Showing 78001 words to 81000 words out of 98315 words
bane, ɗaki kiji abinda zaice, gwaggo dake zaure tayi dariya sannan ta fita tana murna raihana ta gaji da aure, niko nace ai baki tsaya kikaji ƙarshen film ɗin ba,
Ɗaukar wayar raihana tayi, tana ɗauka abinda faruk yace mata don Allah kiyi haƙuri, insha Allah gobe ina nan zuwa, kiyi haƙuri kinji?"",,,,, raihana tace to , yana faɗin haka ya kashe, wayar,
Umma tace miye?"",,,, raihana ta faɗa mata, sannan ta faɗa mata yanda sukayi da faruk, umma tace to kiyi haƙuri ki jira zuwansa, raihana tace to,
Momy tana komawa gida, tun a bakin get take jiyo ihun zainab da gudu ta shiga gidan tana tambayar lafiya?"",,,, amma zainab sai ihu take kamar zata mutu tana sulalacewa tana faɗuwa ƙasa tana kuka mai tada hankali,,,,,,
momy tace dan ubanki lafiya?"",,,,, miye akayi maki ne?"",,,,,,,, zainab tace momy an cucuce an takaita man rayuwa an gama dani Allah ya tsine ma uwar miji marar adalci wanda bata barin surukai lafiya, momy tace waike miye?"",,,, zainaba tashi tayi taje kusa da momy sannan tace momy uwar miji takaini asibiti aka zubar man da ciki, wayyo Allahna kila ma bazan sake samun ciki ba, wayyo Allahana,
momy hankalinta ya tashi a suƙwane da sulale saman kujera tana sake tambayar a bisa wani dalili?"",,,, zainab tace momy cewa tayi na malleke mata ɗa, komai ni kaɗai yake mawa, duk nemansa akaina ya ƙare kuma tace ya sakeni idan bai sakeni ba zata tsine mashi amma yace bazai sakeni ba, ita ta gane ina da ciki shine ta haɗa kai da likita yayi man allura cikin ya ɓare saida akayi man wankin ciki, yiiiiiiiiiiii taci gaba da kuka,
yayar momy dake gefe tace to kinga ishara?""""",,,,,, tun kafin aje ko ina ko?""",,,,,,,, ke kince baki barin raihana ta aihu a gdan faruk toke ɗiyar taki ta samu ciki an zubar dashi, kuma gata tana cewa kila baza ta sake samun wani cikin ba?""""",,,,,,,,,,,,,,,,
Ya kika ji baƙin ciki yau a ranki don Allah?"""""",,,,,,momy tayi shiru, yayarta tace to yanda kikaji yau irinshi ne maman raihana zataji, wallahi ba muyi ma kanmu adalci ke ayi ma ɗiyarki gata, amma ku, kuma ku auro na wasu ku ƙuntata masu wannan rashin adalci ne wallahi,,,,,,,,
kallon zainab tayi sannan tace ya mijin naki yace ne?"",,,,,, cikin kuka zainab tace cewa yayi inyi haƙuri zaizo, yayar momy tace to Allah ya jishemu alkairi, kallon momy tayi da hawaye yake zubo mata daga idon ta, sannan tace kuka ma yanxun kika , kiyi maza ki fara tuba , yau da raihana kika sa aka saki kema taki za"a koro daga gidan aure, kiyi ta kanki ki canja rayuwa tun kafin gaddara tahau maki wadda tafi wannan bala"i,
tana faɗin haka tayi gaba, zainab sai kuka takeyi,,,,,,,,momy ma kuka takeyi,
Umma ce ta tisa raihana a gaba tana tayi mata nasiha tare da nuna mata haƙuri da jarabawa imani ne, komai yayi farko zaiyi ƙarshe kuma duk wanda Allah yaso ɗaga darajarsa to sai anjarabe shi don auna imaninsa tana bata haƙuri ta ƙara da cewa ta saurari zuwan faruk ɗin suji,
ranar dai raihana haka tayi bacci ba cikin daɗin rai ba, tunanin wulaƙancin da momy tayi mata takeyi, saida ta goge hawaye, haka tayi ta juyi har bacci yayi gaba da ita,
***
*F*aruk yana gama sallah asuba, ya fara shirin tahowa, dan gaba ɗaya ji yake kamar ya miƙa hannunshi ya ɗauko raihana, duk ta bashi tausayi dan gorin da momy tayi masu wai basu da muhallin , yace Allah sarki da wata "yar rashin kunyarce ai sai ta zage momy fess dan akwai surukai masu rashin ladabi, amma ita sai bata haƙuri take amma momy ji take kamar ana zugata, hmm insha Allah kun gama haya, aini banma san ba gidanku bane, wayarshi ce ta fara kuka, yakai dubanshi wurin wayar sannan ya ɗauka,
Sallama yayi , tare da cewa momy kun tashi lafiya?""",,,,,,, lafiya qalau ga zainab nan an dawo da ita bata da lafiya tun jiya ,,,,,,, faruk yace miye ya sameta?""",,,,,,, momy ta faɗa mashi duka abinda ya faru,,,,,,,, salati yayi sannan yace to yanxun miye matsalarta?""",,,,,,, momy tace aini kada ma baƙin ciki ya kasheta saboda an zubar mata da ciki,,,,,,,,,,
faruk yace an kaita asibiti ne?""",,,,,,,,, momy tace A, a, faruk yace bari sadiq zaizo yakaita , momy tace to kai sai yaushe zaka dawo ne?"""",,,,,,,, faruk yace cikin satin nan, tace to kashe wayarta tayi, """anan kunga saboda matsatsi da takura irin wanda take mashi dashi da iyalinsa yasa ya ɓoye mata wani abu"""",,,,
bayan ya gama wayar ne, ya kira raihana, ita kuma cikin bacci taji waya tana ta ihu , don haka a gajiya cikin yanayin bacci takai hannunta inda takejin kukan wayar ta lalubo ta ɗauka, a kunnenta ta kara, tare da cewa hello cikin maganar bacci,
shi kuma cikin sigar jan faɗa yace in sani hankalinki kwance kina bacci kinajin daɗin ki ko?"",,,,,,,, uhum tace sannan tace bacci bafa wani daɗine dashi ba, kawai ma dan yana ɓarawo ya saceni , yace to gani nan zan taso yanxun insha Allah, tace to Allah yasa ka iso lafiya ubangiji ya tsare hanya, yace amin, ta kashe wayar,
tana ajiyewa wani kiran ya sake shigowa, sake jawo wayar tayi ta ɗauka tare da karata a kunnenta, tace ranka ya daɗe miye?"",,,, murmushi yayi sannan yace na mance bance maki i love u ba, murmushi raihana tayi sannan tace ngd, ta sake kashe wayar,
murmushi faruk yayi sannan yace anya yarinyar nan tana so na?""",,,,,,, tsaki yayi sannan yace bara in sake kiranta sai tace man tana so na, kirane ya shigo cikin wayarshi don haka yana dubawa ya miƙe tare da ɗaukar wasu takaddu yayi waje,
momy kuwa tana can ta shiga tashin hankali , saboda abun zainab yaci tura kuka take tana ƙarawa saidai ta faɗi dan duk jiya batayi bacci ba, baƙin cikin an zubar mata da cikinta takeyi,,,,,,,, momy tayi rarrashin duniya amma zainab sai wani ɗauke nunfashi takeyi kamar zata bi cikin ta iskoshi,
momy wayar faruk ta kira, number busy ta kira yafi babu adadi amma maganar ɗaya ce, user busy, haka ta haƙura ta zauna tana sauraron ikon mai sama"u,,,,,,,,,
sadiq kuwa sai ƙarfe 10:09am ya iso gidansu faruk , don haka yana zuwa babu ɓata lokaci momy suka kamo zainab akai asibiti da ita, niko nace candai,
Shi kuma faruk sai 9:08pm ya shiga cikin gidanshi tare da motocin da sukayo mashi rakiya, ko parking ɗin kirki ba,a gama ba, ya fice daga motar burinshi kawai yaga raihana,,,,,,,, yana shiga ɗakinta ya nufa, yana ayyanawa wasu abubu a ranshi,
yana shiga yaga gado babu kowa, toilet ya duba bata nan, A,a dubawa yayi ko ina babu raihana, wayarta ya fara kira, bayan ta ɗauka ne, yace kina ta ina ne haka?""",,,, raihana tace to ai ina gida!"""""",,,,,,, wane gida?""",,,,,,, tace ina gidanmu, yace gdanku kuma?""",,,, wannan wace irin magana ce kuma?""",,,,,,, raihana tace ba wata magana bace, kayi haƙuri , ta kashe wayarta, tsaki faruk yayi sannan yace wai yaji tayi?""",,,,,,,,,,, ai sai kije kiyi tayi ba nace kiyi haƙuri ba, haka yayi ta sabbatu kamar raihana tana kallonshi, danshi baisan momy ta korata ba, kawai dai abinda yaji tana mata gorin gida,
tsaki yayi sannan yace lallai inbar abinda nake in taho saboda ke, dan ƙarshen ki wulaƙanta ne, shine zaki tafi gidanku?"",,,,,,, hmm ni ban iya biko ba, nayi na farko tunda nine nayi laifi amma yanxun bansan abinda yasa kika tafi ba, sai ayi maki uziri muga,,,,,,,,,,
Umma tace ma raihana cewa yayi zaizo ne?""",,,,, raihana tace barshi umma wani fushi fushi yakeyi ma, umma tace to ya yace maki?""",,,,,, raihana tace baice komai ba, Umma tace kirashi to kic......,,,,,, bata ƙara maganar ba raihana tace don Allah umma ki barshi, ai cewa yayi zaizo baizo ba, barshi,,,,,, tou pha, abunda dai duk kowa ya kasa ba kowa uziri,,,,,,,,,
tsaki faruk yayi sannan ya sake kiran raihana, bayan ta ɗauka yace waike da kika tafi mi akayi maki ne?""",,,,,,,,,, raihana tace ba komai, yace momy tace wani abu ne?""",,,,, raihana tace tace inxo gda sai ka dawo,,,,,,,,,,, faruk yace dagashi fa?""",,,,,,, tace haka aka tsaya, yace to yayi kyau,,,,,,,,,,,,,,,
Likita ya shedawa momy cewa lallai zaiba ta rage damuwa idan ba haka ba, lallai zata jawa kanta matsala, ya ƙara da cewa tayi haƙuri ubangiji zai bata wani, cikin kuka zainaba tace ciki fa?"""ɗana ?""",,,,, nasha wahalata sai a zubar man da zalinci?""",,,,,,,,,, sai kuka takeyi ganin abun na zainab ya zama hauka yasa likitin fita yabar ɗakin, dan ana kwaɓa kai yana ƙara hawa,,,,,,,,,,,,,,,,
wani tunani faruk yayi don haƙa kiran raihana yayi bayan ta ɗauka yace kiyi haƙuri insha Allah da safe zanzo, raihana tace to Allah ya kaimu, yace amin , sannan ya ajiye waya, shawarar daya yanke itace lallai zai ɗauki raihana kawai yabar garin da ita, har momy ta sauko dan baisan abinda raihana tayiwa momy ba, haka dai ranar ya kwana saidai ya saƙa ya kwance,
***
*Y*ana tashi da asuba, wanka yayi , yana fitowa wanka wayar raihana ya kira cewa tayi sauri duk abinda zatayi yana zuwa gida yanxun nan, yana faɗin haka ya kashe wayarshi, ya wuce masallaci,
Umma kuma tace waye yake kiranki ne?""",,,,,,, raihana tace Faruk ne, Umma tace lafiya?""",,,, raihana tace wai yace in shirya yana zuwa yanxun, umma tace to tashi ki shirya tunda baki san abinda zai kawo shi ba..............................
Copied By
YAYA HAYAT
(admin
Hayat hausa novels
Hausa novels and fashion
Cool novel, makeup and kitchen1⃣
Cool novel, makeup and kitchen2⃣
AND
Cool novel, makeup and kitchen3⃣)
WHATSAPP NO:
+2349030159301
[1/8, 9:44 PM] Jamila Musa Ws: 💦💦💦💦💦
💦💦💦💦
*ZAWARCI*
💦💦💦💦💦
💦💦💦💦
*Page* 4⃣3⃣
*AMEENCI WRITER"S ASSOCIATION* 📚✍🏻
*MEELAT MUSA* 🌹
***
*MACE TA GARI*:• Abokin zaman ki bazai taɓa yiyuwa ki sameshi 100% ba, don haka zai iya kuskurewa, rayuwar Aure zo mu zauna ce kuma zo mu ɓata saboda haka ba kullum ne za,asha zuma ba, Rayuwar aure tana buqatar haquri juriya da yiwa juna afuwa, Abokin zamanki yana da halaye biyu , mai kyau da marar kyau, idan yayi miki marar kyau ɗin toh ki hararo ɓangaren mai kyau ɗin yin hakan na iya sanyaya miki rai ya kuma rage miki raɗaɗin damuwarki,
Babu yadda xakiyi ki samu abinda kike buri a xaman aurenki 100% domin kuwa a duniya kike rayuwa ba"a Aljanna ba, duk halin rashin jin daɗin rayuwar aure da kikeyi da abokin zamanki akwai wayanda nasu yafi naku muni don haka saiki godewa Allah ki kuma miqa lamuranki gareshi, zaman lafiyar rayuwar aurenki tana buqatar agaji daga wajen Allah saboda haka ki rinqa saka shi a cikin addu"o"inki,
zaman aure yana buqatar sirri saboda haka ki taqaita bayyana matsalolin gidanki ko daga waliyyenki ne, Acikin makusan tanki bazai rasa maqiyan ɓoye ba, da masu maki hassada saboda haka bayyana matsalalin gidankina iya faranta musu sai kiyi hattara da masu baki shawara,
*Nagode sosai saƙon yaxo gareni SAFEENAH IDREES JA"EH { SAFFAH ONEE } nagode sosai da addu"a,*
Masoyana ina tare daku baki ɗayanku duk inda kuke a faɗin duniyar nan saƙon ku yana zuwa gareni ngd sosai da addu"ar ku, masu bina PC idan kunga banyi reply ba kuyi haƙuri don Allah ba ina basarwa daku bane, A, a wallahi abubuwane sunyi yawa ngde sosai da addu"a har kullum ina cewa kune *MAUDU "INA* taku har kullum mai san farin cikinku wato *MEELAT MUSA*
*ZAWARCI*
****
*U*mma tace towai ina zakije ne?"""",,,,,raihana tace Oho Umma nima dai ban sani ba, amma koma dai miye ni bama zan wanije ba,,,,,,,,, umma tace kull kada ki kuskura kiyi haka, mijinki ne idan dai har kina san samun tsira da dacewa da rahamar Allah kiyi biyayyawa mijin matsawar bai saɓi Allah ba,
Raihana tace haba Umma kullum sai ayita koroni kamar wata akuya?"""",,,,,tunda auren bayayi to a haƙura mana,,,,,,,, umma tace kiyi haƙuri don Allah komai yayi tsanani sauƙi bayansa, don haka tashi kibi umarnin mijinki kamar yanda yace, maza kije ki shirya,,,,,,,,,
Miƙewa tayi tare da zuwa ta ɗora ruwan zafi dan tayi wanka, alwallawa tayi ta shiga ɗaki don gabatar da sallah asuba,,,,,,,,,,
Faruk yana dawowa masallaci , ruwan lipton kawai yasha, bayan ya gama ya ɗauki wayarsa ya kira momy don jin yanda mai jiki ta kwana,,,,,,,,, momy tace nidai kawai yarinyar nan a fitar da ita ƙasar waje,,,,,,, faruk yace babu damuwa, ina za"a kaita ne?""",,,,,momy tace *Egypt* faruk yace to haka yayi ?"" Eh tace shi kuma yace to ba damuwa koma miye sadiq yana nan,
Momy tace kai kafi ƙarfin kaxo ne?"",,,,,, yace nima zanzo da zaran na kammala wasu abubuwa, momy tace to ina sauraren ka yace tam sannan ya kashe wayarsa,
Raihana tana gama sallah wanka ta shiga, bayan ta gama wanka ta fito ne, tana cikin shiri ne, taji wayar ta fara kuka, takai hannunta don dubawa, faruk ne, ɗauka tayi tare da sallama yace hajiyata gani a ƙofar gida, raihana tace mai zan shafa ne, yace haba kiyi sauri fito na shafa maki a mota,
raihana tace nidai don Allah A, a yace to gani nan shigowa gidan, raihana da sauri tace A, a nidai A, a don Allah basai kawani zo ba, ina fitowa, Faruk yace sai nazo gani nan shigowa yanxu, ya kashe wayar,
Raihana tace Umma zai shigo, shigowa zaiyi fa, wannan wane irin abune shiga gidan surukai tun safe?"""",,,,,,duk raihana ce take magana, Umma tace to ai shima gdansu ne nan, haba umma sai ya wani shigo kuma?""",,,,,,,,, umma tace Eh, sallamar faruk sukaji, Umma da sauri ta jawo hijabi ta saka, shi kuma yana tsakar gida yana ƙarewa gdan kallo,
Duk ya wani ɓata fuska, sai girgiza kansa yakeyi kana ganin yanda yake abun kasan ƙanƙami yakeji, ga wata kwata da tabi ta ikin gidan ƙarewa gdan kallo yayi sosai yace Alhamdulillah wannan gda kuma har mutum ya biya kuɗi ya zauna a ciki?""""""",,,,,maganar umma yaji tana cewa ka shigo mana,,,,,,,,
Yace tom, wucewa yayi ya shiga ɗakin ko takalmi bai cire ba, ya tsaya a bakin ƙofa ya tsugunna, sannan ya gaishe da Umma, bayan sun gaisa ne ya sake bata haƙuri akan abinda ya faru yace kuma shi bayanan wallahi baimasan komiye ba, amma don Allah ayi haƙuri haka bazai sake faruwa ba,,,,,,,
Umma tace ba komai, miƙewa tayi tace bara aje a kawo maku kuyi kalaci, niko kaji wani ƙarfin hali bata da ko sisi pha, amma don tana so ta nemawa "yar mutumci dole tayi su,,,,,,
umma na fita, raihana ta kallashi sannan tace sannu ɗan gaye, wato baza ka iya cire takalmin ba, saboda kar ƙafar ka tayi datti?""",,,,, kallo faruk ya bita dashi sannan yace miye haka?"",,,,, tace komai ma, amma a ɗakina ai baka shiga da takalmi sai ɗakin mamana?"",,,,,,, tunda shi ba irin naka bane?"",,,,, sai ka gaisheta da takalmi ko?""",,,,, murmushi yayi sannan yace Allah ya baki haƙuri, takalmin ya cire sannan tace zauna, kusa da ita ya matsa ya zauna, amma faruk kana ganin yanayinsa kasan baiji daɗin ajiye jikinshi a wurin ba,
bawai ƙazanta ba ne, A,a yanda komai yabi yayi wani gashi nan dai, shima tsakar ɗakin wata cinyayyar leda ce, rabi da kwata, da wannan ledar ai gara bbu, duk wani iri yakeji,,,,,,, raihana dai ta fahimci haka amma itama basarwa tayi,,,,
Kallonta yayi sannan yace mujje mana, raihana tace bakaji abinda umma tace ba?""",,,,, yace haba muje don Allah wallahi banaso gari ya waye sosai dan momy batasan naxo ba, raihana tace to koma dai miye Umma tace mu jira muyi kalaci,
kallon agogo yayi sannan ya nuna mata, 06:59am tace to miye, kayi haƙuri mana, ajiyar zuciya yayi sannan ya kwantar da jikinshi saman bayanta, tace miye haka sai Umma taxo ta samemu a haka?"",,, kallonta yayi sannan yayi murmushi yace ƙanshinki nake san inji kwana da yawa naga ke bakima yi wani maraicina ba, raihana tace nayi mana, tana magana tana wasa ido, shiko baki ya saki ya bita da kallo, ƙara jawota jikinshi yayi, sosai salon nasu ya canja kundai san ma"aurata, abun kunya ya bani shiya sa nabi umna da sauri dan gani miye zata basu...,
Umma tana fita daga gida, ashe wayar raihana ta ɗauka, wurin wani mai siyar da shayi taje, bayan sun gaisa tace don Allah yakubu ka riƙe wayar nan ka bani shayi, da biredi a toya man wainar kwai, a komai ma dai a bani, yakubu ya anshi wayar ya duba, sannan yace ki riƙe bara a haɗa maki idan kin samu kin kawo,
Godiya umma tayi , ta jira ya haɗa mata duk abinda take so, sannan aka kulle mata a leda tayo gida, tana zuwa, ɗayan ɗakin ta shiga, ta kira raihana, ta fito, wuri ta kawo komai a zuba, sannan tace taje takai mashi,
bayan takai faruk ya ɓata fuska yace shidai ya ƙoshi, taɓe baki yayi sannan yace amma ke kiyi sauri ki gama mu tafi, raihana tace to idan har bazayi kalancin nan a gidan nan ba, kayi tafiyar, murmushi yayi da gefen bakinsa sannan yace to muje, ruwan tea ɗin kawai yasha, ita kuma raihana itama komai ɗan kaɗan taci, tana fita daga ɗakin faruk ya ciro wani coculate ya saka baki, shidai duk wani iri yake ji, kai amma suna da haƙuri, miƙewa tsaye yayi ya saka takalminshi, ya fita tsakar gida,,,,,,,
yana fita ita kuma ta fito daga ɗakin da umma take zaune, tana zuwa kusa dashi yace ki sameni ƙofar gida, tace to, ɗaga muryarshi yayi tare da cewa Umma mun wuce mun gode sosai, umma tace babu damuwa,,,,,,,,,,,,
Yana fita umma ta shigo ɗakin, raihana tace umma zamu tafi, umma tace to Allah ya tsare na gaba, ta miƙawa raihana wayarta, suna ɗan maganane sukaji ana sallama a zaure, raihana ta fito dan ganin ko waye???""",,,,,,,, wani soja ne ta gani a tsaye, yana girmama ta, a matsayinta na matar Oga, ɗan rusunawa yayi sannan yace gashi,,,,, hannu raihana takai ta ansa sannan yace Umma za,a bawa, raihana tace tam,
Cikin gida ta koma, tana shiga ɗaki tace ma umma gashi, buɗewa umma tayi wata "yar ƙaramin jakane, amma kuɗi daffff a ciki, daga umma har raihana idanuwa suka zaro, kafin raihana tayi magana, kira ya