Showing 114001 words to 117000 words out of 132995 words

Chapter 39 - TUBALI Book 1 Complete Document by GARKUWA

22 Aug 2025

130

zazzaro cikin matukar hasala, kuwa ya karasa cikin falon, batare da wata wata ba, ya Ware yatsunsa biyar ya zabgawa Junaid zazzafan Mari.


Tare kuma da juyawa afuce ya nunawa Dady screen din wayar Jannart din.


Cikin tsananin fushi yace


“Ba gashi ba, shine last mutum din da tayi magana dashi awaya, koma meye shi yasan inda take, Ina ya kaita? Yaya ka tambayeshi Ina ya kaita nace!!!!!!”.


Barrister Kabir din ya fada amatuk’ar tsawa ce, tsawan kuma daya saka hantar cikinsu kadawa.


Shi kuwa Barrister Kabir kuwa cikin fushi Ya...!










*Albishirinku! Ma'aurata, GA GARKUWAR KU nan tafe muku da tsarabobi na musamman gareku ma'aurata daga cibiyar mgnin mata mai taken GARKUWAR MA'AURATA*


NI DAI AYSHA ALIYU GARKUWA.
Ina matukar mamakin wani irin lokaci da ya riske mu mai wahalallan fassara. Kullum dai magana daya ce, akan ma’aurata, fada, rashin jituwa, mutuwar aure, akan kuskure kalilan, rashin kula, rashin yi wa juna uziri. Toh wai duk me ya janyo hakan? Na zurfafa a tsananin tunani hakan ya tilasta min bincike mai tarin yawa wanda ya kai ni ga gano inda matsalar take? Shin yar’uwa ke macece amma kin san wacece mace ku? Kin san me ake kira mace kuwa? Mace ita ce matar da take zama iyali a wajan namiji ta zame masa bango, sanyin idaniyarsa, ta zame masa gata da farin cikin rayuwarsa ta zame masa ruwa abar kore ƙishinsa ta zame masa mayafi mai karesa daga gigitar kadaice, ta kuma dorar da mijinta kan turbar gaskiya, ta kashe masa jiki da salonta ta rikita shi da baiwa da ni’imar da Allah ya bata idan har ta san hanyar mayar da kanta sabuwa dal awajanta, wato kullun takasance masa tamkar amarya har ya kasa tantance daren amarcinsu da sauran dararen rakun rayuwar su.


Wannan ita ce mace. Ina da wata saukakkar hanyar da zaki zama abar so da kulawa da soyayya a wajan mijinki ta hanya mafi sauki, 09097853276 hanyar ita ce ki gwada amfani da kayana na gyara ki gani, ina mai tabbatar miki da in sha Allahu sai kin dara da murna sai kuma kin gode min. Kayana kaya ne da aka yi shi da zallan itacanmu na gado marasa illa a cikin jikin dan adam musamman mace, kaya ne da suke taimakawa (sex hormones 😍) dinki.
Misali kina kallon India😘, hollywood, Asian film🥰 kina ganin yanda mazansu ke nunawa matansu tsananin soyayya kamar su ba su kyautar ransu!?
Saboda me hakan? Saboda suna sadaukar da lokacinsu wajan gyara jikinsu da kayan da ke tsattsafo da ni’ima cike da tsukewa, kayan nan kuma ana yinsu ne zallar magungunan gargajiya wanda ba su da illa domin haɗine na ingantattun itatuwa da yayansu.
Ina baiwar Allahn da miji ke daure mata fuska babu hirar arziki?
Zo ki ji yar’uwa zan baki gumbata da zallar gari wanda aka yi su da nagartattun itacen da ke da matukar amfani a jikin mace. Gubar ciko, gumbar tsalle dole, gubar da ba'a baiwa mai kishiya, garin maɗi, garin mallaka, tsumin goron tula, tsumin tsartai, tsumin maratsi, pala-pala butar sirri, kwanon k’asaitacciyar mace, furar mata madararta gareki Hajia takenta sha yanzu mgni yanzu,
Ina mata masu fama da sanyi? Sanyin mara ki zo na hadaki da magani na na sanyi wanda yake wanke mara ya fitar da duk wata cuta da ke samun mazauni a wajan.
Ina da ciccibi mai kyau. Ina da hadin amare mai kyau wanda zai gyara yarinya ya kankaro mata kimarta akwai hadin mai jego wanda muke yinsa na asali inada kekkyawan Hadi maida tsohuwa yarinya.




Akwai daya bangaren wato *KAMSHI*
Kimarki gyaranki da kamshinki. Matan da suka gane suka san yanda za su kankaro da mutunci su ne masu amfani da kayan gyara da kuma sanyaya jikinsu da kamshi, ina da turaren wanka da na bandaki na daki na jiki da na kaya dana tsuguno kamshin turarena na dabam ne mai sanyaya zuciyar wanda ya shaka ina da kayan kamshi na amarya da na maijego da na uwargida da dukkan macen da take kokarin mayar da kanta mai daraja a idon kowa ta zamo sarauni a idon mijinta, akwai shu'umar humra, sayan na gari maida kuɗi gida, banda karanta yayin gyara Hajia.


Zaku iya samun kayyakina a duk garin da kike, zakiyi min mgn ta whatsApp number na 09097853276 domin yin zaɓinki, ko karin bayani, zaki tura kuɗin ta account na 0005388578 Jaiz bank AISHA GARKUWA ALIYU in mun gama mgna zan sa miki kaya a mota yazo duk garin da kike, in baki shirya saya yanzuba Please kada mu wahal da juna ki bari sai kin shirya kafin kiyi min mgn.


🤝🏻🥰😘 Daga taku AYSHA ALIYU GARKUWA
*(GARKUWAR MA'AURATA)*


By
*GARKUWAR FULANI*












Ya shak’o wuyan Junaid din, ransa amatukar b’ace, cikin kuma son d’and’anawa Junaid din thesame azabar da yake ganawa Jannart yace.


“Ina kakai Jannart! Kafadamin Ina kakaita, kasan inda take tabbas, ba kuma abunda bak’ar zuciyarka bazata iya sawa ka aikata ba, kafadamin Ina ka kai mana Jannart!!!?”


Barrister Kabir din ya k’are maganan cikin tsawa sosai.
Tare da sake makure wuyan Junaid.


Junaid kuwa idanunsa ya Dan zaro cike da mamaki yace.


“Wai Abba mekakeson fad’ane? Ni ban San inda Jannart take ba, ba kuma nina d’auketa ba, na d’auketa ma nakaita Ina, watakila tanacan ta tafi yawon banz......”


Wani irin wawan mari Barrister Kabir din ya zabgawa Junaid din akan fuskar sa, cikin tsananin b’acin rai da hasala, ya kuma sake zabga masa wani marin, wanda har saida hakan yasa fuskarJunaid din tayi jajur mgnar da yake son fitarwa kan Jannart ta makale, idanunsa ya zazzaro lokaci daya tare da somayin huci.


Barrister Kabir kuwa ji yake Kamar ya rufe Junaid din da duka, ransa yakai kololuwa wajen b’aci da irin mugayen furucin da Junaid din ka jefar Jannart dasu.
Cikin fad’a sosai ya juyo ga Daddy dake tsaye yace.


“Yaya ka fad’awa Junaid na bashi nanda anjima yaje duk inda ya kaita ya daukota, ni nasani shine ya sace ta, domin kuwa shine last mutumin daya kirata awaya.
Uban meya gaya mata a wayan?
sannan meye dalilinsa na kiranta awaya?
Shi ya sace ta, saboda ya cika banzan burinsa na dabbanci akanta, komai zaiyi kuma bakayi masa magana, gashi nan kaga illar da hakan ya jawo ko Yaya?, gashi nan ya saceta ya rabamu da ita, ya kaita inda zai cutar da ita.
Yaya kana mance Jannart marainiyace amma ya maida cutar da ita tamkar abinci da ruwan shansa, Allah ya wadaran hali irin naka Junaid.”


Barrister Kabir din ya kare maganar cikin muryar kukan daya zo masa”.


Momy da Abdull dake tsaye agefe kuwa, gaba dayansu kuka suka saka, saboda.
Sunsan cewa tabbas Junaid din zai iya aikata hakan, ballema jiyan Momy da kunnuwanta taji yana cewa saiya cika burinsa akan Jannart din.


Daddy kuwa ransa Idan yakai dubu to yayi masifar b’aci, akaron farko kuma cikin fushi, ya dawo da kallonsa ga Junaid, tare kuma da ta sowa ya nufi kan Junaid din.


“Ina kakaita Junaid, Ina kakai min Jannart?
Ka fad’amin Ina kakaita? Junaid me zakayi da ita.” Daddyn ya tambayesa atsawace.


Abunda Bai tab’ayiwa Junaid din ba kenan, musamman akan Jannart.


Ganin hakanne kuma yasa Junaid din soma girgiza kansa, cikin mamakin tuhuman da sukeyi Mishi yace.


“Wallahi Allah Daddy bani na dauketa ba, bansan inda take ba, bani na sace ta ba.”


Cikin nuna ɓacin rai a fili Barrister Kabir dake tsaye.
Cikin rufe idaunsa da kuma mance alak’ae dake tsakaninsu yace.
“Nabaka nan da awa 2 Junaid, Lallai-Lallai kanemomin Jannart, duk inda ka kaita, kaje ka daukota Idan kaki kuma nida kai bibbiyu, wallahi-wallahi saikayi dana sanin sace marainiyar Allah da kayi.”


Sake dawo da kallonsa ga Daddy yayi, kana cikin tafasar zuciyar dake bayyana zai iya aikata komai akan b’atan Jannart din yace.


“Yaya kasa baki kasake tuna masa, awa 2 na basa ya fito da ita daga inda ya b’oyeta, sannan yanzu zan.
Kaiwa y’an sanda report, bayan haka kuma zan zagaya cikin duk wani asibiti da nasan yana cikin garin nan, dole ayau asamo inda Jannart take.”


Yana gama fad’an haka ya juya kaitsaye ya nufi hanyar fita daga gidan.


Koda yazo bakin gate harara ya watsawa Ashiru, kana cikin takaici yace.


“Shashasha kana nan tsaye abakin gate Koda yaushe, amma ka kasa sanin fita da shigan mutane sakaran banza kawai.”


Ya Kai karshen maganan nasa yana me bankad’e Ashiru’n, Cikin pretending yasakai ya fice daga Cikin gidan.


Daddy kuwa zuwa yanzu saboda tsananin bakinciki, da takaici da kuma Tarin bacin rai, jikinsa har rawa ya somayi yayinda yake jin, tamkar yasaka hannayensa aka ya kurma ihu, saboda b’atan Jannart din.


Sanin bashi da wata makamane kuma yasa shi, soma balbale guards din, Jannart din.


Cikin fushi hadi da bala’in dake cinsa yace.


“Bantab’a nadaman ajiyeku
Acikin gidana ba sai yau, k’attin banza k’attin wofi kafuran arnan da basa sallah, tayaya ma za’ace yarinyar da nake biyanku mak’udan kud’i duk wata akanta, za’a nemeta a rasa, ashema k’attin wofi dana banza na tara, lusarai way’anda basu da aiki sai ci da kwanciya, ku fita ku barmin gidana yanzu basai anjima ba, dukka na sallameku, kada na sake.
Ganin Koda mummunar fuskar daya daga cikinku ne, ku fitamin agida.”


Daddyn ya kare maganan cikin bacin rai.
Dan har yanajin tamkar ya rufe guards din da duka.


Sukuwa k’attin banzan, sun matukar ji haushin zagin da Alhajin yayi musu, aso da niyarsu kuma shine su tanka masa, amma kuma saidai tuna cewar zai iyasa a dauresu ne, yasa basu tanka masa ba, sad’ab-sad’ab haka suka kwashe komatsansu suka fice daga cikin gidan.


Junaid kuwa zaman dirshan yayi, yana Mejin wani irin tafasar zuciya, saboda alluran nasa ta motsa, sosai matukan da Barrister Kabir ya sharara masa suka tsaya masa arai.
Lallai Barrister Kabir din yayi sa’a, kasancewar shi kanin mahaifinsa, domin yau da ace wanine daban Yayi masa hakan ba Barrister din ba, yayi rantsuwa bindiga zaisa ya harbe mutum.


Acan b’angaren Barrister Kabir din kuwa, yana fita daga cikin gidan, motarsa da yayi parking awaje ya shiga, bayan yayiwa motar key ne kuma, ya saki wani irin Murmushi, mai kama da dariya.


Hakika irin wannan firgicin ya jima yanaso ya gani, akan fuskar Yayan nasa akan Jannart dama shima Junaid, wannan tsoron shiyake matukar so yaga yayi tasiri acikin zuciyarsu


“Tu kunnma Alhaji Idi Sale Dakata, wannan kadan daga cikin bangon littafin tashin hankalin da zaka fad’ane anan gaba.”


Barrister Kabir din ya fad’a abayyane, kana zuciyarsa cike da nishadi ya nufi gidan Dr Sajo domin dama duk abunda yakeyi dazun, pretending ne kawai ba komai ba.


Koda ya isa gidan Dr. Sajon kuwa, ya samu Doctorn na nan kasancewar yau din weekend babu aiki.


Har cikin falon Dr Sajon kuwa ya shiga, bisa jagorancin wani Dan matashin saurayi wanda zai iya kai sa'an Rayyern.
wanda kuma yake dan Dr Sajon ne.


Yana shiga cikin falon ya durk’usa guiwowinsa ak’asa, tare da kai goshinsa k’asa, yayiwa Allah Sujjada, wani irin farinciki yakeji acikin zuciyarsa, bayan ya d’ago daga sujjadan ne kuma ya kalli Dr. Sajo dake kallonsa yana murmushi, cikin matukar farinciki yace.


“Alhamdulillah Allah abun godiya, doctor shawararmu tayi, komai da muka tsara ya tafi yanda ya kamata, Insha Allahu yanzu kwata-kwata ma hankalinsu bazai tab’a zuwa kaina ba.”


Murmushi Dr Sajon ya faɗada lokaci daya kuma farinciki ya bayyana akan fuskarsa.


Barrister Kabir kuwa ci gaba yayi da cewa.


“Junaid ya daure kansa da kansa, da zaluncin da yakeyi wa Jannart tsawon shekaru.
yanzu shikansa Yaya Idi bai isa yayi wani tunani akan abunda ya shafeni ba, Alhamdulillah Allah.”

Still murmushi mai kama da dariya Dr Sajon yayi, cikin kuma jin dadin labarin da Barrister Kabir din yazo masa dashi yace.


“Masha Allah Barrister Kabir, wannan abu yayi dadi, haka mukeso yanzu kaga mun dauke hankalinsu daga kan komai, zasu tsaya wa abu daya ne kawai, inda kaikuma zaka ci gaba da bincike, da kuma kara Adana hujjojinka, sannan Jannart kuma tana killace a gidan mijinta, Alhamdulillah Wannan shine matakin nasara na farko da muka fara hawa.”


Kai Barrister Kabir din ya jinjina, kana cikin gamsuwa yace.


“Insha Allah, da sannu duk wani kulli zai warware, gaskiya kuma zatayi halinta, yanzu sunacan hankalinsu duk atashe, musamman shi Yaya.”


Dariya Dr Sajo yayi, tare da gyara zamansa, cikin ya bawa shirin nasu yace.


“Aikinmu yayi kyau gaskiya, Allah kuma ya dafa mana.”


“Ameen summa Ameen.”


Barrister Kabir din ya amsa, zuciyarsa wasai babu wani alaman damuwa.


Hira suka d’an tab’a kad’n da Dr Sajon, kafun daga bisani Barrister Kabir din ya tashi ya tafi.


Acan gidansu Rayyern kuwa, kusan atare suka jero wajen shigowa cikin gidan.
Wanda kuma dawowarsu kenan daga sallan asuba.


Abba, da kuma Dr. Rayyern ne agaba, sai Ramadan da Riyyam-nsra dake take musu baya.


Ahaka suka k’araso cikin babban falon dake k’asa, tare da neman waje kowannensu ya zauna.


Mamy kuwa sanin zaman shan coffee al’adar mazan gidanne, yasa tun kafun su dawo daga masallacin ta gama had’a musu coffee wanda yaji kayan k’amshi.


Ganin shigowarsu Cikin falonne kuma yasa, Mamy daukan coffee din tare da tahowa cikin falon.
Zama tayi a tsakiyarsu


Kana ta fara tsiyayawa kowannensu a mug ta mik’a musu.
Riyyam-nsra ne ya Karb’i Mug din coffee din da Mamyn ke mik’o masa, tare da tank’washe k’afafunsa, cikin yanayin jin dadi yace.
“Mamy ngd. Da wannan al'farmar, da na samu.
Wanda yake sawa nake ga kamar ina gaban Mammy na dan itama haka takeyi min
da zaran nadawo amasallaci sai ta bamu abun tab’awa.
wannan yana d’aya daga cikin abunda yasa naji zaman gidannan yafi min na hotel.”
Dariya Mamy da Ramadan sukayi, domin hatta Abba ma saida ya dan murmusa.


Shikuwa Rayyern gaba daya ma ya dauke wuta, Yayinda ya Kawar da kansa gefe, ahankali yake sipping coffee din, ko gefen dasu Riyyam din suke kuwa bai kalla ba.


Mamy kuwa bayan ta kammala had’a musu komai ne, ta mike tare da komawa kitchine, mug din coffee din da ta had’ashi musamman dan Jannart ta d’auka, Koda ta fito daga cikin kitchine din, batare da ta tankawa su Ramadan da Riyyam dake hira ba.
kaitsaye ta wuce dakin Jannart.


Ahankali ta murd’a handle din kofar falon ta shiga, kamar kuma yanda ta tsammata hakanne ya kasance, saboda babu kowa acikin falon.


Kaitsaye kofar bedroom din ta nufa, Koda taje tsayawa tayi abakin kofar tare, da d’an k’wank’wasawa kana cikin kulawa takira sunanta.


“Jannart.”


A can cikin Bedroom kuwa.
Jannart dake zaune akan sallayan jin muryar Mamyn na kiran sunanta ne yasa ta, amsawa aladabce.


Mamy kuwa dake tsaye, jin Jannart din ta amsa ne, yasa ta tura kofar dakin ahankali ta shiga, bakinta dauke da sallama.”


Ganin Jannart din da tayi akan sallayane kuma, yasa kata sakin Murmushi, cikin kulawa tace.


“Masha Allah Jannart kin tashi ashe.”


Kai Jannart din ta jinjina alaman Eh, lokaci daya kuma tayi kasa da kanta, cikin sassanyar muryarta dake bayyana zallan ladabinta tace.


“Mamy inakwana.”
Yalwataccen murmushi Mamyn tayi, tare da cewa.
“Lafiya lau Jannart, fatan kema kintashi lafiya ya jikinki?”
Cikin jin daɗi tace.
“Da sauki sosai.”
Jannart din ta bata amsa tana medan wasa da yatsun hannunta.


“Masha Allah, haka akeso Allah ya kara sauki”.
“Amin Mamy ngd”.
Jannart ta kuma faɗa.
Ita kuwa Mamy murmushin jin daɗi tayi tare da cewa.
“Ga coffee nan mai zafi maza ki shanye shi.
zakiji d’umi cikinki zai ware.”


Mamyn ta fad’a tana me ajiye mata mug din Coffee din.


“Toh Mamy Nagode.”


Still Jannart din ta fada tana mekokarin gyara zamanta.


Mamy kuwa murmushi tayi tare da cewa.


“Ba komai Jannart, ki saki jikinki, Idan kinsha coffee din kuma zaki iya komawa bacci, ki dai samu ki huta kinji ko.”


Kai Jannart din ta jinjina, inda Mamyn kuwa cike da kauna, hadi da yaba hankalin yarinyar ta juya ta fita.


Ganin fitar Mamyn ne kuma yasa, Jannart daukan coffee din ahankali ta soma sha, saboda dadin da coffee din yayi ne kuma yasa harta shanye feye da rabinshi, batare da ta farga ba cin cikinta yayi dumine kuma yasa aje sauran.
Alhamdulillah kuma ta danji karfi ajikinta.


Mamy kuwa tana fita daga dakin Jannart din, direct kitchine ta sake wucewa.
Dan soma shirin aikin breakfast.


Yayinda kuma har yanzu Ramadan da Riyyam ke zaune acikin falon suna tad’i.


Kasancewar tuntuni Rayyern ya tashi ya haura sama, Koda yaje dakin nasa ma kuma kwanciyaya yayi, saboda gaba daya Daren jiya baiwani samu isashshen bacci ba.


Cikin sa’a kuwa Yana kwanciya bacci ya d’aukesa.


7:30 pm dai-dai.
Mamyn ta kammala had’a duk wani abu da takeyi.


Ita da Riyyam ne kuma suka jere duk abincin akan dining table, Yayinda Abba da kuma Ramadan ke zaune acikin falon.


“Bismillah komai ya zama ready, Ina Rayyern bai sauk’o ba ko.”


Mamy ta fad’a adai-dai lokacin da take ajiye plate plates na cin abincin.


Jin abunda ta fad’ane kuma yasa Abba dake zaune yana karatun Alqur'ani juyowa ya kalleta, cikin tausasa harshe yace.


“Masha Allah, amma nikam daga yau na daina cin abinci acikin ku.
ana shiryamin nawa Acan dining table dina”


Murmushi Mamy tayi, cikin gamsuwa da kuma fahimta mijin nata tace.


“To shikenan Ranka ya dad’e Insha Allah, naka shirin ma na musamman zanna maka.”


Yar dariya sukayi, Yayinda Riyyam-nsra kuwa Kallon Abban yayi, cikin nishadi Yace.


“Abba Kai bazakayi irin na turawa bane.”


Murmushi Abban yayi, tare da girgiza kansa yace.


“To ni ai ba bature bane Riyyam.”


Kai Riyyam ya jinjina aransa yana mejin dadi, saboda akaron farko kenan da yaga Abban yayi masa murmushi, tabbas yaji dadin abun.


Mamy kuwa cewa tayi, Ramadan da Riyyam duk su taso suzo suci abinci.


Aikuwa dama kaman jira suke, zama sukayi akan dining table din, Yayinda Mamy da kanta tayi saving dinsu, kana Itama tayi saving din kanta.


Abba kuwa har yanzu yana nan zaune acikin falon.


Suna cikin cin abincinne kuma Mamy ta d’an d’ago Kai ta kalli Abban.


Cikin tausasa muryarta irin na mata masu ladabi ga mazajensu tace.


“Yauwa Alhaji, yarinyar nan Jannart kaga irin yanayin yanda tazo gidannan, komai anyisa ne asace a boye.
Hakan yasa batazo da suturun sawa ba, sai nake ganin maizai hana, Indai babu matsala a fita aje asamomata suturun sawa.”


Kai Abban ya jinjina cike da gamsuwar abunda Mamyn ta fad’a yace.


“Tabbas ya kamata kam asamomata kayan sawa, tun dai ayanzu kam duk wani hakkinta ci da shanta da sutura jinya yana wuyan Mijinta ne, saboda haka ku tambayesa ya bada kudi, Idan yaso

Join Our Groups

Leave a Review

You cannot submit review untill you Register or login