Showing 96001 words to 99000 words out of 152750 words

Chapter 33 - Tsintacciya Complete Hausa Novel

05 Oct 2024

24666

da wani amfani kamar yadda kokai sanadin rashin tilon 蓷ana wlh kema sai kin bi duniya, tsinanniya kawai"
Yana tace "daman ance TSINTACCIYAR MAGE BATA MAGE,ke Ashe ba 拼ar gidan bace kema har a kanki akewa 拼arta gori"
Dariya Anup tayi tace.
"A rina an saci zanin mahaukaciya, daman shegun nan kunfi kyau" ta fa蓷a tana dukan cikin Akeela, Yasubuhanallah! Gaba 蓷aya Akeela jitai Duniyar ta tsaya mata, komai nata ya tsaya banda duhu babu abinda take gani.
Cikin wani irin hali tace "Mami kiji tsoran Allah ki fa蓷a min gaskiya dan Allah Wacece ni?" 茒auke ta da mari Mami tayi tace "Yanzu 茩ilan kyafi fahimta, daga Baffa har Baba Rabi babu wanda ya tsuguna ya haifeki ke 蓷in tsintacciya, tsintar ki akai...

TSINTACCIYA is not free contact to subscribe....
08119237616

SARAUTAR MARUBUTA
3/12/22, 00:29 - Buhainat: 87-88
Queen of writer's
TSINTACCIYA
鉂わ笍鉂わ笍鉂わ笍
Tafiya kawai Akeem yake for almost 30mnts a motar gidan su Mami, not knowing that particular derection he's heading to,
Je just can't believe Akeela is gone! Tashin hankali 茩arara ya bayyana akan kamilalliyar fuskarsa, wanda duk yadda kai ga danne abu amma wannan ya gagara domin kana ganin fuskarsa zata maka showing how warried he's.
Bata san Abuja ba, infact babu inda yake fita bare har ta fita daga Kano, bata san yadda zata kula da kanta ba, tashin hankalin sa 蓷aya da yaji wai aljanunta ne suka tashi sune sanadiyyar barinta gidan.
Ba inda ta sani bare yay assuring cewa gida zata koma bayan sun saketa, duk da yasan he is just assuming ba gidan zata ba, but is she even alright da aljanun sun saketa zata iya bayanin inda take ta nemi taimakon wani, amma idan akwai dalili na barinta Tabbas ba zata koma ba.
Who does that..
Buga kan motar yay yana wani irin huci kafin a hankali yay parking can gefe guda, ganin babu ita babu alamar ta,
Yama rasa mene zai akan wannan al'amarin,ina zai ganta ta ina zai lalubuta.... Where is he to start from??
Kashe motar yay baki 蓷aya tare da Lumshe idanunsa ya shiga fidda numfashi tare da fa蓷in..
"Yasubuhanallah!"
Ya fa蓷a a fili domin wani irin huci yaji zuciyarsa nayi masa yana jinta a cun茩ushe, gashi Azumi ya mance ko ruwa bai sha ba, domin bama ishirwar ya keji ba yanzu ba ganin Akeela yafi masa komai muhimmancin, a nan wajan cikin mota ya kwana domin ko yaje hotel 蓷in da yake tunani bazai samu bacci ba.
Washe gari.. gaba 蓷aya suna zaune akan dinning room, Aaliyah Arif Meema Asheer Mom da kuma Dad, Arif ne yace.
"Akki na kasa nutsuwa wallahi sai da na kira Aalam na shaida masa abinda idanuna suka gani" Murmushi Dad yay yana shan ha蓷a蓷蓷an kunun gya蓷ar da Mom tayi masa da hannunta da kuma soyayyan 茩osai duk wannan traditional food 蓷in yana son su, a hankali yace.
"Lokacin da idanuna suka sauka akanta ranar taron masu sikila ta duniya, nai tai kallonta na rasa dawa take min kama sai a yanzu naga Zallar kamar dake kwance a saman Aalam itace a kwance a fuskar Akeela, Allah mai iko"
Aaliyah tana shan coffee tace "Nasan duk sanda Laylerh tayi arba da fuskar Akeela dukkan wani ciwo da yake damunta a wannan ranar zai kau, ba ita ka蓷ai ba hatta Aalam zai girgiza da ganin mai tsantsar kama da shi"
Dad ya 茩ara Murmushi kafin kuma yace "Ina Azzam kuwa?" Shiru tayi ba tare da tace komai ba, sai Arif ne yace.
"Yana gidan yari" da mamaki Dad yace "a Wanne dalili kuma?" Arif yace "A binciken da akai na Masarauta an tabbatar yana da sanya hannu wajan salwantar da cikin Laylerh, wannan dalilin yasa Aalam ya kasa hqr domin ya 蓷auki lalurar duniya ya 蓷ura a cikin shine yasa aka kullesa"
Numfasawa Dad yay kafin ya kalli Asheer yace "ka 茩ara kiran Dr Abdul-hakeem 蓷in?" Cikin kwantar da murya Asheer yace "Na kira but babu answering har yanzu" Mom tace "ai masa Dm mana kamar zai fi saurin gani ko?" Asheer yace.
"Yes Mom kin kawo good idea" ya fa蓷i hakan yana Mi茩ewa tsaye ganin hakan yasa Meema Mi茩ewa ta nufi inda aka kwantar da Akeela.
Suna barin wajan Arif yace "Akki muna son mu koma, amma idan da hali a bari mu tafi da Akeela mana" girgiza kai Dad yay yace "Wannan bana da iko akai,amma mubar komai zuwa lokacin da mijin nata zaizo" ya fa蓷i hakan yana Mi茩ewa domin zaman sirri da yake da shi.
Meema na shiga bedroom 蓷in ta zauna kusa da Akeele tare da kama hannunta idanunta na kawo ruwa tace.
"Kamar na sanki haka na keji a raina, ina 茩aunar ki sosai fiye da komai na nan duniya, ban san mene yasa nake ganin wani abu cikin mafarki na ba,amma ina addu'ar koma mene ya zo a zahiri yadda zan fahimta"
Ta fa蓷a tana sumbatar goshin Akeela, ganin hawaye na sakkowa daga cikin idanun Akeela zuwa gefen fuskarta yasa ta goge mata hawayen tass tace.
"Stop crying better half"
Murmushi Aaliyah tayi tare da 茩arasuwa cikin bedroom 蓷in, tana zama kiran Aalam na shigowa wayarta kuma vc ne, cikin jin da蓷i ta 蓷aga tare sakin wani 茩ayataccen Murmushi tare da kallon dattijon dake cikin wayar.
Wani 茩yakkyawan dattijo ne mai tsananin haiba da tarin kwarjini, ga wata suma dake kwance har bayan wuyansa, da 茩wantaccen sake, gani kasan ya manyan ta amma yana da kyau jini ga wata kamala, jikinsa sanye da farar Al茩yabba ganin yammaci ne a can su Makka yasa Aaliyah fa蓷in.
"Mas'ul khair My Aalam"
Tsareta yay da idanu yana ha蓷e fuskarsa waje guda sarai tasan fushi yake na tafiyar da sukai hakan yasa tace.
"I'm sorry Papa"
Ajjiyar zuciya ya sauke yace "laah! Mashkalatu, ku tattara komai naku ko biyu jirgi" zare idanu tayi tace "Mene yasa Aalam muna tare da Akki fa" lumshe idanunsa yay ya bu蓷e yace.
"Munyi magana dashi, haka kuma na tsara yara ne ku baku san Meke faruwa ba, bana son Masarauta da kuma gwamnatin Makka tasan cewa bakwa cikin Makka"
Shiru tayi kafin tace.
"Shkknan Aalam ina Laylerh?" A hankali yana shan Apple yace "me zaki mata Aaliyah bin Aalam Adil?" Aaliyah tace.
"Aalam wai kana da wani jini naka wanda bamu san dashi bane?" Runtse idanunsa Yay sosai yana jin 茩yakkyawar bugawar zcy, lokacin guda abubuwa keson dawo masa a kansa kamar komai yanzu yake faruwa, da 茩yar yace.
"Jini kuma?" Camerar wayarta ta mayar back tace "Aalam kalli abinda mu kayi katari dashi a lokacin da muka shigo Nigeria" Aalam dake kwance yay sauri tashi zaune lokaci guda wata zufa ta shiga yanko masa all over him, sandar girmansa ya 蓷auka tare da kamawa ya mi茩e tsaye, jikinsa na wani irin rawa da 蓳ari lokacin da idanunsa suka sauka akan fuskar Akeela, wacce tai tsantsar kama da nashi fuskar kamar yayi kaki ya zubar, Al-hakkamu kenan bowayi gagara Misali.
Kasa cewa komai yay sai bin fuskar Akeela yake da kallo wacce tai fayau ta 茩ara fari, sai numfashi take saukewa a hankali.
Aaliyah tace "Aalam sai something, Mai martaba kaga photocopy naka ko?"
A hankali ya furta "Gani nan zuwa Nigeria a karo na biyu nida Laylerh" yana fa蓷in hakan ya kashe wayar baki 蓷aya duniyar tai masa girma, da kansa ya fita zuwa shashin Queen Laylerh, ba tare da kowa ya sani ba, yana zuwa dukkan masu kula da shashin Queen Laylerh suka bar wajan, kansa ya tura ciki tana zaune sanye da ba茩ar Al茩yabba wacce taiwa fatarta kyau sosai, kana kallonta kasan cewa Hausa Fulani irin Fulanin ainahin dajin nan.. shekarunta sunja amma jikinta mai kyau ne, idanunta lumshe ga kayan marmari fal a gabanta amma ta kasan shan komai, kana kallonta zaka fuskanci damuwar da tattare da ita.
Zama yay kusa da ita yana binta da kallo kafin ya sanya hannunsa duk biyun ya shafi fuskarta yace "Queen Laylerh" idanunta ta bu蓷e sai kuma hawaye da 蓷an sauri ya jawota jikinsa yana rarrashinta yace "burinki ya cika gobe zamu Nigeria a sirrince, dan haka ki daina damuwa" wani irin Murmushi Laylerh tayi tana ri茩e mai martaba Aalam tace "Allahamdulillah, hankali na ya tashi, kullum shekaru jaa suke, mutuwa na kusan tumu,gaba 蓷aya mun manta da ajjiyar mu, mun manta da amanar Allah"
Ta fa蓷a waye na sakko mata share nata hawayen yay yace.
"Komai zai dai-dai a gobe in sha Allah"
Aaliyah shiru tayi lokacin da Aalam ya kashe wayar kana ta kalli Meema tace.
"Shiyasa nake Sonki Meryam, kina kama da Aalam 蓷ina, nasan kuma dalilin kamar saboda Akki Ahmad 茩anin Aalam ke kuma da kika tashi zuwa sai kika 蓷auki kamar Papa"
Murmushi kawai Meema tayi tana maida idanunta kan Akeela wacce take sauke numfashi a hankali.
Chief of staff ne zaune a wani hall Shida jama'arsa, kafin a numfasa ka蓷an yace.
"Kamar yadda na fa蓷a maku jiya na samu ganawa da Asheer ba tare da kowa ya sani ba, mun tattauna dashi nayi masa bayani komai kuma ya fahimta da dukkan Alamu ma ya fimu son ku蓷i, dan haka duk wani impormation dan gane da Akeem zai na kawo mana shi, da haka har muji inda wannan ducoment 蓷in yake" cikin jin da蓷i Tijjani yace "Amma naji da蓷i sosai, kuma kawo yanzu babu wanda yasan da wannan companyn sai Akeem da ahhalinsa, kaga za mubi hanyar da zamu shafe gaba 蓷aya ahhalin ba tare da kowa ya sani ba" tsaki Chief of staff yay yace.
"Kamar yadda na fa蓷a maku ne an sauke ministoci guda 10, kuma a gobe za'a bayyana sabbin ministocin da aka 蓷ura, za mubi duka yadda za'ai mu samu ganawa da ministan noma" a haka suka 茩arasa maganar....
Akeem ne ya kalli Mami wacce take fa蓷in.
"Na riga nai bayani abinda ya faru, me muke so na fa蓷a? Ko kuma dole sai na amsa laifin daba nawa bane?" Ta fa蓷a tana kallon Akeem wanda yake girgiza 茩afarsa a hankali, Mi茩ewa yay tsaye yace.
"Kuci gaba da tsare su, Aleema ko tashi muje" kamar jira suke suka mi茩e tsaye, tare dabin bayansa Mami tace.
"Yanzu Akeem mu zaka bari a nan? Kwana nayi banyi bacci ba saboda sauro da kuma tunanin inda Akeela take"
Banza yay mata yana tafiya cike da nutsuwa har lokacin kuma bai kai komai cikinsa ba, sai tasbihi yake ga Ubangiji,yana shiga motar daya amsa yau bayan ya bawa dirvern su Mami tashi Wayarsa tayi 茩ara kamar ba zai duba sai kuma ya duba, jikinsa na rawa ya shiga duba sa茩on kiran Number Asheer yay tana shiga ya 蓷aga sukai magana kana ya kashe kiran.
A can cikin Villa gidan President Ahmad Adil kuwa wajan 12 na rana ta shiga bu蓷e idanunta wanda sukai mata nauyi, idanun ta mayar ta rufe tana jin hannunta yana mata zafi da zugi ha wani abu mai mugun nauyi daya danne mata 茩irjinta "TSINTACCIYA" kalmar daya shiga yi mata yawo cikin kunnanta kenan, da sauri ta bu蓷e idanunta tare da Mi茩ewa zaune ta fisge drip 蓷in da aka sanya mata tare da tashi tsaye jiri na 蓷aukanta tai waje da sauri, Mom ce ta fara ganin fitowarta tayi saurin fa蓷in..
"Subuhanallah mene ya fito dake?" Jin haka yasa Meema Mi茩ewa tsaye suka ha蓷a idanu hawaye ne ya shiga fitowa Meema, ta nufi wajan Akeela,baya Akeela tayi da 茩arfi tace "don't torch me, ni TSINTACCIYA ce, bana da uba bana da uwa, kada ki ta蓳a ni ki shafi najasa" tashi Mom da Aaliyah sukai suma zasu ri茩e ta amma ta茩i sai girgiza kai take ganin da gaske ri茩eta za suyi yasa tai waje da gudu tana fa蓷in "TSINTACCIYA ce ni bana da kowa" tana fita Asheer na shigowa, Akeem kuwa tunda daga nesa ya tsaya hannunsa har蓷e a 茩irjinsa, a hankali yake kallonta tausayinta da mugun sonta suna 茩aruwa a zuciyarsa, Amanarsa ce wannan akai mata haka? Tabbas akwai 茩ulalliya domin haka kurum ba za ta dinga wannan surutan ba, zame hannunsa yay ya shiga takawa zuwa inda take tsaye Asheer ya tsayar da ita yana 茩o茩arin ri茩eta amma ya kasa saboda bai son ta蓳a matar wani.
Akeela kuwa bata kura da Akeem ba dai da yake kusa da ita, sannan taji 茩amshin turarensa, cikin sauri ta 蓷aga Idanunta kai tsaye kuma idanunta ya shige cikin nasa idanun suka shiga aikawa kuna wani irin kallo, a hankali da 茩yar ya bu蓷e bakinsa saboda ya tabbatar lafiya take yace "Keelerh" kasa magana tayi sai kawai ta fa蓷a jikinsa tare da fashewa da wani irin raunataccen kuka, lumshe idanunsa yay ganin Mutane a wajan kawai ya dake da babu abinda zai sanya ya rungome barsa ya kama fuskar ya shanye ruwan hawayen nata.
Bai jira jin komai ba ya sanya hannunsa ya 蓷aga ta cak zuwa jikinsa tare da 茩o茩arin nufar mota da ita,da Sauri Meema tace.
"Ka shigo mana"
Yana ganin kimar matar dan haka kawai ya nufi cikin gidan da ita har lokacin kuka Akeela take tamkar ranta zai fita.
Akeem na shiga Parlon Aaliyah da Arif sukai wata zabura tare da ha蓷a baki wajan fa蓷in.
"Aalam" hakan ya ya samu asali ne saboda kamar da suka gani hatta 茩wayar idanunsa irin 蓷aya ce.
Mom ce ta nuna masa wani bedroom yana shiga ya maida 茩ofar ya rufe har lokacin Akeela na jikinsa, wajan bed ya nufa da ita yana kokarin 蓷auke ta, cikin kuka tace.
"Zasu kashi ni, ka tafi dani Hamma Akeemmm bana da kowa ni tsintacciya, Baffa ya haifan ba, ka bari na shiga duniya ki zan zanji da蓷i" yadda take magana zaka 蓷auka bata da hankali ta tsorata sosai, kwantar da iya yay tare da bin jikinta ya kwanta a jikinta a hankali kuma ya zuge zip 蓷in gaban rigar sa, faffa蓷an 茩irjinsa mai 蓷auke da 茩wantaccen gashi ya bayyana, cikin nutsuwa ya jawota jikinsa ya rungome sosai yana jin yadda Zuciyarta ke bugawa da 茩arfi, lubb tayi a jikinsa tana 茩ara 茩an茩amesa sun jima a haka kafin ya 蓷ago kanta suka ha蓷a ido, cikin rawar murya tace "ruwa zan sha" idanunsa ya lumshe kana ya bu蓷e a hankali ya kwantar da kanta akan pillow kana ya manna nashi fuskar akan nata cikin 茩asa da murya yace "zaki sha ruwa?" Kai ta 蓷aga masa tana shawaga蓳e fuska, taune bakinsa yay yace "uhm close your eyes kafin na kira Aljani" rufe idanunta tayi tana ri茩esa sosai kamar daga sama taji ya manna bakinsa akan nata gaba 蓷ayansu suka sauke Ajjiyar zuciya a hankali Akeem ya tallafo kanta sosai tare da kama lip's 蓷inta ya shigar dashi cikin bakinsa a hankali jikinsa na 蓷an rawa ka蓷an ya fara kissing bakinta yana wani jan lips 蓷in ta zuwa cikin bakinsa..

Ai weekend Lfy馃憦馃徎
Tsintacciya na ku蓷i ne
08119237616

SARAUTAR MARUBUTA
3/12/22, 00:29 - Buhainat: A hankali Aaliyah ta kalli fuskar Akeela saboda ganin yadda jini har yanzu yake zuba, kasa magana tayi saboda abinda idanunta suke gane mata a yanzu, muhimmun abu, wanda zai iya sanya zuciya Laylerh cikin farin ciki da kuma samun ingantacciyar lafiya duk da cewa shekaru sunja saboda yawan ciwo.
Kallonta ta mayar kan Arif wanda shima fuskar Akeela yake kallo, zuciyarsa cike da zullumi da kuma kokwanton abinda yake gani a yanzu 蓷in, cikin sanyin murya Aaliyah tace.
"Akki (蓷an uwa) kaga abinda na gani?" Cikin zallar ta'ajjujin Alamarin yace "Uhm i see kwanciyar kamar AALAM ce a fuskarta"
Aaliyah tace "Ikon Allah, kodai wani rabon ya kawo mu Nigeria a dai-dai wannan lokacin ne?" Cikin jin da蓷in daya samu kansa yace.
"Ina sanya ran haka, kiga irin nacin da Aalam yay shida Laylerh har sawa sukai fadawa su tsare mu akan kada mu fito saboda gudun abinda zai je ya dawo, amma bamu ga hakan ba gashi kuma cikin ikon Allah munyi karo da abinda zai zama farin ciki a cikin Masarauta baki 蓷aya"
Cikin tsantsar farin ciki da kuma tausayawa Aaliyah tace.
"Ji nake kamar kada muje gidan Akki Ahmad mu koma Makka kawai zaifi" girgiza kai Arif yay yace.
"A'a, tunda Munzo Nigeria har Munzo Abuja kawai mu 茩arasa, ki gyara zaman li茩ab naki,bana son kowa yasan su waye mu bare a fara tunanin kece Gimbiya Aaliyah"
Murmushi tayi tana rufe 茩yakkyawar fuskarta kana ta kama Akeela zuwa cikin mota, Arif kuma ya 蓷aga kiran da ake masa.
Suna tafe map na nuna maki location da zasu bi, basu tsaya ba sai da sukai isa cikin Villa kasancewar President Ahmad Adil yasan da zuwan nasu.
Yana tsaye cikin shigar kamala a kullum shida manyan escorts nasa, motar su Arif yay parking cikin sassarfa Arif ya fito yana nufar wajan Dad yana zuwa ya fa蓷a jikinsa yace.
"Akki Mas'ul khair"
Murmushi Dad yay yana rungome Arif yace.
"Azunnu annaka bikhair?"
Arif yace "Anna bikhair Allahamdulillah" zame jikinsa yay ya nufi wajan Aaliyah tare da taimaka mata wajan fito da Akeele, da idanu Dad ya bisu yana fa蓷in.
"Subuhanallah, Wannan bari a kira family doctor"
Ya fa蓷a suna nufar cikin ha蓷a蓷蓷an gidan, a main Parlo suka samu Mom tana ganin su ta mi茩e tace.
"Marhababikum" Murmushi sukai mata kana suka kwantar da Akeele, Aaliyah ce ta nufi wajan Mom tana fa蓷in.
"Assalamu alaika" ta fa蓷a tana rungome Mom sosai a jikinta, zama sukai bayan sun gaisa babu jimawa Dr ya 茩arasu yana tafe wani escorts na bayansa.
Cikin nutsuwa ya fara duba Akeela nan ya tabbatar masu ta samu karaya a hannu, kuma ta shiga cikin tashin hankali wanda yay sanadiyyar shigarta cikin coma _(referring to consciousness)_ Cikin harshen larabci Aaliyah tace.
"Subuhanallah, Subuhanallah yaushe zata farka kuma?" Kallonta Dr yay gane cewa bai fahimci abinda Aaliyah ke fa蓷a bane yasa Dad yi masa bayani da Hausa cikin English yay mata reply da.
"Zata farka nan da 2 to 3days, before nan za'ai mata gyaran hannun, amma Zuciyarta cike take da rauni gaba 蓷aya brain nata ya tsaya da aiki" Mom tace "ikon Allah, ko Wacece ohhhu" Arif yace.
"Komai zai iya dai-dai ne a nan ko sai an fita waje" girgiza kai Dr yay yace "In sha, komai zai dai-dai" Aaliyah tace "In sha Allah" a nan Parlo ya sanya mata drip yay mata allura kala kala, kafin kuma ya shiga gyara mata hannun, duk da cewa bata hayyacinta amma gumi ne kawai ke yanko mata tsabar azabar da take sha, bayan ya gama yace.
"Amma barta nan har drip 蓷in ya 茩are, saboda gaba 蓷aya jikinta a 蓷an ya ce yake, Allah ya sauwa茩e" Aaliyah da Arif su kace "Barakallahu fiika" kana yay waje yana godiya sosai,
Shiru sukai gaba 蓷ayansu suna kallon fuskarta Akeele Musamman Arif da Aaliyah, Dad kuwa ya jima yana tunanin akan Akeele gani yake kamar yasan fuskar amma ya rasa ina ne.
Suna

Join Our Groups

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login