Showing 108001 words to 111000 words out of 152750 words
yay masa yawa ne yasa ya mi茩e tsaye tare da rungome ta ya saki kuka.
Lumshe idanunsa Akeem yay lokacin ruwan sanyin ya ratsa masa kofofin Zuciyarsa, kafin kuma yaja da baya ka蓷an ya kwanta jikin kujerar yana kiran sunan Allah.
Gaba 蓷aya ya ratsa Meke shirin faruwa dashi.
Sai sauke numfashi yake da sauri hannunsu dafe da kansa har kawo lokacin kuma ba'a san Akeela ta fita ba.
Aalam dake sauraran yadda zuciyar Akeem ke bugawa saboda Aaliyah data ajjiye wayar akan cinyar Hero 蓷in.
Cikin nutsuwa Aalam ya sauke numfashi yana mai 茩ara girgiza 茩afarsa, at the same time Duk abinda ake 茩afar Akeem na mi茩e yana girgiza ta,
Yace "me yay zafi Maudo?"
Shiru Akeem yay ya kasa magana sai dafe 茩ahon zuciyarsa da yay saboda wani irin masifaffan harbawa da tayi da azabar 茩arfi,
鈥淵a Salam鈥�
Shine abinda ya iya fa蓷a kenan a zuciyarsa, yayinda Arif kuma ya zauna a 茩asa kusa da Akeem 蓷in, ha蓷i da tallafe fuskarsa da dukkan tafin hannunsa, ya 茩urawa Akeem idanu tamkar ya damu TV,
Shi kuwa Akeem wani irin sagewa yaji jijiyoyin kansa zuwa zuciyarsa yaji sunayi,
Suna da wani sauti Rass-rass yayinda duk 茩ofofin gargasar jikinsa suka fara amsa amon Muryar bawan Allah.
Yayinda can 蓳angaren su Aalam haka abin yake, domin tuni Laylerh ta fara zubar da hawaye tare da kifa fuskarta a kan cinyar Aalam tana shasshe茩a, Aalam kuwa shiru yay yana jin yadda zuciyar Akeem ke harbawa, yayinda kuma shima yake jin zuciyarsa nayi masa wani irin duka.
Kamar wanda yasan abinda yake damun Akeem 蓷in yace.
"Ya jikinka Amir, Maudo na?"
Wani sanyi da nutsuwa yaji yana samu a zuciyarsa, kana kuma ya 茩ara Lumshe idanunsa saboda wani sabon bugun zcyar da yaji.
A hankali Murya cike da rauni yace.
"Bana ciwo"
茦wantaccen Murmushi Aalam yay yace.
"Kada kai musu naji hakan a gangar jikina da kuma zuciyata"
Shiru kawai Akeem al'ajabin mutumin ya cika masa zuciya,
Jin shiru yasa Aalam cewa.
"Allah ya 茩ara afuwa"
茦ara yin Shiru yay wanda hakan ya zame masa jiki da kuma 蓷abi'ia irin ta masu tsantsar sarauta, cikin kamewar Murya yace.
"Maudo ka babu auron lokacin ka, zuwa gobe mu iso Nigeria kayi min wannan alfarmar"
Jiyay dukkan wani kuzarinsa ya kau rauni mafi girma ya samesa bazai iya cewa a'a ba dan haka yace.
"Shikenan ALAB"
Murmushin jin da蓷i Aalam yay daga shi har Laylerh da kuma Aaliyah dake wajan Akeem 蓷in jin ya kira Aalam da suna Uba ALAB,
"Allah yay maka albarka"
A sanyaye yace "Ameen Ngd" kana ya mi茩e tsaye yana dafe da 茩irjinsa da sauri Asheer yace.
"Are you okay?"
Kai kawai ya 蓷aga masa, kafin kuma yakai ga shiga bedroom 蓷in da yake tunanin Akeela na ciki Mom tai ce.
"Akeela bata gidan nan, ban san inda tayi ba, na sanya securities su duba sukace ta fita"
Akeem yana jin hakan ya 茩ara matse 茩ahon zuciyarsa wacce ta wani buga da 茩arfi, kafin kuma da 蓷an sauri ya shige bedroom 蓷in ya fara tari gaba 蓷aya hannunsa ya wanke da jini.
Bathroom ya shiga ya wanke bakinsa, idanunsa sunyi wani mugun jaa sosai.
Ya rasa gaba 蓷aya yay zai da rayuwarsa soyayya masifa ce, tana iya kassara kowa, ko da soyayya Ubangiji ya kanyi azaba ya 蓷ura maka son wanda baya ta蓳a sonka, idanunsa da suke son taruwa da wani abu mai kama da ruwa yay saurin kwara masa ruwa yace.
"No! Am not cry, why should i cry, uhm Love"
Yana gama wanke fuskarsa ya fita kai tsaye kuma compound yay Arif yabi bayansa Asheer ma haka yana tafe ri茩e da waya yana fa蓷in.
"Kamar yadda kai tunani haka ne, amma nayi bincike na tabbatar Akeela ba matarsa bace 拼ar uwace"
Asheer yana gama fa蓷in hakan yabi bayansu zuwa cikin mota.
A 蓳angaren gidan su Mami kuwa Dada ce ta fito hankali tashe saboda jin abinsu Mami na neman zama babban,
Yanzu haka manya sun shiga cikin zan can, domin Akeem cewa yay har yanzu bai samu Akeela ba, 茩ilama kasheta sukai, tana tafe Aleema na bayanta.
Gaba 蓷ayansu toshe hanci sukai saboda wani irin wari daya daki hancinsu basu bawa abin muhimmanci ba, suka shiga mota zuwa station.
A Kano kuwa Abbu ne ya fito da waya a kunnansa yana sauraran p.a dake fa蓷in.
"Abbu na siya mana ticket ni dakai" Abbu yace "Al'kaseem idan ka tafi Ayyukan companyn fa" Pa. Yace "kada ka damu Abbu, zuwan nawa nima yana da muhimmanci sosai" Abbu yace "Ok nima yanzu yaron da yake neman auren Daughter ya kirani cewa suna asibiti na kira number Dr ban samesa ba"
P.a ya numfasa yace.
"Jikina yana bani akwai matsala tun kafin a lalata abinda yake halattacce ya kamata mu isa"
Kashe wayar sukai Ummi dake zaune taci kuka ta 茩oshi tausayin yaronta duk ya kamata tace.
"Yanzu abinda Mami za taiwa Akeela kenan? Mene yasa zata fasa Sirrin da aka da蓷e ana 蓳oyewa, Banda Ubangiji ya dube mu da tuni Akeela ta shiga wani hali sanadiyyar kurar da sukai mata"
Baba Rabi dake tsaye tace "ai 蓷a na kowa ne, Akeela ban ta蓳a nuna mata cewa ba nice na haifeta ba"
Kafin kowa yay magana Didi tace.
"Muhammadur Rasulullah S.a.w ku ri茩e ni kada na fa蓷a ni, yanzu Wannan lalataccen al'amarin kuke 蓳oye min? Jama'a mutum abin gudu ne" sai kuma ta saki kuka, girgiza kai kawai Abbu yay tare dayiwa Ummi sallama.
Yana fita Didi ta fito zuwa wajan Bala driver tace "kira min number 拼an hisbar nan dana amsa" babu musu ya kira mata, suna 蓷aya wa ta fashe da kuka tana fa蓷in.
"Yaro kana ina, Ubangiji ya kawo mana 拼an dama da 拼an Kidnapping har gida, ina fa蓷a maka ta tsakakken yawo na yanzu dai matar Bukari ta cire mana kan Tsila yanzu ma Allah ne ya cece ni Wannan masifa har ina maza kazo kafin ta gudu....
Abbu bai samu ganin Akeem ba sai washegarin ranar da yaje Abuja, Akeem kuwa neman duniya ya nemi Akeela ya rasa tashin hankali ya shiga ba ka蓷an ba, ko ruwa ya茩i sha tsaiwa ta gagaresa, zafi da kuma ciwon da zuciyarsa ke masa ya 茩aro.
Abbu na tsaye shida Ajmal da kuma Karim suna sauraran yadda likitan yake 茩o茩arin sanyawa Akeela jini.
Kamar wanda aka cillo haka Akeem ya shigo cikin room 蓷in idanunsa jajirrr, yana zuwa kuma yay kan likitan gaba 蓷aya yace.
"Kada ka sake ka sanya mata Wannan jinin" gaba 蓷aya kallonsa sukai har p.a da suka shigo tare da shi, yana fa蓷in hakan ya sanya hannu ya 蓷auki Akeela dake bacci ya rungometa a jikinta daga ita har Akeem suna bu茩atar kwanciya akan gadon asibiti amma 茩arfin halin Akeem ya shige tunanin kowa.
Ajmal ne ya Mi茩e yace.
"Ohh hello akan me? Waye kai da zaka shigo ka hana a sanyawa matata jini?" Bashi da lokacin Ajmal dan haka juyawa yay da Akeela zai fita Karim yay saurin shan gabansa yace.
"Ba kaji abinda yace ba, ka sauke masa mata a yanzu baka da hurumi da ita, baka ha蓷a wani jini ba bare kayi masa iko da ita" baki Akeem ya 蓷an cije kafin yace.
"Uban waye ya bada jinin a sanya mata? And kace Matarka yaushe ta zama matar taka? Ka iya bakinka I'm not your age mate understand"
Maganarsu ta sanya Akeela bu蓷e ido tare da sauke ganinta akan fuskars Akeem tana kuma jin yadda zuciyarsa ke bugawa,
A sanyaye tace "Hamma" kallonta yay a lokacin kuma idanunsa suka cika da hawayen tausayin kansu shi da ita, Ajmal yay saurin fa蓷in
"Beautyna ki cika min Al'茩awarin aure na kika a yanzu a 蓷aura mana aure ya tabbatar da cewa bashi da iko akanki"
Kallon Akeem tayi wanda har yanzu yake Rungome da ita kana ya kalli Ajmal, Akeem kuwa 茩ara matseta yay a jikinsa tare da manna bakinsa a goshinta ya sakar mata light kiss, 茩asa Abbu yay da idanunsa,
Ajmal kuwa tuni jikinsa ya 蓷auki rawa yace.
"Malam baka da hankali ne? Matar tawa kakewa haka?"
Kowa kallonsu yake aka rasa mai shiga Maganar Akeem kuma ya茩i sakin Akeela, sai Dr ne yace "Dr Abdul-hakeem Bukar Bello ka ajjiyeta tana bu茩atar jini a yanzu"
Idanun Akeem a cikin na Akeela data 茩ura masa ido, baya son yay missing Wannan kallon nata, dan haka idanunsa a cikin nata yace.
"Jinin da ake 茩o茩arin sanya mata ne bana so, a 蓷auki nawa domin mai jinin bai dace daya shiga cikin jikinta ba"
Daga bakin 茩ofa sukaji ance.
"Akwai jinin daya dace da Akeela irin jinina a matsayina na mahaifinta....
TSINTACCIYA is not free contact to subscribe
08119237616
Dan Allah Anty ki daina karanta littafin nan a matsayin na sata馃憦馃徎
3/14/22, 19:47 - Buhainat: 93-94
Queen of writer's
TSINTACCIYA
鉂わ笍鉂わ笍鉂わ笍
Saukar Muryar mutumin da sukaji daga bakin 茩ofa yasa gaba 蓷aya suka juya, domin ganin mutumin dake ala茩anta kansa da Akeela na matsayin Uba a gareta.
Yayinda kowa ya juya Akeem 茩in motsawa yay sai maida idanunsa yay zuwa kan Akeela yana 茩ara ri茩eta sosai.
Domin tuni kunnansa suka fahimtar dashi mallakin mai maganar.
Chief of staff Abdul-茩hadir Azeem ne tsaye a ba茩in 茩ofar sai Jadda dake bayansa ri茩e da basket na abinci.
Yayinda kuma Abbu ya wani zare idanunsa waje ganin Abdul-茩hadir Azeem a wannan lokacin ba 茩aramin gigita masa lissafi yay ba.
Kallon kallo aka shigayi tsakanin Abbu da Papi kowa abinda yake zuciyarsa daban,
Yayinda ko wannan su ya shiga tunanin shu蓷a蓷蓷an tarihin daya shige.
A hankali Akeela ta zame daga jikin Akeem, amma ya hanata matsawa daga kusa dashi, gani yake ko yaya yabatar zai iya nemanta ya rasa baki 蓷aya, rabuwa da ita a yanzu kuma dai-dai yake da bugawar zuciyarsa, bugawar zuciyarsa kuma dai-dai yake da rasa rayuwarsa baki 蓷aya!
Zufa ce ta shiga yankowa Ajmal cikin rashin fahimta yace.
"Papi mene kake cewa? Kai ne mahaifin Akeela,dan Allah kada kace gsky idan ya tabbata hakan kenan zan rasata bazan sameta matsayin mata ba, please Papi"
Kowa shiru yay yana sauraran jin abinda Papi 蓷in zai fa蓷a amma yay shiru.
Akeela kuwa idanunta na tsaye 茩yam akan Papi kuka ta keson yi amma ta kasa bata da wani 茩auri ko ka蓷an, rashin jinin kuma shine ya 茩ara haddasa mata jirin da take fama dashi.
Ganin yadda take numfashi da 茩yar tana 茩an茩ame Jikinta waje guda, yasa ta ri茩e Akeem da 茩arfi cikin fitar hayyaci tace.
"Ka 蓷auke ni daga nan dan Allah zan mutu" girgiza mata kansa yay ya kasa magana sai 茩ara janta da yay zuwa jikinsa ya rufe ta ruff da faffa蓷an 茩irjinsa ko ganin idanun Abbu bai ba, a wannan lokacin babu iya fa蓷a masa yaji ko ya saurara sai Akeela 蓷in.
Papi 茦arasa shigowa ciki yay Jadda ma ta shigo ta tsaya ba tare data fahimci abinda yake faruwa ba, Karim ma tsayawa yay a ransa yake jinjina 茩arfin soyayyar ko wanne, amma kana kallon idanun Akeem kasan cewa soyayyarsa ga Akeela internal love ce, komai ta rasa a rayuwa zai iya zama da ita, Akeela a yanzu baka gane abinda yake tattare da ita zai zafin ciwo da kuma ra蓷a蓷in data keji a Zuciyarta.
Ganin idanunta na lumshewa alamar jinin yay low da yawa yasa da 蓷an sauri Akeem ya sanya tattausan hannunsa akan kumatun ta ya shiga 蓷an bubbugawa tare da fa蓷in.. "Keelerh! Wake up Keelerh open your eyes please" 蓷aukanta yay zuwa kan bed 蓷in yace "Dr akwai sample 蓷in jini irin nata a hospital 蓷in nan"
Dr yace "babu irin jikinta" Akeem yana ha蓷a zufa yace "Ok 蓷auki nawa yanzu" cikin sauri Chief of staff yace "Idan har da gaske nine na samar da cikin Akeela ban amince a sanya mata jininka ba a matsayina na mahaifinta"
Da sauri Jadda tace "What are you saying Papi? How Akeela zata zama 拼arka? Please back to your right sense ok" tsaki yaja yace.
"A hankalina nake, Akeela is my daughter... biological daughter"
Jadda data shiga cikin tashin hankali tace "shin bayan ni kana da wata matar ne? Yaushe kayi aure ka samu yarinya kamar Akeelerh Abdul-茩hadir?"
Numfashi ya sauke ka蓷an kafin yace.
"Banyi aure ba, amma SON ZUCIYA shine tubalin samar da Akeela"
A wannan karan har da Akeem wajan kallon Abdul-茩hadir Azeem,
Abbu kuwa a hankali ya furta "Uhm"
Tare da maida kansa 茩asa, Ajmal shine yay 茩o茩arin fa蓷in.
"Papi dan Allah kayi mana bayanin yadda zamu fahimta,ka barmu cikin duhu, akwai lauje cikin na蓷i a wannan maganar naka, nasan mahaifina baya bin matan banza,ba mutumin banza bane,
Haka kuma baka da wata mata ta sunna sai Jadda"
Kallon Ajmal Papi yay, yana sauke numfashi Akeem kuwa hankalinsa na kan Akeela yana murza mata tafin hannunta,
Cikin 茩asa da Murya wacce take 蓷auke da rauni sosai kamar zai kuka yace.
"Tabbas Akeela TSINTACCIYA ce a baya, amma a yanzu nine mahaifinta, a lokacin na farko da naji muryarta sanda Ajmal yaje wajanta na girgiza sosai, domin Muryar nata ya tsaya min, yay min kama da wata murya sosai, a ranar dai kwana nai banyi bacci ba, sai karo na biyu lokacin dana ganta tare da wancan yaron" ya nuna Akeem da hannu kana ya 蓷ura da.
"Ranar taron sickler, ban ta蓳a kawowa a raina gida 蓷aya suke da ita, dan haka ganin da nayi mata tare da shi bai daman ba, infact ban san cewa itace wacce Ajmal ke nema ba,
Sai a jiya da Dr yace yana bu茩atar a sanya mata jini, lokacin daya gwada jinina yace amma Alhj wannan Yarinyar kace ko?, Da mamaki nace masa mene ya gani cewa yay komai nawa da nata 蓷aya ne, ban yarda ba nace masa sai yace idan ina Mali ai NDA test zai tabbatar da komai, tana bacci aka ciri gashin kanta aka 蓷auki nawa gwajin farko ya nuna cewa Akeele 拼ar tace, jinina ce ita! Maniyyi na shine ya taimaka wajan samar da ita, banyi mamaki idan na tuna abinda na aikata a baya"
Shiru wajan yay gaba 蓷aya kowa da abinda yake tunani a wajan, Akeela duk da yadda take a wahala kuma tana matakin suma bai hana juyawa ta 茩urawa Papi idanuna, haka kuma bata san lokacin data ri茩e hannun Akeem da yake cikin nata ba, hawaye na zubuwa ta gefen idanunta.
Kowa na wajan shiru yay zuciyar ko Wannan su yana bugawa da 茩arfi,
Alamarin yafi 茩arfi ga Ajmal wanda yake jin zuciyarsa kamar zata bar 茩irjinsa, idan ya tabbata cewa Akeele 拼ar Papi ce kenan 茩anwarsa ce ita? Kenan ba zata ta蓳a zama matsayin mata a garesa, Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un Shine kawai abinda yake fa蓷a a cikin ransa kafin yana numfashi yace.
"Papi wanne abu ka aikata har haka ne? Wanda ya samar da Akeela?"
Shiru Papi yay ya kasa fa蓷in komai saboda zafin da zuciyarsa ke masa, damuwa da tashin hankali ha蓷i da kuma dana sanin zuwan wannan ranar.
Cikin raunin Murya yace.
"Shekaru goma sha bakwai da suka shige, na tsinci kaina a son kasancewa na 蓷aya a masu ku蓷in duk duniya, wata rana ina tafe akan titi a cikin mota ta, ina tunanin abinda yace min domin idanuna ya rufe ku蓷i na keso kota wacce hanya, a lokacin ina matsayin minista ne ba shugaban zauren Majalisar Dinkin Duniya da kuka sani a yanzu ba,
Ina cikin tafiyar ne hangi wata budurwa ta fito daga cikin mota zuwa bakin Titi zata bawa wani sada茩a, sai a lokacin ya tuna da maganar bokansa da yace ya kawo masa jinin budurci,
Kuma wacce bokan ya fa蓷a masa tayi dai-dai yarinyar dana gani,
Cikin sauri na fito daga cikin mota ta, na nufi inda take lokacin tana 茩o茩arin shiga motar ta, ga kuma garin Abuja yay shiru gaba 蓷aya tsaron yana ga airport saboda dawowar 拼ar gidan shugaban 茩asa, dutse na 蓷auka tare da kwa蓷a mata a tsakiyar kanta, nan take ta fa蓷i a wajan bata numfashi, bai wani tsaya duba fuskarta na 蓷auke ta zuwa cikin mota,
Kai tsaye kuma gidan gona ta na nufa da ita, a nan cikin gonata nai mata fya蓷e bayan na gama komai na 蓷auki jinin kamar yadda boka ya fa蓷a,
Na mi茩e da niyyar barin wajan amma fuskar wacce na gani ya gigita ni, ya Sanya ni shiga cikin tashin hankali da kuma ru蓷u ha蓷i da Zallar dana sani a rayuwata, nai ladamar ganin fuskar wacce na gani wacce take kwance cikin jini na aikata rashin kirki da kuma tuzarci a gareta.."
Shiru yay hawaye na zuba a fuskarsa sosai,
Ajmal kasa magana yay, Abbu kuma ya 蓷aga kai suka ha蓷a ido da Papi, Karim yay shiru.
Akeem da har yanzu idanunsa yana kan Akeela wacce kawo yazo ya zameta a hankali tare da kwantar da ita a kan cinyarsa yana shafa kanta, yana tofa mata addu'a a hankali tare da goge mata zufar da yake yanko mata.
Jadda wacce take da 茩arfin hali a cikinsu tace.
"Fuskar wace ka gani?"
Runtse idanunsa Yay sosai yana jin ciwon abun sosai a ransa,
Cikin dauriya yace.
"Fuskar Maryam Meema Ahmad Adil itace fuskar dana gani a matsayin wacce nayiwa fya蓷e, itace kuma wacce ake jiran dawowarta bayan shekarun data 蓷auka bata 茩asar 9ja baki 蓷aya"
Yin maganarsa yay dai-dai da shigowar wasu Manyan motoci cikin Asibitin, mitoci ne guda wajan biyar ta farko Mom ce zaune sai kuma wata bafulatanar nata, 茩yakkyawa da ita amma shekaru sunja saboda yawan jinya, tana sanye cikin Al茩yabba mai taushi.
Mota ta biyu kuma Arif ne da Azzam sai kuma Aaliyah dage gaban mota, mota ta uku Jini 蓷aya ne kuma tsatso 蓷aya a ciki, wato President Ahmad Adil da kuma Mai martaba Aalam Adil Jahid, wanda yake zaune yana ri茩e da casbawa yana ja,
Yana sanye da farar Jallabiya mai laushi da taushi ga wani 茩yakkyawan hirami daya zagaye fuskarsa dashi, sai Meema dage gaban mota ta 茩an茩ame Jikinta waje guda tana jin zcuiyarta na bugawa da 茩arfi.
Mota guda biyu da sukai saura kuma ta escorts ce, a hankali sukai parking gaba 蓷aya suka fito escorts suka zagaye su Aalam jikinsu har rawa yake, lokacin da sukai arba da Sarkin Makka.
Kai tsaye ward 蓷in da aka kwantar da Akeela, suna 茩o茩arin shiga cikin room 蓷in Meema taja ta tsaya hakan yasa Mom fa蓷in.
"Yadai Meema"
Girgiza kai tayi ganin yadda tai shiru yasa Laylerh bu蓷e baki a taushashe tace.
"Ma'aa sa baki?" Hawaye na fitowa daga cikin idanun Meema tace.
"Mom, Laylerh ku shiga kawai zuciyata bugawa take zan jira a nan"
Sanin halin Meema yasa Mom tayi gaba sai Laylerh a bayanta, sai kuma Dad da Aalam kana su Arif suka rufa musu baya.
Nan kallo gaba 蓷aya ya koma kansu Laylerh, cikin tsananin al'ajabi da Zallar mamaki kowa ya shiga kallon Aalam da kuma Akeem wanda kansa ya sunkuye a fuskar Akeela,
Duk bayan da ake yana ji kuma yana fahimta amma gaba 蓷aya hankalinsa yana ga Akeela.
Shigowar su Aalam yasa ya sauke wata wahalalliyar ajjiyar zuciya