh Kabeeru ka rabani da ɗanka tun yanzu,to ko Zulfa ce a gabana ƙarewar kai babu wanda ya isa ya tsiramin wannan shegiyar abar"
ajijjye spoon ɗin hannunsa yyi bayan ya sanya dafaffiyar hanta a bakinsa,sai da ya gama taunawa a bakinsa ya haɗiye kana ya kalli Mama yace.
"wace kuma Zulfa?"
ya tambaya yana ƙara saka wata hantar a bakinsa, Mummy ƙirjinta ne ya buga da ƙarfi domin bata taɓa tunanin zai tambaya ba,ta ɗauka zai mata shuru kamar yadda share surutan ta na baya, Abbou ma tsayawa yyi da kallo sabida kansa daya sara masa,haka nan yaji ransa ya ɓaci ba tare da san dalili ba, Mummy ce ta kalli Abbou taga ya sunkuyar da kansa ƙasa kamar mai nazarin wani abun.
jin shuru yyi yawa yasa ya ɗaga kansa ya fara kallonsu ɗaya bayan ɗaya har yazo kan Mummy wacce idanunta ya sauya, ajjiye spoon ɗin yyi kana ya ɗauki gorar ruwa mai sanyi ya shaye tass ya ajjiye emty bottle ɗin,cikin nutsuwa ya miƙe tsaye yana mai kallon Jalilerh wacce bacci ya ɗauketa a ƙasan carpet.
"but bobo ai baka ci komai ba?"
ɗan haɗe rai yyi kana ya kalli agogon hannunsa 1 saura,part ɗinsa ya nufa yana tafe yace "how can i ate? bayan kun tsora min ido kamar marasa gsky" yana faɗin hakan ya kalli Abbou yace "it's time for paryer Abbou" yana faɗa ya shige part ɗinsa domin ɗaura al'wala.
gaba ɗaya kasa tanka masa sukai hatta Mama da take sarkin karaɗi,kowa da tunanin da yake a cikin ransa, Mummy tunanin yadda al'amarin ya kutsu kai ba tare da tayi tunanin zuwansa ba,sam bata taɓa tunanin aƙwai ranar da za'a ambaci sunan Zulfa a cikin gidan ba,duba da yadda babu wanda ya santa a yaran, dukkan wani sing da zai nuna ita wacece a gidan an guje masa,fatan ta ɗaya wannan ranar ta zama ta ƙarshe, addu'ar ta ɗaya ALLAH yasa Mama ba zata ƙara mai-mai ta wannan kuskuren ba,domin su take ta nunawa Jalal itace mahaifiyarsa,ita ta kawowa duniya,tana son ta bashi gata kamar yadda ko wacce uwa take bawa yaranta.
Mama tayi hakanne sabida zallar kamanin da suke a fuskar Jalal,sai take ganinsa tamkar Zulfanta babu abinda ya ban ban ta su sai banbancin jinsi,ganinsa a yanzu yasa taji kewa da kuma rashin uwar tasa ya faɗo mata a zuciyarta,ta ambaci sunan tane sabida bata son a manta da ita a cikin gidan.
Mummy itama a gareta kusan hakanne,bata sha'awar ko kuma fata ace yau Jalal ya fahimci ba Jamal bace ta kawosa duniya ba, addu'ar ta ɗaya yaci gaba da kwallon Jamal as his mother,shine fatan ta.
sallamar Aryan dake shigowa yasa ko wannansu ya dawo cikin hankalinsa, ƙarasa shigowa cikin parlour'n yyi kai tsaye ya nufi inda Jalilerh take a ƙwance yace "Mummy kalli bacci take a ƙasa,ai sai jikinta yyi mata ciwo" ya faɗi hakan yana saka hannunsa ya ɗago ta zuwa jikinsa hakan yyi dai-dai da fitowar Jalal daga part ɗinsa, taɓe baki yyi a zuciyar yana mai faɗin "fuck You Aryan"
ƙwantar da ita yyi akan duguwar sofa kana ya zauna a gefen kanta yace "bar kanku da hutawa ya zaman gida"
miƙewa Mameey tayi tace "to aku sarkin surutu ya shari'ar?" dry yyi yace "Mummy kin jita ko? so take nayi shuru kamar yaya Jalal" dry Mummy tayi tace "rabu da ita yarona fatan kayi nasara dai?"
miƙewa yyi yace "Allahamdulillah wlh Finally yau naga ƙarshen shari'ar,kuma at the end nayi nasara"
ma sha Allah cewar Abbou ya faɗa yana mai sakkowa daga saman bene, cikin jin daɗi Mummy tace "i knew ai duk yarana babu ragun ɗaka Allah ya taimake ku baki ɗaya"
tsaki Jalal yyi kana ya kalli Abbou a gajarce yace "muje lokaci fa" yana faɗin hakan yyi ficewarsa sam Aryan bai damu ba,domin yasan Jalal tun ba yanzu ba, lokacin da yake Paris idan suna chart sai ya ɗauki sama da awa uku ba tare daya masa replay ba,kuma yana online,idan ya kirasa vedio call tsakaninsa dashi uhm to a'a,ko kuma yace a kira masa Nihila su gaisa,a hakanma sunfi shaƙuwa dashi akansu Irfan,zama ya gyara yana mai ƙarewa Jalilerh kallo wacce take bacci cike da ƙwanciyar hankali,haka nan yaji wani abu ya ɗarsu a ransa game da ita,sosai ƙyanta ya ruɗesa haka nan ya samu kansa da kallon fuskarta.
Jalal kai tsaye masjid ya nufa yana zuwa mutane duk suka miƙe alamar daman shi suke jira,wajan liman yaje ya tsaya tare da tada kabbarar harama,ya buɗe baki zai fara karatu kenan yaji kansa ya sara da ƙarfi har sai da..
_Littafin Uncle ne na kuɗi ne,wanda ya keso zai iya biyan 300 idan kuma vip kakeso inda zaka samu sauran littafan dana rubuta na kuɗi saika biya 600 posting sau biyu a rana_
_zaka turo kuɗinka ta wannan number asusun 0116886423 account name sulaiman Naima s, bank name unioun bank,shedar biya 08119237616 ƴan Niger suyimin mgn ta number ka biya kayi karatu cikin nutsuwa👌🏻_
6/10/21, 1:05 PM - Buhainat: Da mmki Education secretary ɗin yake kallon Jalal kafin yace "uhm muda muka ɗauke ka karatu zuwa Paris as valunteer,duk ba kaga wannan ba, har kai ne kake da bakin cewa zaka bamu aiki,mene kake dashi? dame kake taƙama da zaka bamu aikinsa...!,?" ya ƙare mgnar yana ɗan ɗaga muryarsa,kallonsa Jalal yyi da lumshasshun idanunsa kafin yyi pouting lips ɗinsa cikin jan numfashi yace.
"ai sauƙi na nema maku,daman kuma da ra'ayin hakan naje karatun,bawai dole nake maka ba amma dai na faɗa maka nike da aikin da zan baku"jinjina kai Education secretary ɗin yyi kafin yace "mene aikin?" hand back ɗinsa da yazo da ita ya ɗauka tare da zuge zip ɗinta ya fara ciro wasu takardun,bayan ya gama ya tura gaban mutum yace "dukkan baya nan da zai nuna shaidar ni haifaffan garin ibadan ne aƙwai shi a nan...," ajjiyar zuciya ya sauke tare dajan sajen fuskarsa ya ƙara da faɗin "takaddun primary,secondry, University duk aƙwai su nan,dukkan shaidar da zata nuna ingancin ILIMINA,da kuma nagarta ta, aƙwai ciki" yana faɗin haka yaja bakinsa yyi shuru yana sauraran abinda Education secretary ɗin zai faɗa, murmushi yyi ya fara duba file ɗin nasa tare da faɗin "what the you want,all this na mene Jalal?"miƙewa Jalal yyi tare da mayar da farin glass ɗinsa yace "i want be a president"cikin ɗaga murya haɗi da mmki yace "what..!?president,meye haɗin ka da zama shugaban ƙasa kai da kake babban likita mai zaman kansa,na ɗauka ma za kace asibiti ka keso a buɗe maka,gsky Jalal kayi tunani zaka saka kanka a haɗari domin haɗa ta kara da President Mubarak Yahya cibo,ba ƙaramin haɗari bane,kai ne baka san shi ba,amma ni nayi masa farin sani" mai maƙon jikin Jalal yyi sanyi saima ƙara jan kujera da yyi,tare da juya kujerar ya ɗan fesar da numfashi few seconds ya kalli mutumin yace "meye naka ciki? iya kaci ka kai maganata ga shugaban jam'iyya,dukkan abinda yace kana da number na" yana faɗin haka ya miƙe tsaye,tare da miƙawa Education secretary ɗin hannu sukai musabawa kana yyi ficewarsa daga office ɗin,zama Mustapha yyi yana tunanin maganar Jalal, tabbas yana da nagartar da za'a bashi dukkan abinda ya keso,amma bai taɓa tunanin abinda zai nema ba kenan,ganin bashi da wata mafita dole ya miƙa maganar Jalal ga shugaban jam'iyya,da wannan tunanin ya miƙe ya fara haɗa kayansa da kuma file ɗin da Jalal ya bashi kai tsaye shima ya bar office,tare da bawa p.a ɗinsa saƙon dukkan wanda yazo nemansa ace ya jira zuwa gobe,domin yau bazai samu zama ba...,da "okey sir" ta amsa shi kuma ya nufi harabar waje inda yake ajjiye motarsa, Jalal na fita ya daɗe cikin motarsa kafin ya fesar da wani numfashi mai zafi kana yyiwa motar key yabar wajan gaba ɗaya,a parking space yyi parking motar yana gamawa,ya ɗaga kansa ya kalli Moll ɗin,gaba ɗaya bai son hayaniya da kuma tarin jama'a amma dole ya shiga dan bai son ɓata ran Mummynsa,a hankali ya buɗe murfin motar ya fito,yana fitowa yaja gajiyayyun idanunsa ya rufe sabida wata daddaɗar iska daya buge fuskarsa,agogan hannunsa ya kalla yaga 11:30 sai a lokacin ya tuna ko coffee da yake sha yau bai sha ba,cikin takonsa na taƙama,ya shige cikin moll yana shiga ma'aikatan wajan sukai masa barka da zuwa,ganin ya shafe 30 second a tsaye ya sanya wata ma'aikaciya ƙarasuwa wajansa tace "sir what the you want?" ba tare daya kalleta ba yaci gaba da latsa wayarsa yana faɗin "ki haɗamin kaya na mace, komai da komai" cikin mutuntawa tace "ok sir shekaru fa? taɓe baki yyi tare da manna wayar a kunansa kana yace "16 to 17 yrs" da sauri ta juya ta fara haɗa masa dukkan wasu kaya na sawa da mace zata buƙata,abaya irin marasa nauyin nan, fakistan,seket da riga na ƴan kanti,dugun wando jeans,vest, underwears,dasu pat, yana daga tsaye yake kallon abinda take haɗawa komai ta ɗauka sai yaga ya dace da ita,sauke idanunsa yyi yaci gaba da faɗin "Jafar i want see You,but bana gida yanzu zuwa dare ina free" daga can bangaren Jafar yaja tsaki cikin takaicin halin Jalal ɗin yace "kana da matsala wlh mutum yyita nunƙufarci shi ɗaya wannan ba rayuwa bace" lumshe ido Jalal yyi yace some few seconds yace "Thank God tunda bada wani nai ba,bye i will back you lrt"wayar ya katse tare da kallon matar, da hannu yyi mata nuni takai masa mota,yana daga cikin ya danna key ɗin motar Boot ɗin ya buɗe, a.t.m ya bayar suka ciri kuɗinsu,cikin mota ya koma yyi mata key kana yabar cikin moll,a hanya ya tsaya a wani super market ya siyi apple, strawberry, inibi, chocolate,yougurt, ice cream, shurt bread,da duk wasu takarkacan zaƙi,kana yasa aka kawo masa gashasshen kifi ana gama haɗa masa,ya nufi gida yana zuwa yyi parking ya fito, cikin Sa'a yaga Murtala mai gyaran shuka da hannu ya kirasa yana zuwa ya durkosawa yace "yallaɓai barka da dawowa" lumshe ido yyi ya bude hakan alamace ta ya amsa masa, Boot ya buɗe yace "kai ciki" gaba ɗaya Murtala ya fara kwasar kayan yana shigewa dasu cikin gidan,bayan an kwashe komai ya rufe Boot ɗin,shi kuma ya juya zuwa masjid,bayan an idar da sallah ya fito daga masjid,yana ƙoƙarin shiga gida Nusaibat na fitowa,da idanu ta kafesa har ta ƙarasu inda yake tsaye, shikam kota kanta baimi ba ya tura kansa cikin compund ɗin gidan,yana shiga shima Abbou ya fito daga masjid ɗin,kallon Nusaibat yyi yace "a'a daughter har kin fito kenan" kaita ɗaga masa tare da faɗin "eh Abbou" murmushi yyi mata yace "kuma sai yanzu bobo ya shigo gidan,aida kin tsaye kun gaisa,ba kya yi zaman banza ba" kanta a ƙasa tace "a'a naga ya gaji zan dawo ne ai" jinjina kai yyi yace "ok sai kinzo" da haka ta shige gida a tare suka jera ita da Alhaji Mubarak mahaifinta zuwa cikin gidan....,lokacin daya shiga gidan babu kowa a main parlour sai Mama ta tisa gashasshen kifin da yazo dashi tana ci hannu baka hannu ƙwarya,fito da ido waje yyi tare da faɗin "yau naga kama ɓera" washe baki tayi tace "a'a Muhammadu lale ai nace tun da naga kifin nan nace nawa ne ka siyo min, sabida kam cikin yaran nan babu mai tunanin siyomin wani abu sai kai, ahhh to ka dama Imran yaji labari,kaiii Allah dai ya ƙyauta mana ai ban taɓa ganin marowacin yaro kamarsa ba kuma..." dry Imran yyi yace "wato matar nan baki da al'ƙibila,yanzo fa kika gama faɗin yaya Jalal bashi da kirki mislikanci yyi masa yawa,baki taɓa ganin Mutum mai taurin zuciya irinsa ba,gashi ƙato kamar basa mude dukkan matar da zata auresa ba ƙaramin jahadi zatai ba...kai ni wani abunma bakina bazai iya faɗin sa ba domin yyi muni" salati Mama ta zabga tare da sauri haɗiye kifin data saka a bakinta tace "yau naji haɗin faɗa Allah Nagode maka ina da sheda ina yarinyar nan mai irin sunanka dan Allah faɗa masa gsky..." ta ƙare maganar tana kallon Jalilerh wacce take ƙwance tana kallon Jalal da duk maganar da ake idanunsa a rufe yake,shima sai lokacin ya buɗe idanunsa ya sauke a cikin nata idon,sauke idanunta tayi,kayan jikinta yabi da kallo ganin wando three gauter a jikinta sai ƙaramar riga wacce ta fito da surar jikinta ga yadda gashinta yyi ƙwance a gefen fuskar, ɗan ƙwana biyon da tayi a gidan gaba ɗaya ta sauya kamar ba ita ba, Aryan dake tsaye tun ɗazo a bakin ƙofa yace "beb ke kifaɗi gsky mana tunda a gabanki akai" ya faɗi maganar yana shigowa cikin parlour'n,turo baki tayi gaba cikin ƙaramar muryarta tace "ban iya mai-mai tawa aƙwai tsayi maganar" salati Mama ta kuma rafkawa tace "daman da ganin yarinyar nan muguwace babu Allah a ranta,amma akan idanunki na faɗi komai kice wai baki sani ba,ehhh ai ba abun mmki bane tunda ahlil kitab ce ke" miƙewa Jalal yyi tare da faɗin "uhm wannan kifin dai na barbaɗa giya ciki" da sauri ta furzar dana bakinta tace "ahhha kai dai Muhammad aƙwai mugun mutum,ashee dai nayi gsky banda mugunta babu abinda ka iya,kabarni naita turawa a cikina..,haba shiyasa naji na fara juyawa idanuna yana janyewa wlh ka sani nai maye ban yafe ba" Imran ne yyi dry yace "da kuwa kinyi ƙyau da mayen" miƙewa tayi ta fara kumfar baki tare da faɗin "wlh gidanku zan bar maku,sbd kunga ina zaman cin arziƙi ko? nima da Lamir yana nan bako isa ku ganni a wannan shegen gidan naku ba,gidan kamar za'a sai da mutum lungo da saƙo,jiya na leƙa wani waje na ɗauka irin ruwanan ne dake taruwa ashe naku na mugunta ne banda wannan yaron Murtala nake faɗa maku da tuni nayi iyooo a ciki" duk miskilancinsa sai da yyi murmushi, Abbou da Mummy dake sakkowa daga saman bene Abbou yace "gidanku bobo me kai mata ne" waro ido Jalal yyi tare da juyawa idanunsa yace "kawai gigin tsofa ne" kallon Abbou tayi tace "Nagode Allah daya nuna maka abinda Muhammadu kemin,haka jiyama sabida na shiga ɗakin sa neman wannan abun na roba wanda ake lakata da cokali ya koroni" girgiza kai bobo yyi jin abin hadda sharri kallo Irfan yyi wanda shigowarsa kenan daga makaranta sabida lecture ne yace "kai min kayan nan side ɗina" yana faɗin haka ya shige cikin part ɗinsa, Abbou da kƴar ya lallaɓa Mama tayi shuru, Jalal bayan yyi wanka ya sauya kayansa ya zauna daga shi sai three gauter ko singlet ɗin dake sakawa yau bai saka ba,yana zaune yana watching t.v yaji an turo ƙofar kai ya ɗaga dan ganin wake shigowa,kamar yadda yyi zato itace h riƙe da tray a hannunta sai kuma dugun jug da ƙanan glass cup guda biyu, miƙewa yyi ya nufi wajan t.v ya ɗauki remote,tana ajjiye tray ɗin a saman table ta juya da sauri zata bar parlour'n tako biyu yyi ya sanya hannu ya damƙo ta, hannu yasa a saman lips ɗinta ya kama ya murɗa da ƙarfi zafin data jine yasa ta kifa kanta a ƙirjinsa ta saki kuka tana yarfe hannu,ganin yadda take kukan yasa shi zagaya hannunsa ya rungometa a jikinsa tare da ɗura laɓɓansa a saman kunanta ya ɗan busa mata iskar bakinsa yace..
Uncle ne is'nt free if you need contact me.. 300 for nmrl grp 600 for vip 0116886423 sulaiman naima a unioun bank
send ur evidence of payement to 08119237616
ka biya ka karanta..idan ka zaɓi na...🤷🏻♀?
6/10/21, 1:05 PM - Buhainat: Ya saka hannunsa ya dafe saman kansa,a zuciyarsa yana mai karantu sunayen Allah guda 99,har kan ya lafa masa,kana ya fara karatun cikin nutsuwa da kuma kamala,a haka suka idar da sallah zuhur ɗin, bayan an sallame anyi azkar wasu suka buƙaci Jalal da yayi masu ƙarin karatu haka ya fara karatun nan kowa ya zauna yana sauraran sautin daddaɗar muryarsa,kowa yaja Kur'ani gabansa yana kalla amma shi idanunsa lumshe yake yana karatun cikin ƙwarewa.
bayan sun kammala sukai masa gdy shima miƙewa yyi tare da ficewa daga masjid ɗin, ƙofar get ɗin gidansu ya samu Abbou tsaye shida Alhaji muktar suna tattaunawa,suna ganinsa sukai shuru,kallon Abbou yyi kana ya kalli abokin Abbou yace "barkan ku da hutawa" cikin nuna kulawa Alhaji muktar yace "yawwa Muhammad Jalal yaya karatun" lumshe ido yyi tare da pouting lips ɗinsa yace "Allahamdulillah" yana faɗin hakan ya kalli Abbou cikin ƙasa da murya yace "Abbou ban key ɗin motarka zani duba motar dana saka a kawomin sbd gobe aƙwai inda zani mai muhimmanci" hannu Abbou yasa a aljihunsa yace "to! aikam na bar key ɗin a main parlour bari na kira Aryan ya kawo maka" girgiza kai Jalal yyi tare dayin hanyar ƙaramin get yana tafe yana faɗin "no bari naje" ya ƙarasa maganar yana shigewa cikin gidan.
Bayan shigewarsa Alhaji Kabeeru ya kalli Abbou cikin damuwa da maganar da suke yace "anya Jalal lfy yake? naga ya faɗa ko kuma a haka yake ne,kasan rabona dashi tun yana ƙarami" numfashi Abbou ya sauke cikin damuwar shima yace "Ni kaina lamarinsa yana bani mamaki,amma tun ranar daya dawo gida nasan baya cikin nutsuwarsa kuma lfy bata ishe sa ba,lamarin Jalal yana damuna shiyasa ma yanke shawarar abinda naga ya dace banda kai da liman babu wanda ya san da wannan lamarin hatta shi Jalal ɗin banso ya sani, nasan wata rana zaiyi alfahari da abinda nayi masa"
murmushi Alhaji muktar yyi domin ya fahimci manufar abokin nasa,da kuma babban dalilinsa akan