Showing 45001 words to 48000 words out of 120090 words
ajjiyar zcyar wanda yaci kuka ya ƙoshi, ga yadda lokacin guda jikinta ya zuge da wani zazzafan zazzaɓi,kallonta yayi yaga sosai jikinta yake rawa da dukkan alama an tsorata ta da yawa, ƙara shigar da ita cikin sa yyi yana shafa kanta kafin a hankali yace "yadda kike tunanin abin ba haka yake ba" Jalilerh tace "to Uncle mene?" Idanunsa ya ɗauke daga gare ta yace "kin taɓa yin addu'a idan ki kaga wanda kike jin tsoro?ko kuma kin taɓa ga wanda ya zalunce ki? Mu anan aƙwai wata aba da ake kira ƙaddara kuma cikar imanin mutum shine yadda da ƙaddara" cikin ƙasa da murya tace "Uncle mene imani?" ta faɗa tana shafa sajen fuskarsa, numfashi ya sauke yace "Imani shine yarda da cewa Allah madaukakin Sarki shine yayi halitta kuma ya halicci kowa da komai,ta wata sigar kuma imani da Allah shine abin tsira, imani da Allah na nufin a gasgata shi ta bangaren halitta ... wanda Allah ya yi nufin ya shirye shi sai ya yalwata zuciyarsa ga musulunci? (Al-an'am : 125).
Sannan aƙwai rukunan imani guda shida...
1.Imani da Allah da kuma yarda da Annabi Muhammad Manzon Allah ne.
2.Imani da Mala'ikun Allah
3.Imani da littatafan Allah, wadanda ya aiko Manzanni dasu. Misali alkur'ani, Injila, Zabura, attaura da sauransu
4.Imani da Manzanni dukkansu, amma alQur'ani ta ambaci guda 25 harda Manzon Allah tsira da aminci su tabbata agare shi.
5.Imani da ranar tashin Kiyama
6.Imani da kaddarar data shafe ka maikyau ko marakyau.
Kinga a nan dole kiyi hqr da ƙadarar data samemu baki ɗaya,kada ki damu da maganar wani ko wata,domin bashi da wuta bare aljanna sannan babu ruwanki da riƙe wani a ranki dukkan wanda ya cuceka idan babu nan aƙwai lahira to kin manta da dukkan wani abu da akai maki tunda ba'a taɓa lafiyarki bare inda nake tsoro" ya ƙare maganar yana saikin wata nauyayyiyar ajiyar zcy a ƙasa zcyarsa kuma yana mana Allah gdy da abinda yake tunani bashi bane, "Uncle me kake tsoro to kai?" Kallonta yyi ba tare da yace komai ba yace ya ɗauke kansa daga gare ta,kamar daga sama yaji tace "Uncle yaya zanyi na zama imani da kuma wa ɗan nan abubuwan daka faɗa?" Gyara zamansa yyi tare ɗaga ta daga cinyarsa ya ajjiye ta gefe yace "dukkan wanda suke da wannan abun sun yarda da Allah sannan sun yarda da Annabi Muhammad Rasulullah,kuma sun yarda Annabi Isa bawan Allah ne ba ɗan sa ba" shuru tayi kamar me nazari sai kuma ta ɗaga kai tace "a Bible ma bayan an ambaci Isa bin Maryam sai da aka ambaci Annabi Muhammad Rasulullah" jinjina kai yayi yace "good" Jalilerh tace "ina son na yarda da Annabi Muhammad Rasulullah yaya zanyi?"
Da sauri ya kalleta yace "what da gske kina son musulunta Jalilerh tell me the truth?" Hawaye na bin fuskarta tace "eh, Uncle ina so mene abin tawaye? Bayan duk munsan muna kan ɓata ne Uncle ina son shiga ciki haske wanda zai haska zcyata dama duniyata baki ɗaya,ina son rabauta da addini na gsky ina so, Uncle ina son dai-dai ta rayuwata ne,ina sonyi duk wani abinda kake Uncle ina sonka da Allah kabarni na zauna wajanka ina jin tsoro" bai son lokacin daya jawo ta jikinsa ya rungome ta ba yana bubbuga bayan ta,tare da manna mata kiss a goshinta,wajan 30 seconds yaji ana bubbuga ƙofar parlour, janye ta yayi daga jikinsa kafin a hankali yace "come in" Jafar ne ya shigo cikin tashin hankali yace "tun ɗazo nake kiranka bakai picking ba, aƙwai matsala"ya faɗa yana share zufar fuskarsa,cikin ƙasa da murya Jalal yace "mene kuma?" Jafar yace "yarinyar data kiraka ɗazo kasan wace?" Ba tare daya kallesa ba yace "eh nagane ta" Jafar yace "ta mutu yanzu" da sauri Jalal yace "mene? Ita Hibba ta mutu to waye ya kirani da number ta" Jafar yace "a lokacin da kuke magana a lokacin hatsarin ya faru da ita,wata babbar muta ce ta kaɗeta" zama Jalal yayi tare da yin shuru kamar me nazarin wani abu Jafar yace "wannan abun aƙwai sa hannun wani,a nawa tunanin ba'a so ta nuna wannan vedio'n da take magana akai,an rasa yadda za'a amshe wayar ganin ta kusa police yasa aka haɗa wannan tuggun" miƙewa Jalal yayi yace "muje mu halarci jana'izar ta" yana faɗin hakan ya shirya cikin wata dakakkiyar shadda amy colour riga da wando da kuma babbar riga" miƙewa Jalilerh tayi tace "Uncle zani" bai kalleta ba yayi gaba abinsa bayansu tabi har zuwa main parlour tsayawa Jalal yyi yace "Mummy gata a gyara mata jikinta ina dawowa" yana faɗin hakan yayi waje....
Suna zuwa ana fito da gawar Hibba kai tsaye wajan makarar ya nufa ya ɗora duka hannayen sa biyu aka ɗauki makarar dashi...
Tsayawa yyi yana kallon gawar Hibba wacce aka gama sakawa cikin kabarinta za'a rufe ta a hankali yace
" بسم الله وعلى سنه رسول الله"
_Bisimillah wa'ala sunnati Rasulullah_
(Da sunan Allah,kuma akan sunnar Manzon Allah)
Ana gama rufeta da ƙasar wajan ya kuma cewa.
"اللهم اغفر لله اللهم ثبته"
_Annabi (S.A.W) ya kasance idan aka gama binne mamaci sai ya ce: *Ku nema wa ɗan uwanku gafara,kuma ku roƙa masa tabbatuwa,domin yanzu ne ake yi masa tambayar kabari* Ya Allah ka gafatar masa,Ya Allah ka ba shi tabbata_
Ana gama rufe ya miƙe tsaye akai addu'a dashi gaba ɗaya mutane sai ɗaukan photonan suke, kafin su bar wajan tuni an watsa labarai "Muhammad Jalal Kabeer bobo mai neman takardar kujerar Gwamna a garin ibadan a jam'iyyar D.R.P ya ziyarci jana'izar ƴar gidan Governor Mubarak Yahya cibo gwamna mai ci a yanzu a jam'iyyar D.P.P aka sanya photo nan su.
Kai tsaye gidan aka koma hadda Jalal yana shiga ya nufi inda Mubarak Yahya cibo yake .
"ان الله ما أخذ،واله ما أعطى،وكل شيء عنده بأجل مسكر فلتصبر ولتحتسب."
_haƙiƙa abin da Allah ya ɗauka nasa ne,kuma abinda ya bayar shi ma nasa ne,kuma kowa ne abu a wurinsa yana da ajali abin ambato..,sai ta yi haƙuri ta nemi lada *(na haƙurin rashinsa da ta yi)*_
ya faɗi haka kuma yana ƙarawa da "Allah ya jiƙanta yayi mata rahama" gaba ɗaya jama'ar wajan suka amsa da Ameen hadda shi Mubarak Yahya cibo da Lamir,haka akai masa jagora zuwa cikin gida yaywa Hajja Ayushert ta'aziyya,gaba ɗaya matan parlour'n kallonsa suke suna jinjina ƙyansa da kuma karamcinsa,yana fitowa securities ɗinsa suka mara masa baya har zuwa motar Lamir ne ya ƙarasu wajan yace "ko zaka rage min mota ta samu matsala kallonsa Jalal kawai yyi kafin ya sauke numfashi yace...
_you can pay only 300 naira to read a wonderful story that give you so much enjoying, you can continue Reading but you must pay me the day of judgement🌚_
_300 for nrml grp 600 for vip 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616_
6/10/21, 1:21 PM - Buhainat: 48-49
_Rayuwa abace mai wahalar gaske,haka zaman takewa yana da wahala sha'ani,wanda kake tunanin zai zama kariya gareka sai kaga shike neman kaika ƙasa ba tare daka sani ba,duk yadda kake da mutum kayi ƙoƙarin riga wani muhimmin abu ɗaya shafe ka ba komai ake faɗa ba,kamar yadda babu wanda yasan mene zai faru dashi gobe...haka babu wanda yasan mene zai faru a cikin littafi hatta ga marubuciya kawai a duk yadda salon labari yazo maku a haka za kuyi ƙoƙarin amsar sa,muna tafe ne miƙa buɗe shafin rayuwa a cikin labarinmu,bazan iya cewa naje tsakiyar labari ba a'a,haka kuma bazan iya cewa banje tsakiya ba, aduk sanda ku kaga marubuci yayi jin kiri wajan sakin labarinsa Tabbas aƙwai wani dalili daya sanya yayi hakan...zan iya cewa a ko wanne lokacin kuma a ko wanne irin yanayi zaku iya jin salon labarin ya sauya daga yadda kuke tunani,dan haka dukkan abinda zaka ɗauka ka bawa marubuci baza ku biya sa abinda yake ba,kun sani sai dai wasu suyi watsi da sanin su,in Sha Allah ina zuwa ƙarshe book 1 sai nayi ƙwana biyar ciff banyi posting dan haka You guys get ready🌚🌚_
Never mind,shiga motar Lamir yyi suka nufi gida tare dashi,suna isa gidan drever yayi parking a parking space,tare buɗewa Jalal ƙofa ya fito,kai tsaye cikin gidan ya nufa Jafar kuma ya juya zuwa gida domin ya huta,suna shiga suka samu kowa a parlour zama Jalal yayi kusa da Abbou kafin ya zame hular kansa yace "barka da hutawa Abbou" murmushi Abbou yayi cike da jin daɗin ganin yaron nasa ya ƙwantar da hankalinsa yace "Ma sha Allah, Allah abin gdy naji daɗin yadda ka ƙwantar da hankalinka,daman komai mai hucewa ne dukkan baka da hakkinsa kana zaune za kaga sakayya cikin ruwan sanyi,kuma hausawa sunce maƙurci mawadaci wata rana wannan abin sai dai mu bada labari" jinjina kai Jalal kamar zai shuru sai kuma yace "already na manta komai,sai ƙarin ƙarfin guiwa dana samu" cikin jin daɗi Abbou ya shafa kansa yace "naji daɗin hakan lokaci yayi da zaka nunawa jama'a waye kai, lokaci yayi da zaka nunawa duniya ni Alhaji Kabeer nina haifeka, lokaci yyi da zakai faɗa.., faɗa akan abinda kake so ba wa maƙiyanka ba" lumshe ido Jalal yayi yana mai jin sanyi da kuma wata nutsuwa na ratsa jikinsa,tabbas dukkan wanda ya yarda da Allah kuma ya kaiwa Allah kukansa baya taɓewa,an nufesa da sharri sai Allah ya nuna masu ikonsa abinda sukai domin sa cikin ruwan sanyi ya samesa,ya san daka nan zuwa wani lokaci kaɗai buƙatarsa zata biya farin cikin daya daɗe bai samu ba sai ya samesa a lokacin,rayuwa domin daman taƙi ce yadda ka ɗauke ta haka nan zata zo maka,da sauƙi ko akasin hakan,duk yadda kake tunanin abu sai kaga Allah yyi ikonsa abun ko yazo a yadda kasu ko kuma akasin haka,yana riƙon Allah ya ƙara ɗora sa akan dukkanin maƙiyansa, Allah ya bashi ikon aikata dai-dai da barin wanda yake ba dai-dai ba..
Mummy ce tace "Bobo Jalilerh zazzaɓi ya rufeta nayi nayi tasha ko tea ne amma taƙi sai kuka take,ban san yaya ne zan mata ba" kallonta yayi ya ɗauke kai kafin Abbou ya ɗura da faɗin "yawwa idan ka gama ina son ganinka" miƙewa Jalal yayi kafin yace "ina Mameey ne?" Mummy tace tana part ɗinta itama ba taji daɗi ba,kafin yace wani abu Mama ta saka kuka tare da miƙewa tsaye tana faɗin "nikam gidanku zan bar maku ina dalili yaro ya dinga gaba daɗi kamar bani na haifi uwarsa ba,to uba nane kai da zaka dinga haɗe min rai kamar nina sace maka ƴar,banda abinda wanda ya cuci wani ai shida mahaliccin sa,kuma ina tsoran Allah,huuuuu ni mai yarinyar tayi min da zan aikata mata haka,amma duk kunbi kun tsanani ɗan tsiran da yake siyomin ya daina, ahhh niba muna tare da ita a nan parlour muna shira gwanin sha'awa ba sai kawai naji tayi ihuuuu,to kun sanni da tsoran aljanu na tashi da gudu kai ɗaki har ina tuntu ɓe dake ni ba uwace ta haifan ba shi yasa babu wanda ya kula da ciwon da naji ba, ahhh to babu ruwa na ina zan kai hakkin ƴar yarinyar nan"ta ƙare maganar tana face majina.
Kallonta kawai Jalal yayi tare da juyawa ya nufin upstairs,Mama ta ƙara saka wani kukan tace "wlh ya tsanane ba kaga wani kallo da yake min ba,kawai ka ɗauki huƙa ka yanka ni ya fimin sauƙi akan wannan mugun halin naka" Abbou yace "haba keda ba kiyi masa jaje ba tare da addu'a yaya za kice haka" Mama tace "shikenan idan kayi aikin Allah saika faɗa eyeee kabeeru?wlh yini nayi ina sallah ni wata ma ban san me mace ba,amma yaron nan duk bai gani ba burinsa ya hulaƙanta ni,ai shikenan wlh bashi ma da wani lafi kabeeru kai ne mai laifi tunda baka koya masa yadda zai mutun tani ba,yanzu da wannan yaya za'ai yyimin haka" ta faɗa tana nuna Lamir wanda bai ce komai yana zaune yana kallon kowa ido yace "to Mama komai ba hqr ake dashi ba,kuma ai jikanki ne ƙilan irin wasan nan na jika da kaka yake Maki" Mama tace "yooo ni tunda wannan yaron ya sumu ya taɓa zuwa munyi shirar minti goma ne?...,ai sai kai ɗin dama zameka dolanka" Abbou miƙewa yayi tsaye yace "Mama sai hqr kin san yaran yanzu" yana faɗin hakan ya shige part ɗinsa sbd ganin magrib na shirin yi, miƙewa Lamir yyi bayan ya saki wani murmushi yace "Mama nizan huce" Mummy tace "ka gaida gida yaya" sallama yayi masu a hanya suka ci karo da Imran wanda tun safe daya fita sai yanzu..
A hankali Jalal ya buɗe ƙofar bedroom ɗin tare da tura kansa ya shiga, ƙwance ya sameta rufe da duvet sai rawar sanyi take,tana kallonsa ta shagwaɓe fuska tare da sakin kuka,gaban bed ɗin ya ƙarasa tare da zama a gefe ya kalleta yace "tashi zaune" girgiza kanta tayi tana ƙara jan duvet ɗin jikinta,bai ƙara magana ba ya gyara zamansa tare dasa hannu ya zare duvet ɗin da sauri ta rufe idanunta shi kam ko a jikinsa saima ƙara ture duvet ɗin yayi,sai yanzu gane dalilin ƙin tashin nata,daga ita sai three gaiter da half vest mara hannu gaba ɗaya manyan cinyoyinta suna waje,hannu yasa ya miƙar da ita zaune,kallonta yayi yace "meke maki ciwo" kasa bashi amsa tayi sai jikinsa data shige tana sakin wani kukan,ya lura gaba ɗayan ta a haka take shagwaɓaɓɓiya yace ita,komai na kuka ga son jin laushin mutum kamar mage,hannu yasa ya ɗago haɓarta a tare suka lumshe idanu kafin ya sunkuyar da kansa dai-dai fuskarta yace "Jalilerh..."da sauri ta lumshe idanungai sbd yadda sautin muryarsa ya daki dodokan kunanta idan ba zatai ƙarya ba yau ne kawai ta taɓa jin ya ambaci sunanta duk zaman da sukai tare,hannu yasa ya daki kumatun ta, a hankali ta buɗe idanunta tare da turo ƙaramin bakinta gaba..
Kallon lips ɗin yayi yana mamakin yadda Jafar yake bashi labari akan mace,shi dai gashi duk yadda suke kusanci da ita dai-dai da rana mai taɓa jin wani makamancin feelings ba,bawa ita kaɗai ba dukkan wasu mata babu abinda ya taɓa ji game dasu,yaga mata kala-kala a Paris amma babu wacce ya taɓa jin wani abu a kanta,me hakan ke nufi?ko dai Tabbas shi ɗin ba cikakken namiji bane mai cikakkiyar lfy?ko dai da gske shi ɗin bashi da wani abu da mace zata mura a jikinsa ne,ko dan bai taɓa tunanin yin wani abu da macen bane shi yasa baya jin komai,bisa yarda da jagorancin zcyarsa ya ƙara ƙasa da kansa tare ƙara dafe kanta ɗaya hannunsa kuma ya ɗura saman faffaɗan waist ɗinta, ware manyan idanunsa yayi yaga shi take kallo babu ko ƙiftawa a karon farko daya sakar mata wani laullasan murmushi tare da zare hannunsa ya ɗura a saman fuskarta ya rufe idanunta dashi, ƙara ƙasa yayi da kansa a dai-dai lokacin itama ta ƙara turo bakinta gaba cikasa Sa'a lips ɗinta na ƙasa ya faɗa cikin bakinsa,kansa yaji ya tsara da ƙarfin gske yayinda ita kuma ta sauke wani numfashi mai zafi da cikin bakinta ya daki nasa bakin, haɗe lips ɗinsa yayi tare mutsaso a hankali ya kuma ware laɓɓansa ya ƙara shigar da dwonlip ɗinta cikin bakinsa kafin a hankali cikin nutsuwa ya bata wani lafiyayyan hurt 😘
Uncle ne isn't free 300 for nrml grp 600 for vip 0116886423 sulaiman Naima s union bank evidence of payment 08119237616
6/12/21, 2:06 PM - Buhainat: *Uncle ne*
*End of book 1*
_Masu karantamin littafi ƙyau ta ba tare da kunyi payment ba,ina gdy masu yin payment na littafin Uncle ne nasan zallar soyayya ce sa ƙaunar littafin ina yinku a koda yaushe🥰🥰_
Da daddare Jalal ya miƙe daga kan sofa domin harya zauna ya tuna da kiran Abbou,a parlour ya samu Mama da Nihila da kuma Jalilerh wacce take kallo,babu wanda ya kalla ya haura upstairs,kai tsaye part ɗin Abbou ya nufa yana zuwa ya samesa zaune akan sofa hannunsa riƙe da jaridar daily trust, murmushi Abbou yyi yace "na ɗauka ka manta ne" zama Jalal yyi ba tare daya tanka wancan maganar ba yace "barka da hutawa Abbou" Abbou yace "yawwa ya ƙoƙari?" Jim Jalal yayi kafin yaja numfashi yace "Allahamdulillah" Abbou yace "ma sha Allah" kana ya ɗura da faɗin "Muhammad ina son ka bani a ron hankalin ka nan"kallonsa Jalal yayi ba tare kuma da yace komai ba,hakan alama ce take nunawa Abbou cewa Jalal shike saurare, Abbou ya ƙara zama yace "ban san me kake shirya wa rayuwarka ba,nayi shuru ne sbd ban son takuraka amma yanzu lokaci ne na tuna maka abinda ka manta" a hankali Jalal ya ɗaga kai ya kalli mahaifin nasa kafin ya sauke idanunsa ƙasa, Abbou yace "kana tunanin abubuwa da yawa naci gaban wasu amma kai baka tunanin yin abinda zai ƙara maka kima da mar taba a idanun jama'ar gari,kama neman shugabancin amma kai baka son ka zama shugaba a cikin gidanka, Muhammad ban son inda tunaninka yake ba,amma tabbas ya kamata ka tsaya kayi tunanin abinda yafi da cewa da taka rayuwar"tunda ya fara magana kan Jalal yana ƙasa harya gama faɗin abinda zai ce,jin shiru yayi yawa yasa Abbou faɗin "da kai nake ka tsaya kana kallo na" kallon Abbou kafin ya sauke numfashi yace "Abbou ni maganar naka ne ban gane ba shi yasa"jinjina kai Abbou yayi kafin yace "Ina nufin yanzu lokacin yayi da zaka ajjiye iyali kamar yadda kai ma na ajjiye uwar data haifeka,nasan yanzu ka gane magana ta" da sauri ya ɗago kai ga kalli Abbou,bai ce komai ba ya sauke kansa zuwa ƙasa, miƙewa Abbou yayi yace "ko ba zaka iya ba,ok jeka ma na riga nayi abinda ya dace a kanka ai" yana faɗin hakan ya shige cikin bedroom ɗinsa yabar zaune yana kallonsa..
Tsahun wani lokaci ya ɗauka zaune yana tunanin abinda Abbou ya faɗa, lumshe idanunsa few seconds ya ƙara buɗe su,wata nauyayyiyar ajiyar zcy ya sauke,cikin ransa yake faɗin,anya Abbou yasan abinda yake damunsa? Me zai sanya a wannan lokacin zaiyi masa maganar wani aure,da zai san abinda yake damunsa da shi kansa zai janye abinda yake faɗa, tayaya zai kalli wata ƴar mace yace yana so?tayaya zai iya zama da wata a matsayin matar aure,matar ma tasa,sam ba zai iya ba yana da kyau abarshi yaji da abinda yake damunsa wanda yake