Showing 42001 words to 45000 words out of 98315 words
burkuce kamar mai aljanai bisa kanta ana kare k"b tana cewa sai ta bigeshi, da gudu tayi cikin gida ta ɗauko wani ƙaton faskare tana a matsa a bata wuri yau sai ta raba kanshi da gangar jikinshi,
Gefe ɗaya ya koma yana cewa naga ubanda zai aureki shegiya saidai ki mutu bakiyi aure ba, raihana tace ƙarya kake wallahi Allah yafika shirman kan banza ɗan iska fasiƙi ai ubangiji ma bazai ƙarɓi bakinka ba, tunda bakin kullum cikin batsa da maganganun banza yake, shi kuma hannun kullum yana aikata ɓarna, haka zaka lalace ɗan iska ɗan akuya,
k"b yace zaki ci ubanki sai kin zama abin kyama da kwatanci a duniya, raihana tace insha Allah za"a nunani a kwatantani mata zasu yi alfahiri dani tunda nidai ba tsinanniya ba, kaiko babj namijin da zaiyi irin halinka saidai ya tsine maka da neman tsari da irin halinka,
mota k"b ya shiga yana cewa yaga ubanda zai aureta a faɗin duniyar nan rainaha tace ƙarya kake ai lokacin zaman gida ya ƙare, haka dai ya tafi yana tsitstsine ma raihana yana kukan baƙin cikin abinda ya bata, niko nace ashe kyautar bata je zuci ba 😂
Raihana ta kalli dandazon mutanen dake wurin kowa dai da abinda yake cewa wasu na ganin bata kyauta ba wanda kuma sukasan k"b suna cewa gara data mashi haka, ita dai bata bi takan kowa ba, tayi cikin gidansu , suma mutane da sannu sannu kowa ya kama gabanshi,
Umma da bata san abinda ake ba, dan har raihana taxo ta ɗauki icce bata san inda taje dashi ba, kuma data dawo ma umma tana ɗaki, ta yada iccen a tsakar gida ta shige ɗaki,
***
Amaryar raihana sai shirin hidimar biki take, hankalinta kwance tama manta da batun wani k"bn banza can, don haka ta gayyato farida da zulaihat amma dukansu babu wanda ta bawa labarin yanda sukai sa k"b ba, itama zulaiha bata tambayi dalilin da yasa badashi za"ayi ba,
duk wanda yaji raihana zata auri babban mutum kowa yana cewa ta kashe rayuwarta itako raihana bata bi takan kowa, dan itace ta zauna gida kuma itace tasan abinda taji dan haka duk wanda zai bata shawarar kada ta auri tsoho ta tattara shi a side, abinda taga dama shi takeyi danshi aure babu wani ruwanshi da tsoho ko yaro kaidai ibada zakayi duk wanda Allah ya haɗaka dashi sai kayi ma ubangiji godiya,
K"b yana cikin tashin hankali don ganin yau saura kwana biyu ɗaurin auren raihana kuma ya lashi takobin babu raihana babu ƙara aure har abadan duniya, saidai ta ƙare karuwarshi kuma bazai aureta ba, niko nace Allah yayi mana tsari da irinsu k"b ameen,
*****
*T*ou duk abinda aka saka rana sai yaxo, idan dai da rai da rabo , yau raihana tana cikin farin ckki da jin daɗi, don yaune ya kama ranar aurenta, "yan uwa da abokan arxiki an taru a gidan umma duk wanda ka gani yana cikin farin ciki , kamar yanda suka saba ko ince ma abin ya zamar masu al"ada ƙawayen raihana sun taru suna bada laecture tasu ta zawarawa, nikam wannan karon bazan tsaya ba, wurin taron ɗaurin aure zanje dan inga abinda zai faru,
Hayani tayi yawa a wurin taron ɗaurin auren maroƙa da makaɗa saiyi suke, alhaji ango an shawo babbar riga an kawo hula an kwama a ƙarshen layi, sai yashe baki yake zai samu sardidiya raihana,
Wuri dai ya gama haɗuwa, motoci da babura duk sun kashe bakin titin kasancewar alhaji mai rufin asiri ne, dan haka dai wuri ya haɗu, su iyayen raihana o ince waliyanta, suna sama tabarma zaune shima alhaji nashi waliyan suna zaune a sanan tabarma, wani maroƙi ne ya fara magana a cikin lasifika irin wanda "yan tallar kayan nauhi suke amfani dashi,
a saurara a saurara, ance kowa yayi shiri za"afa , kai jama"a salati goma goma ga manza rahama S. A. W, gabaki ɗaya wurin yayi shiru , kamar mutuwa taxo,
mutanen da suke cikin abun hawa suna jiran hanya an tare masu wurin wucewa duk sun damu, yayin da wasu suke ganin abun rashin kyautawa ne,
Hayani wurin ɗaurin auren ta tashi jin abinda waliyan ango suka cewa yanxun, hankalin waliyan raihana ya tashi, an fasa ɗaura auren alhaji da raihana ashe yarinyar bata da tarbiyyar karuwa ce,
wani ƙanin baban raihana zufa ta keto mashi lokaci guda ya fara kuka harda face majina, abindai babu daɗi ,
wani baban mutum daga gefe zaune haka ya taso ya ƙutso cikin tarom mutane harya iso inda waliyan raihana suke, yana zuwa ya durƙusa gaban shi ya riƙe hannuwan shi yace ina nemar ma ɗana auren "yarku, wani yayan raihana yace kai bakaji ba?"" ance karuwa yace, mutumin ya ɗago kai ya kalleshi yace naji, ita karuwa ba"a auren ta ne?"" yace toshi ɗan naka yace maka yana santa ne?"" alhaji yace duk abinda na bawa ɗana yasan bazan mashi zaɓen banza ba, don haka da farko dai a tsayar da mutane kafin su gama tafiya, haka aka ci gaba da shela tare da faɗin mutane su dawo, haka dai akayi ta dawowa har aka gama taruwa, mutumin ya nemarwa ɗansa auren raihana, aka bashi sanna suka yanka mashi sadaki ya bayar , aka ɗaura auren raihana da angonta, *Faruk Ahmad Hukuma*
abin mamaki duk wanda ke wurin saida hankalinshi ya tashi jin sunan wanda aka ambata, dan fitattacen mutum ne kowa ya sani,
Wani yayan raihana ne yabi mutumin yace bawan Allah ko kaine Ahmad hukuma?""" yace ba nine ba, yace waye?"" yace ɗan uwana ne, yace to faruk ba ɗanka bane kenan?"" yace ba ɗana bane, danshi yanxun haka ma baya nan, yace miyasa ka aurar mashi karuwa?"" yace saboda yafi buƙatar ta a yanxun """ yace miyasa hannu ya ɗaga mashi a daidai lokacin daya isa jikin mota aka buɗe mashi ya shige drivern yaja suka fece daga wurin,
*A* gidan umma kuma har labari yaxo, an fasa ɗaura auren raihana, raihana tasha kuka sosai lallai maganar k"b ta tabbata kenan babu ita babu aure har abada yanxun itace zata zama karuwarshi tunda ga maganar shi ɗaya ta tabbata, haka tayi ta kuka ana bata haƙuri,
hankalin raihana bai kwanta ba sai yanxun da"akazo akace an ɗaura aurenta, umma tace da waye?"" ya za"aɗauki ɗiyarta aje a bawa wani can daban, mutane sukace tayi haƙuri tayi ma raihana fatan alkairi tunda ba"asan dalilin da yasa akayi haka ba, sannan kuma suci gaba da shiri anjima za"azo ɗaukar amarya,,,
Bara muje muyi chargy kafin a tafi kai amarya, wannan wane mijine,?"" saidai mun dawo zamuji,
💦💦💦💦💦
💦💦💦💦
*ZAWARCI*
💦💦💦💦💦
💦💦💦💦
*Page* 3⃣2⃣
*AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION* 📚✍🏻
*JAMEELA MUSA*
{ *MEELAT MUSA* }
***
*TSARABAR ZAWARCI*
****
*K*uyi haƙuri "yan uwa kada fa kuga kamar rashin kunya ce, ko ku ɗauki abin da wata mummunar manufa, musulinci ya cire kunya ga abinda ya shafi addini, matuƙar abin da zai ƙaru bayinsa ne ta fuskar addini, domin aure hanyace ta zaman tare tsakanin miji da mata, wanda yadda da juna da amincewa juna da ƙaunar juna ita ke haɗuwa ya kawo dangantakar aure,
Tsantsar soyayya da ƙaunar juna da ganin ƙimar juna da mutuntu juna , idan hakan ta kasance tsakanin namiji da mace, sai iyaye su aminta da cewar lallai "ya"yansu sun haɗa kansu suna kuma son junansu sai su ga ya kamata dasu basu dama su auri junansu,
Daga nan iyaye zasu haɗu suja ragamar shine ake zuwa matakin tara jama"a "yan uwa da abokan arxiki don sheda auren "ya"yansu,
Don kowa da kowa yasan cewa waɗannan masoya zama sukeyi mai muhimmaci irin wanda manzon Allah S. A. W yake wa al"umarsa sha"awa su auri junansu , su raya sunnarsa, su kula da kansu kowa ya kula da haƙƙin ɗan uwansa da ya rataya a kansa,
Kamar kai namiji dole ne ka san cewar zaka iya ɗaukar nauyin matarka na cinta, shanta, suturarta, wurin zamanta dai dai ƙarfinka, kula da lafiyarta , da damuwarta , ka kasance mai sakar mata fuska kuyi wasa da dariya , bawai sakin fuska irin wanda zata rainaka ba, ba kuma sakin fuskar da zata daina ganin girman ka ba, don kowanne irin wasa abu ne mai kyau tsakanin miji da matarsa,
Duk wani mataki da zai jawo ƙarin ƙauna da sha"awa kuyi wasan "yar goye goye , kuyi wasan "yar ɓurum ɓurum, ka rufe mata idonta da ƙyalle , ka rinƙa zungurinta idan ta kawo wawura zata kamaka ka zulle , sai ka wana ta don kada tayi fushi da yawa , taga kana ta zulle mata ta kasa kamaka, sai ka ɗan tsaya ta kama ka, zaka ga tana tsa tsallen murna ta kamaka , zaka ganta cikin nishaɗi tana ta walwala,
kai ma zaka kasance cikin farin ciki nishaɗi , ku yi "yar ƙwallo, duk wani abu dazai sa kuyi cikin nishaɗi, ko walwala kuyi shi,
Ka jawo matarka a jikinka ka nuna mata ƙauna ka saki jiki da ita ka nuna mata tsantsar soyayyarka , ka bata kulawa ta musamman,
Kuyi rayuwa mai kyau da tsabta zaka rayuwarku tana tafiya cikin jin daɗi da ƙaunar juna,
zaka zamo amintacce ba za rinƙa ɓoye maka sirrinta ba, zaka zamo abokin shawararta,
idan ka saba mata da hakan ko wani laifi kayi mata bazata iya faɗa ma kowa ba, zata ɓoye sirrinta har sai ka rarrasheta ta sauko kaji matsalarta ,ki sasanta kanku ba tare da kowa yaji ko ya gane halun da kuke ciki ba,
Idan kuma ke kika ɓata masa yayi fushi dake , kada kiyi ɗagawa domin mijinki ne bashi haƙuri , ki marairace masa da sigar rarrashi da kalamai na ban haƙuri har sai kinga ya sauko ya haƙura sannan ki samu natsuwa,
mijinki ne idan kinyi masa baki faɗi ba, lada zaki samu a wajen Allah don mu "yan gatane munci darajar annabi muhammadu sallallahi alaihi wasallama,
Allah ya bamu addini mai sauƙi bamu zo a lokacin jahiliyya ba, zamanin jahiliyya zamani ne na kafin bayyanar musulci barin wannan zamani kamar shinfiɗa ne ga tarihin musulinci,
*mata don Allah mu kula da wannan a gidan aure*
ki zamo mace mai ladabi
Ki zamo mace mai kara,
Ki zamo mace mai yawan wanka akai akai ki kasance cikin ƙamshi mai daɗi da sanyaya zuciya,
ki zamo kissar taki ta iyayi ce, da gyara da kuƙawa da "yan mijinki da danginsa, da duk wani wanda ya raɓeshi ko yake zaune a ƙarƙashinsa,
ki zamo mace mai iya feleƙe da kwarkwasa da iya karairaya,
ki zamo "yar gayu mai sassanyar magana, mai cike taushi da sanyayyan lafuzza, wato ko yaushe ki zamo mai iya kalma mai daɗi,
ki zamo mace mai iya kwantar da hankalin mijinki duk sanda kika ganshi cikin fushi da damuwa, ki san yadda zaki lallaɓa shi, ki rarrashe shi ya fita daga cikin fushin da yake, kisa shi dariya ya zamo cikin farin ciki da annashuwa,
ki kasance mace mai kissa da sanin sirruka na iya kwamciya ta yadda zaki biyawa mai gida buƙatarsa,
Ya kasamce kinsan hanyoyin da zaki bi don inganta rayuwarku, da farantawa mijinki a wajen kwanciyarku,
Ya zamo kin zama mace da ta san yadda zata yi ta tayar da sha"awar mijinta, ba wai kije ki kwanta masa kamar taliya a cikin ruwa ba, sai yadda ya juya ki , kuskurene hakan,
Ki zamo macen da ta san yadda zata yi wa mijinta yaji daɗi,
ki kasance yadda zaki rinƙa yi masa kiss wato sunba, ki kama leɓensa kina tsotsa daga nan ki tira harshenki cikin bakinsa kina juyawa a hankali yadda zaki sauya masa tunani, ki dulmiyar dashi cikin kogon ƙaunarki,
ki kasance yadda ake hura sanyayyar iska a cikin kunnen miji ta yadda zaki ruɗashi ki tafi da hankalinsa, ya mace a ɗuniyar yake ne?"" to ya riga ya tafi yayi suman daɗi sai kin dawo dashi a hayyacinsa,
idan mai gida yana saduwa dake ki rinƙa ɗanyi sama da duwawanki kina ƙasa dashi kina rungumeshi kina ƙanƙameshi kinayin shashshekar mai kamar kuka ko dariya, kina kai hannunki ƙirjinsa kina shafawa, kina ɗan murza kan mamansa kina shashekar cikin kukan shagwaɓa haƙiƙa hakan shi zai ƙara masa ƙaimi na abinda yake yi zai kasance cikin jin daɗi da annashuwa,
labarinmu, zawarci, *Hakuri ribar aure*
*H*aka dai akaci gaba da hidimar biki cikin kwanciyar hankali, raihana dai gaban ta sai faɗuwa dan rashin sanin waye mijin da aka aura mata,
*D*a marece bayan la"asar haka motoci na alfarma suka fara karakaina a ƙofar gidansu raihana, mutane sukayo can dan duk wurin babu motar yara, duk motar daka gani a wurin idan ka kalleta saika ƙara,
A gefe kuma wata haɗaɗɗiyar mota aka ware dan ɗaukar amarya raihana ga sodoji sun zage ta dan bawa matar oga kariya,
bayan an gama shirin kai amarya raihana sai kuka take kamar zata shiɗe umma sa"a, da sauran dangin umma sai nasiha ake mata, umma ma tayi ma raihana nasiha sosai ta kuma nuna mata darajar aure da girman sa, sannan kuma ta ƙara da cewa ta zamo mai haƙuri da juriya ta riƙe sirrin ta, ta riƙe safta kuma ta zama mai biyayya ga mijinta, kuma tayi biyayya akan duk abinda ya umirceta dashi matsawar bai saɓa addinin musulinci ba,
gwaggo tunda aka fara bikin nan sai yanxun ta leƙo gidan shima ganin kwam ya kawota, dan labari yakai a kunnenta, ta kuwa zo taga ana ta hidima cikin rufin asiri ,
To haka dai kowa ya fito aka fara shiga motoci dan tafiya kai amarya,
Raihana sai kuka take, kamar bazata rabu da umma ba, ita tashin hankalinta bata san waye zata aura ba,waye mijin nata,?"" gaskiya tana cikin damuwa sosai, amma haka dai ta haƙura aka tafi da ita mota, tana ji tana gani aka jata sai gidan angonta faruk wanda bata sanshi ba bata halinsa ba, kuma bata san asalinsa ba, haka motoci suka yi ta tafiya ɗaya bayan ɗaya abun gwanin ban sha"awa, motar amarya raihana kuma tana samun kariya sosai,
Lallai yanxun abunne aka fara mamakiyos dan gidan raihana wani jugunannen gida, haɗaɗɗe tsayawa gaya maku irin tsaruwar shi da haɗuwarshi kauyanci ne,
duk motacin da suka ɗauko amarya dukansu suka shige cikin gidan,
amarya raihana kuwa, wani haɗaɗɗen kafet aka shinfiɗa tun daga bakin inda ta fito mota har zuwa cikin farlon ta, har yanxun raihana kuka take wanda babu wanda yasan dalilinsa,
haka aka kai amarya a ɗakin mijinta aka ajiye ta, kowa sai mamaki yake irin wannan sa"a da Allah ya bawa raihana ,niko nace al"amarin ubangiji ya wuce yanda ake zatonsa,
Farida da zulaihat sai ƙara ma raihana nasiha suke da bata shawarata tayi haƙuri ta zauna lafiya, maryam zawarar k"b itama tayi nasiha sosai tare da fatan zaman lafiya ga raihana,
To da haka dai kowa ya fara watsewa, farida da zulaihat sukayi ma raihana fatan alkairi suma suka tafi gida ya rage daga raihana sai halinta sai kuma masu kadi da suna wurinsu basu san abinda take ciki ba,
bayan kowa ya gama tafiya raihana tana nan zaune, sai kuka take tama kasa cire mayafin bare tasha iska,
tana nan zaune ne taji ana sallama, ita a tunaninta angon ne, dan haka gabanta ya fara faɗuwa ta ware idanuwanta ta cikin hijabinta don ganin ya kalar sa take, ..................
Ina baku haƙuri don Allah gobe idan Allah ya kaimu bazan samu damar yin typing ba, zanyi tafiya ne, don haka ina barar addu"arku, amma insha Allah ranar sunday zakuji ni,
ngd sosai ku kasance tare dani, hakuri dai ribar aure!!!
jameela musa ke maku fatan alkairi,
💦💦💦💦💦
💦💦💦💦
*ZAWARCI*
💦💦💦💦💦
💦💦💦💦
*Page* 3⃣3⃣
*AMEENCI WRITER'S ASSOCIATION* 📚✍🏻
*JAMEELA MUSA*
***
*Fatima Abubakar A First ina tayaki murnar kammala littafinki mai suna , YA ABUN YAKE? Allah ya ƙara basira da zaƙin hannu*
*wannan shafin nakune masoyan labarin zawarci Allah ya barmu tare ubangiji kuma ya ƙara maku lafiyar idanuwa*
*Gargaɗi gareku masu juya man labari gaskiya banajin daɗin abinda kuke man ita rayuwa ba haka take ba, donmi zan tsara labarina in hana kaina zaman lafiya dan in isar da saƙona inda nake so yaxo saboda Allah sai azo ana man duk wanda ya sake juya man labarin zawarci da ko wane irin littafi nawa gaskiya ban yafe ba,*
***
*K*oyan kissoshi gare mu ta wajabta, domin kissa tana daga cikin ingantaccen zaman aure, kuma kissa ita ke sawa mai gida ya ƙara ƙaunarki a zuciyarshi , yaji a duniya babu wacce yake so da ƙauna irinki,
Kissoshi sun kasu kashi daban daban ga misalinsu,
Kissar tafiya,
Kissar magana
Kissar kwalliya
Kissar iya zama da mij
Kissar iya zama da kishiya
Kissar kallo
Kissar tsafta
Kissar tsaftar gida
*Kissar tafiya*:• 'Yar uwa tafiya ma fa iyawace, dole sai kin nutsu wajen yin ta, kada ki rinƙa tafiya bazar bazar kina yi kina tayar da ƙura , kiyi ɗaurin zani leɓatunsa yana jan ƙasa, kiga ƙasan zani yayi baƙaƙirin ko jajir dashi, kayanki ma saurin mutuwa zasuyi dan danan zasu dafe su lalace , hajiyata idan kin tashin ɗaurin zani ki daidaita shi, ki buɗa ƙafafuwanki ki ɗaurashi ya zauna ciff ciff a jikinki yanda bazai harɗeki ba bare ki faɗi, ki rinƙa tafiya sannu sannu kina taku a hankali,
Kina yauƙi , kina yanga kina takun jan hankali, da duk abinda yakeyi sai ya tsaya kallonki, ki rinƙa takon da zai girgiza mamanki, da duwawunki, dole zai raja"a da kallonki, zaki ɗauke hankalinsa, ko wasu matan ya gani a waje bazai iya tsayawa kallonsu ba,
Zaiga ɓata lokaci ne domin duk abinda zai kalla ke kinayin mafiyinsa, tunda dai dole duk tsiyar budurwa zata yafa mayafi ke kuwa a gaban mijinki kike, zaki iya saka ɗamamun kaya da zaki rinƙa juyi a gabansa,
Kina taku kamar hawainiya komai yana rawa yana girgiza ki tafi da zuciyar mai gida a kula uwar gida,
Kissar tafiya kenan,
*Kissar magana*:• to ita kuma sai next page, da haka duka zanyi bayanin su, har ƙarshe, da fatan zaku kasance tare dani *jameela musa*
*ZAWARCI*
*haƙuri ribar aure*
*H*aka tayi ta raba idanuwa dan ganin wanda zai shigo ita dai ta kasa amsa sallamar kuma har yanxun gabanta bai daina faɗuwa ba,
mai sallamar ya gaji da magana ya shiga cikin ɗakin, raihanata dake kallon shi ta cikin mayafinta, sannan tayi magana cikin rawar murya tace ina yini, yace lafiya qalau, yace amarya kixo parlour ina so zanyi magana dake, raihana tace to, shi kuma ya fita,
Raihana ta tashi tabi bayanshi har parlour suna zuwa ya zauna saman kujera 1seater , ita kuma ta zauna a ƙasa, gyaran murya yayi Ehem Ehem, sannan yace Emm raihana, nidai yanxun abinda zance maki shine