Showing 78001 words to 81000 words out of 152750 words

Chapter 27 - Tsintacciya Complete Hausa Novel

05 Oct 2024

24667

cike da cikinsa ta zare da sauri yace "Auchhhiiii Ummieee" yay wani 拼ar 茩ara mai 蓷auke da sunan Ummi, "Uhm Allah ya shiryeka ciwo ma sai kayi masa zurfin ciki"
Ta fa蓷a tana mayar masa da hannun a hankali kuma ta shiga bashi abincin yana ci da 茩yar, tunda ya amshi abinci yau tasan cewa tabbas bashi da lafiya, Amani tace "Ummi nima zanci" jinjina kai Ummi tayi tace "jama'a na shiga uku uba da 拼ar me suka zama ne? Duk ni zan ciyar dasu" dry Amani tayi ta amshi abincin da Ummi ke bata, ka蓷an yaci ya 蓷auke kai yana 蓷aukar ice cream zai sha kwacewa Ummi tayi ta bashi gorar ruwa ka蓷an yasha ya mi茩e tsaye da 茩yar yana fesar da iskar azaba, yana nufar bedroom 蓷insa yace "Ummie black tea nake so a samin zuma da lemon" kai ta 蓷aga masa sai da Amani ta gama cin abincin ta kwashe kayan tare da kama hannunta suka fita.
Tsaye Abbu yay akan Akeela lokacin Mami ta fice a hankali ya zauna kusa da ita tare da kama hannunta yace.
"Babyn Abbunta soyayyarki ina jin itace ajalina, ban san wacce 茩addara bace Wannan, amma wlh Allah ji nake idan ban aureki ba mutuwa zanyi wlh Allah zuciyata zafi da ra蓷a蓷i take min, ki daure ki fahimci hakan ki amince min Babyn Abbunta Auta na" ya fa蓷a wasu hawaye Masu zafi suka saukar masa, hannunta ya zame domin yana 茩ara wani lokaci a nan zai iya aikata komai, a hankali ya sumbaci goshinta tare da fita, a tsaye a samu Akeem fuskarsa jajir wata fa蓷uwar gaba ta samu Abbu cikin dauriya Abbu yace.
"Ka jima da zuwa shine baka shigo ba" girgiza kai yay kafin a hankali yace "no yanzu nazo" ya fa蓷a yana shigewa ciki da ido Abbu ya bisa yana mamakin taurin zuciya irin na Akeem.
Yana shiga ya maida 茩ofar ya rufe kafin a hankali ya dafe saitin zuciyarsa yana fa蓷in
"Innalillahi wa'inna ilaihir, Subuhanallah Walahamdulillah wallahu akbar" ya shiga fa蓷a da sauri saboda jin zuciyarsa yay kamar zata fa蓷o daga cikin 茩irjinsa, ya 蓷auki wajan 5mnts a haka kafin yaji sanyi a ransa, ko inada take bai kalla ba ya shiga ha蓷a kayan 茩arin jinin, har zuwa lokacin bacci take saboda allurar da yay mata, jinin ya 蓷aura mata kana ya zauna a gefenta kanta, yana zama su Afaf suka shigo ganin yadda suka bu蓷e 茩ofar suka shigo babu ko knocking yasa ya ha蓷e fuska, tsayawa sukai bakinsu na rawa sukace "ina yini" da hannunsa ya nuna musu 茩ofa kallon 茩ofar sukai kana sukai kallesa a 蓷an tsawace yace "out" da sauri jikinsu na rawa suka fita, suna fita Anup na shigowa ganinsa yasa tayi dariya tace.
"Ashe kana nan, through kana part 蓷in ka" zama tayi akan kujera tana kallonsa sai kuma ta kalli Akeela 蓷auke idanunta tayi tana fa蓷in "Abbana yay min magana akan wanda na tsayar ni kuma nace kai na keso wlh yace zaiwa Abbu magana" a yadda ya 茩urawa Akeela idanu zaka 蓷auka ita take masa magana, a hankali ya 蓷an rankwafa kanta tare da kama hannunta ya ri茩e cikin nasa, gently kuma 蓷aya hannun nasa ya 蓷ura a 茩irjinta ya duba gudun Zuciyarta, sassanyar Ajjiyar zuciya ya sauke jin yadda ta 茩an茩ame hannunsa tana turo baki, 茩ansa ya 茩ara 蓷urawa a kan fuskarta yana sha茩ar 茩amshin dake fita a jikinta, a hankali yaji kuma zuciyarsa na 蓷an samun dai-dai-to daga zafin da take masa.
Mi茩ewa Anup tayi tana fa蓷in "Kana son hukunta zcuiyata ta hanyar Wannan mata galihun, komai zakai nasan har abada ita 蓷in ba matarka bace" sai a lokacin ya 蓷aga kansa tare dayi mata kallo 蓷aya ya maida idanunsa ga Akeela yana fa蓷in.
"Mara galihu? Hala a gidan wasu kika ganta?" "Gori za kayi min?" Sakin hannun Akeela yay yana mai shafa tattausan sumar kanta 茩arar bu蓷e 茩ofa yasa Akeem juyawa Ummi ce da Didi bai ce komai ba ya juya abinsa ya fita, kai tsaye wajan Abbu ya nufa yana zuwa ya samesa baya Parlo har zai fita sai yaji tsarinsa a bathroom 蓷insa, a hankali ya shiga tafiya har zuwa 茩ofar bathroom 蓷in, yana zuwa Abbu na fitowa kallon juna sukai Akeem ya 蓷an shafa 茩irjinsa yace "Are You okey?" "Sure" Abbu ya fa蓷a yana fita Parlo bayansa yabi kana ya nemi waje ya zauna cikin nutsuwa Abbu yace "lafiya dai ko Abdul-hakeem?" Har lokacin idanunsa akan Abbu yace "that boy Abbu" "which boy are you talking about?" Gyara zama yay kafin yace "Abbu wanda yazo wajan Yarinyar nan, bana son duguwar Magana if he really love her ya fa蓷awa iyayensa ai magana before Ramadan ai bashi auranta"
"Ikon Allah" kawai Abbu ya fa蓷a a ransa kafin yace "haka ne, amma Akeem anji ta bakin Akeela ko? Kada azo bata sonsa" lumshe idanunsa yay ya bu蓷e yace "I'll talk to her, aikin ma dana bata na soke ta zauna a gida" ya fa蓷a yana mi茩ewa tsaye, yana fita kuma Main Parlo Bala driver na shigowa kallonsa Akeem yay yace "Uhm" kansa ya sunkuyar yace "Babban mai gida wasu suke magana da Akeela" ya jima yana kallon Bala driver kafin yace "shiga dasu 蓷akin ba茩i" fita Bala driver yay shi kuma ya haura sama, a tsaye Bala ya samesa Ajmal sanye cikin wata sky blue 蓷in shadda mai kyau wacce akaiwa 蓷inkin half body yay Wani irin kyau kamar me, Bala ne yay musu iso har ciki, Karim na gaba Ajmal na bayansa, zama sukai babu jimawa Akeem ya shigo cikin wani tissue 蓷in yard milk colour mai Manyan zane, hatta farar singlet 蓷in jikinsa a na gani, hannunsa zube cikin aljihun wandonsa a haka ya nemi waje ya zauna, kamar yadda ya saba 茩afarsa ya 蓷ura a saman table yana girgiza ta, kamar bazai magana ba sai kuma ya mi茩awa Karim hannu yace "Assalamu alaikum" hannu suka ha蓷a kana suka gaisa da Akeem a hankali yace "who are you?" Girman kai ya ha蓷u waje guda dan haka Ajmal yace "I'm Ajmal" ba tare daya tambayi sunan mahaifi ba yace "Aiki?" Ajmal yace "Bank Manager" ta蓳e baki yay irin ko a jikinsa kana yace "Meye ha蓷in ka da Yarinyar da kake zuwa wajanta?" Kai tsaye yace "i love her, and I'm ready to marry her" jinjina kai Akeem yay kana yace "ka turo magabata kafin na gudanar da bincike akan ka, and wanne bank?" Kai tsaye yace "U.b.a" mi茩ewa yay kana ya nufi waje da sauri Karim yace "zamu samu ganinta?" Ba tare daya kallesu ba yace "she's sick sai ko gobe" yana fa蓷in haka ya koma cikin gida daga nan kuma key car 蓷insa ya 蓷auka tare da ficewa daga gidan baki 蓷aya, Karim ne yace "Ajmal wannan yayanta ne, domin naga kama amma guy 蓷in ya ha蓷u ga tsare gira sai dai 蓷an zafin kai ne" ka fa蓷a Ajmal ya 蓷aga yace "meye nawa dashi muje a gobe na keson komawa Abuja na fa蓷awa Papi komai amma sai nazo naga jikin nata" fita sukai suma suka shiga mota.
Akeem har dare bai dawo ba sai wajan 10 na dare ya dawo, lokacin jinin ya 茩are Ummi ta mayar mata da wani bayan tayi sallah taci abinci ka蓷an, yana shigowa gidan bacci na 蓷auke ta.
Wanka yay ya sanya kayan bacci lokacin da 茩yar yake 蓷aga 茩afa saboda ciwon da cikinsa ke masa, Parlo ya dawo ya kira P.a suka fara magana a nan p.a yake fa蓷a masa Abdul-aziz Bamali yay musu mail akan yana bu茩atar ganinsa.
Ajjiye wayar yay yana danna system 蓷insa a hankali yake cin cake 蓷in dake gefensa har 1 na dare yana zaune.
Cikin dare Akeela ta farka wanda yay dai-dai da 茩arewar jinin da aka 蓷aura mata, idanunta ta bu蓷e da 茩yar tana sauke numfashi sosai taji da蓷in jikinta sai kuma ciwon 茩irjin data tashi dashi, bata da dauriyar ciwon ko ka蓷an saboda haka kuma ta shigayi a hankali tana ri茩e 茩irjinta, tsaiwarsa ya gyara ka蓷an tare da sanya hannunsa ya kunna hasken room 蓷in, nan da nan hasken ya cika wajan, hannunsa ya sanya tare da kama nata ya zauna bakin bed 蓷in a hankali ya zare allurar hannunta ya cire jinin, idanunta data rufe ta bu蓷e tare da kallonsa shima ita yake kallo kafin ya numfasa murya can 茩asa yace "Meye?" Kwa蓳e fuska tayi sai kawai ta fashe da kuka tana kwace hannunta, kasancewar bed 蓷in babba ne sosai yasa ya hau kai, tare da sanya hannunsa duk biyun ya 蓷aga ta cak ya kwanta inda take tare da mayar da ita saman cikinsa a dai-dai kunnanta yace "shiii ya isa" turo baki tayi tace "Ni ka saike ni tunda kai 蓷an is..." Ba 茩arasa fa蓷a ba yay saurin rufe mata baki da hannunsa yana binta da kallo a hankali cikin sanyin murya yace "I miss You so much Peto" da sauri ta 茩ara dubansa cike da tsoro inda yasan sunan tace "Hamma Akeemmm ina kasan sunan?" Lumshe idanunsa yay yace "kina son sani?" Kai ya 蓷aga masa yana 蓷an cije bakinsa yace "ok kawo kunnanki" juya fuskarta tayi tare da nuna masa kunnanta, bakinsa ya 蓷ura a kunan a hankali ya 蓷an cije ta a fatar kunnan da sauri tace "Auchhhiiii zafi" shafa kanta yay yace "Ni ba wannan mugun yayanki bane, ni Bobbo ne" da sauri ta ware idanunta cike da 茩uruciya tace "to ya naga kuna kama" 蓷an lumshe idanunsa yay saboda danne masa mara da ququnta yay yana sauke numfashi a wahale yace "A'a Bama kama, kawai ina ta jira kizo naji shiru shi ne nayi kamarsa nazo nan, koda wani yazo inda yaga kamarsa zai 蓷auka shine" Murmushi tayi tana jin ciwonta ya tafi baki 蓷aya a hankali ta 蓷ura hannunta akan 茩wantaccen sajansa tace "to shi kuma idan yazo fa?" Ta fa蓷a tana shafa sajan fuskarsa zuwa gemunsa, shiru yay mata yana 茩arewa 茩yakkyawar fuskarta kallo wacce take tsananin kama da nashi fuskar yace "uhm na bashi maganin bacci" dariya tayi sosai har sai da dimple 蓷inta ya loma yana jan gemunsa tace "ai kuwa kayi dabara dan kaji bani da lafiya" idanunsa yana a rufe yace "Nima" a razane kamar zatai kuka cikin rikicewa tace "ina ke maka ciwo Bobbo? Ni kaga wlh naji sau茩i dan Allah kaima kaji sau茩i" jajayen idanunsa ya bu蓷e tare da saukewa a kanta yana fidda numfashi a wahale yace "ban san ranar jin sau茩i na ba, inaga ma mutuwa zanyi" ya fa蓷a yana wani irin kwa蓳e fuska tare tura mata baki kuka ta saka tace "a'a kada ka mutu ka barni kaji,ina ke maka ciwo nuna min" juyar da ita 茩asa yay tare da kwantawa, A jikinta ya manna kanshi tare da cikinta kana kuma ya cusa fuskarsa a cikin jikin nata, tare da sanya hannunsa na dama ya dam茩e mararsa wacce take masa wani irin azababban ciwo,
Gaba 蓷aya jikinsa rawa ya keyi tamkar mazari wani irin ciwo cikinsa ke masa tare da mur蓷a masa, wanda hakan yasa Numfashinsa yake 茩o茩arin kwacewa.
A hankali kuma yasa hannunsa na hagu a bayanta tare da zagayeta ya wani ri茩e ta gam-gam cikin gigitan ciwo da fitar hayyaci, daman da 茩yar ya kawo kansa zuwa 蓷akin.
Hakan kuwa yay masifar tayar da hankalin Akeela, wanda yasa gaba 蓷aya jikinta ya 蓷auki rawa da 蓳ari, kamar yadda nasa yake cikin tashin hankali ta 蓷ura hannunta a kan hannunsa wanda ya ri茩e mararsa dashi,
Cikin sauri ya dam茩e hannunta sosai a lokacin baya gane inda yake cikin matsanancin ciwo da ra蓷a蓷i ha蓷i kuma da fitar hayyaci ya zame hannunsa a hankali tare da manna nata akan fatar mararsa kasancewar wandon jikinsa ya 蓷an zame ka蓷an saboda matsa saman marar da yake yi, 茩ara matse hannunta yay dake saman marar nashi kana kuma ya wani 茩wa茩umeta tare da 茩anainayeta ya hanata wani 茩wa茩茩warar motsi.
Tsoran da yaywa Akeela yawa ne yasa ta fara kuka tana kiran sunansa.
"Bobbo! Bobbo"
Ina baya ganewa sama sama yake jiyo sautin shasshe茩ar kukan nata, cikin wani irin jan numfashi ta dam茩e hannunta tare da wani danna shi cikin...


TSINTACCIYA...IS NOT FREE CONTACT TO SUBSCRIBE.....08119237616



SARAUTAR MARUBUTA
3/1/22, 18:07 - Buhainat: 63-64
3/1/22, 18:07 - Buhainat: 65-66
Boxer 蓷in jikinsa, wanda hakan yasa kai tsaye hannunta yay nasarar ta蓳a 茩wantaccen gashin dake kwance a saman marar nashi.
Wani irin rawa da 蓳ari jikin Akeem yake wanda yasa Akeela 茩ara ru蓷ewa ta razana da yadda Akeem yake jan numfashin wahala idanunsa na wani irin rufewa kamar wanda ruhinsa ke son barin gangar jikinsa.
Cikin kuka Akeela tace.
"Innalillahi wa'inna ilaihir raji'un Bobbo! Bobbo!! Bobbo na ka tashi please dan Allah open your eyes"
Ta fa蓷a cikin tsantsar tashin hankali da kuma zallar fargabar halin da Akeem 蓷in ke ciki.
A hankali ya ware idanunsa da 茩yar wanda sukai wani Irin juyewa sukai jajirr tare da sauya wani irin kalar launi, ga wani 茩wantaccen ruwa a cikin su.
Hannunsa ya 蓷ura saman bakinta kamar wanda ya shekara yana jinya, a hankali ya bu蓷e bakinsa tare da fa蓷in
"Shittt, stop cry"
Ya fa蓷a da 茩yar wata 茩yakkyawar zufa na yanko masa wacce kana ganinta kasan cewa ta azaba ce.

Shiru tayi domin bata jin zata iya bijirewa dukkan umarnin sa,
Ita da ace zai yadda ma da wlh ya 蓷auke ta can zuwa dukiyarsu tayi ta ganinsa yana kulawa da ita.
Hannunta dake saman mararsa ya 蓷an 茩ara matsewa ganin hakan kamar yana jin da蓷in sa, yasa ta ha蓷e tafin hannunta wanda yake tsastsafo da gumi ta shiga shafa masa wajan tana mammatsawa.

Yin hakan kuma yasa Akeem ya shiga sauke ajjiyar zuciya, daga can 茩asan zuciyarsa kuma addu'ar neman sau茩i wajan Ubangiji yake,
A hankali Numfashinsa ke sauka yana dukan fuskarta, idanunta ta 蓷aga ta kallesa, ita dai wlh ban ta tabbatar shi 蓷in aljani ne da sai tace Wannan mugun yayan nata ne.
Ya wani irin fa蓷awa ya rame sosai, sai wata haiba da nutsuwar da take kwance a saman fuskarsa.

"Uhm" ya saki wani irin emotional sound lokacin da yaji tana 茩o茩arin zame hannunta dake kan Mararta shi, maida hannun tayi Murya can 茩asa tace.
"Allah sarki ashe kuna jin ciwo kuma? Dan Allah kaji sau茩i kaji? Zuciyata babu da蓷i idan na ganka a haka"
Ta fa蓷a hawaye na sakko mata yana dira saman 茩irjinsa.
Akeem kuwa a hankali yake jin sau茩in zafin daya keji, kafin a hankali kuma baccin wahala yay gaba dashi yana sauke wani irin huci, still kuma yana ri茩e da hannunta gam.

A hankali ta zame jikinta daga nasa tare da gangarawa gefe ta zauna akan kujerar,
Idanunta cike da bacci kafin kuma ta 蓷ura kanta a kan bed hannunta akan 茩irjinsa tana jin bugun zcyarsa, a haka bacci yay gaba da ita.
Kiran sallar farko na Subhi ya shiga bu蓷e gajiyayyun idanunsa masu cike da bacci, amma duk yadda yakai da jin baccinsa indai an kira sallah sai ya tashi,
Kar kar haka jikinsa ya 蓷auki rawa lokacin daya samu ya juya kansa yaga kamar hannun Akeela ne akan 茩irjinsa,
A hankali ya sanya hannunsa akan nata tare da matsarwa gefe bai san yaushe ne ba?
Bai kuma san yaya akai hakan ba?
Bai kuma san ta yadda akai ya kawo kansa zuwa nan 蓷in ba?
Bare kuma yasan lokacin daya kwanta a bed 蓷in har bacci ya 蓷auke sa.

Dafe 茩irjinsa yay saboda,Wani irin masifafan harbawa 茩ahon zuciyarsa yay,
Da wani irin azabar 茩arfi,
鈥淵a Salam鈥�
Shine abinda ya fa蓷a can cikin ransa lokacin da yake sanyawa kansa jarumtar daya aro!
A hankali ya mi茩e har zuwa lokacin kuma jikinsa bai bar rawa ba,
Saboda rashin 茩arfin da yake da shi.
Cikin sauri kuma da taimakon bango Ya fice daga cikin room 蓷in ba tare daya ko kalli inda Akeela take ba.

Yana fita tana motsawa, saboda kusan hali guda garesu, babu yadda za'ai a kira sallah basu motsa ba,
Idanunta da sukai mata wani irin nauyi da bu蓷e tare dakai dubanta zuwa kan bed 蓷in, wani irin Marai-raice fuska tayi
Lokacin da taka babu shi akai idanunta ne yay wani irin rau rau, tana shirin yin kuka,
Cikin siririyar muryarta mai 蓷auke da rauninta tace.
"Shine ka tafi ko?"
Ta fa蓷a tana taune bakinta tare da goge hawayen daya cika mata ido, A hankali ta juya jin motsi fuskarta na bayyana farin cikin da Zuciyarta ke ciki domin ta 蓷auka shi ne ya dawo zuwa gare ta.

Idanunta ta 蓷auke ka蓷an tare da kama yatsun hannunta ta shiga wasa dasu, ganin Ummi ta shigo, Ummi dake tsaye tace.
"Allahamdulillah Daughter jiki yay sau茩i, ashe yama zo ya cire maki"
Idanunta kawai ta 蓷aga ta kalli Ummi ganin hawaye kwance a fuskarta tace.
"Lafiya dai ko?"
Girgiza kai tayi alamar
"Babu"
Kama hannunta Ummi tayi suka fita kai tsaye kuma part 蓷insu ta nufa da ita, tana zuwa ta nufi bathroom,
Warm water ta ha蓷a mata tare da zuba mata bath perfume,
Idanunta akan Akeela bayan ta fito tace.
"Go and take a shower"
A sanyaye ta 蓷aga 茩afarta jiki ba 茩wari amma bata jin wani ciwo sosai,
Bathroom 蓷in ta shige Ummi kuma ta 蓷auko mata wata lemon 蓷in Jallabiya, mai 蓷an 茩auri saboda ruwan da akayi daran jiya,
Kana ta ajjiye mata hijab da hula mai kauri,
Ta fita a 蓷akin jin ana 茩o茩arin yin Sallah, gashi ko raka'atul fijr ba tayi ba.

Zare kayan jikinta tayi, ta sa茩ale su, kana ta fara duba jikinta ganin ta samu tsarki duk da cewa bai fi kwana uku tayi ma, wanda hakan kuma ya faruwa ne da dukkan wasu masu sickler.
Basa farawa da wuri haka kuma basu fita da蓷ewa ba, sai sun fara samun lafiya suke 4days haka.
Wankan tsarki ta fara kana tai wanka tare da busar da kanta a drayer, fitowa tayi 蓷aure da towel, ji tayi Zuciyarta a cunkushe babu da蓷i.
Hakan yasa ta nufi bakin window tare da bu蓷ewa ta zura kanta, a hankali iskar damunar da take Ka蓷awa take dukan fuskarta.
Ji tayi Zuciyarta ta 蓷anyi sau茩i, hakan yasa ta koma wajan closet ta shirya cikin jallabiyar ta fesa perfume ba tare data shafa cream ba,
Prayer mat ta shimfi蓷a tare da tayar da sallah.

Akeem kuwa yana zuwa part 蓷insa kai tsaye bathroom ya nufa shima ya sakarwa kansa ruwa mai sanyi, a hankali ya dafe jikin bango da dukkan hannayensa,
Ya shiga sauke ajjiyar zuciya, tare da 蓷aga fuskarsa ruwa na dukansa.
Sai da ya jima ya 蓷auke fuskarsa yana maida numfashi a hankali kuma ya shiga zare kayan jikinsa tas, kana yay wanka yana jin 茩aurin jikinsa,
Saboda ciwon ya lafa masa sosai, fitowa yay bayan ya

Join Our Groups

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login