Showing 18001 words to 21000 words out of 68854 words
gama karyawa da ɗan kunu da alala ɗin da Muhammad ya fita Ya siyo mata,
Kallan ta tayi tace "Inna wai ni kam babu wani aiki da Zan iyayi a garin nan koda wanke wanke ne da shara,kinga muhammad ma ya kamata ace yana zuwa makaranta Kema kuma gaki Ana ɗan fama da jiki idan na fara aikin wani abun Ya ragu.
Dan shiru Inna tayi tana nazari kafun tace "a yi haka kuwa Hafsatu,yau duka ƙwananki nawa a garin nan da har kika fara maganar aikatau,haba dan Allah,kar ki wani sakawa kanki damuwa ,muhammadu nan kawuna dake kano yayi Alƙwarin daukar nauyin karatunsa wanda dai nasan abunda yasaka baiyyi magana ba ƙilan wani abu ne yayi masa yawa,"
Karki damu Allah zai rufa asiri ,ke dai ki zauna ki huta babu abunda zai gagara.
Dan shiru Hafsa tayi kafun ta kuma cewa"Inna na dai dage ,sannan ba wai dan an Gaza ɗin bane,ni kaina zaman guri ɗayan zai dameni da yawa,"
Shiru Inna tayi a karo na biyu tana Mai juya maganar Hafsa,tabbas suna buƙatar taimako tunda dai ita a yanzu karfinta Ya ƙare,ga tsufa ga kuma yan ciwace ciwace da baza'a rasa ba,
Ajiyar zuciya tayi tace"shikenan hafsatu Zan kira Balarabe idan yaso ko Mai yace hakan za'ayi,bazan so ace daga zuwan ki kuma kin fara aikatau ba ba tare da yasani ba,"
Kamar yarda inna tayi suggesting su kira Baban hafsa haka kuwa akayi inda shima yayi na'am da maganar aikin Sannan yana Mai yin alfahari da ɗiyarsa,
Bayan ƙwana biyu da maganar Inna tayima wata ƙawarta magana wadda dama sana'arta kenan raba yan aiki,cikin murna da jin daɗi matar ta cewa Inna dama kuwa akwai matar da tayi mata magana tana san yar Aiki budurwa Mai nutsuwa ,ina ganin Hafsatu zata dace da aikin kuma matar bata da matsala ,kawai dai abu ɗayane,ki jamata kunne babu idanunta kan mijinta,
Godia sosai Inna tayi mata sannan ta tabbatar mata insha Allahu bazata samu wata matsala daga Hafsa ba ,
a haka suka tsaya inda aka yanke washe gari zasuje gurin hajiyar,
Washe gari da Inna da Hafsa da ƙawar inna hajiya mai yara suka nufi gidan da zatayi aikin,Bayan isarsu gidan Akayi masu iso zuwa falo,
Kallan gidan Hafsa take a hankali tana Mai yaba irin arzikin da Allah yayi musu dan tunda Take bata tab'a shiga Gida Mai kyau irin haka ba,
Suna zaune suna zaman jiran Hajjiyar ta sauko daga benenta wanda matattakalar kawai abun kallo ne,
Zama tayi tana Mai amsa gaisuwarsu wadda suke mata kamar suna jira,da fara'ata fal fuska ta amsa su ,
Hajiya Mai yarace tace "Hajiya Shatuh ga dai Mai aiki nan an kawo ,idan batayi maki ba to ,gata nan dai zaune,"
Kallanta Aunty shatuh tayi tace"Yaya suna ki yan mata ,"
Ƙasa Hafsa tayi da kai tace hafsa,
"Kice tsohuwa ce ,to ina fatan dai kunyi magana da maman yara ,sannan gaskiya Mai kwana nake So ba wadda zatana jeka ka dawo ba,"
Shiru sukayi baki ɗayansu dan maman yara bata faɗa musu ƙwana zata nayi ba,
Kafun Inna tayi magana Hafsa ta rigata ta hanyar faɗin "Babu komai Hajiya amma ina san amun alfarma ranar asabar ina zuwa gida ,"
Murmushi Aunty shatuh tayi tace"baki da damuwa sannan duk wata zan na baki dubu talatin".
Jin kuɗin yasakasu fara mata godia yayin da daga bisani Inna da Hajiya mai Yara suka wuce Akan washe gari za'a kawo mata kayanta tunda sun tafi ne bada niyyar aikin kwana ba.
*********************
Kai tsaye Nadiya na isa gida ɗakin Nameer ta nufa da Fawha ta tabbatar mata yana ɗaki,
Knocking tayi har sau uku kafun yabata izini ta shigo,
Zaune ta tarar dashi kan abun sallah,
Zama tayi kan couch ɗin dake ɗakin tana mai yi masa ƙaramun murmushi,ninke abun sallan yayi yana Mai kallanta yace "yau Baby Sis kin tuna da hamman ki kenan ,hope im safe ,"
Wasa ta farayi da Kafarta kafin tace"i dont think you are actually,"
Wayarta kunna ta shiga kan Information ɗin Aneesa ta miƙa masa 'dan Ya karanta ,
Da mamaki Ya gama karantawa a yayin da wani chilled tsoro Ya shigesa musamman da ya san cewa Anisa ɗin na tsamo tsamo cikin AHALINSA,
Kallan Nadiya yayi yace "Nadiya mai yasa kike ajiyan wannan Info ɗin a hannunki ba tare da an kaima police ba sunyi arresting ɗinta,kinsan she's dangerous amma kika yi shiru?
Tashi yayi yace "dole mu san abunyi,"Bari na kira commissioner Hadi.
Ƙarb'ar wayar tayi ta haɗa da tashin da yake ƙokarin yin wayan tace "kana tunanin zai solving komai?"
Mai yasa Bakayi tunanin abunda Ya saka take yawo freely ba har Allah Ya kawota gidan mu,
Bro tana da masu mata cover ,sannan tana da haɗarin gaske ,and na zo na faɗa makane badan ka tada wani tarzoma ba ko kayi wani abu da zata gane cewa mun san ita wacece,
A hankali zamu saka mata trap d'in da zata kama saboda dukkan wani wayau da kake tunanin Anisa na dashi,After all akan wayan aka basu horo,
I told you dan ka zama alerted .
Zama yayi yana Mai dafa kansa yace "Ya rabbi,
Sis Mai yasa nazama nine silar wannan dilemma d'in da muke ciki,bana tuna b'atawa wani da har zai kai ga tura mun assassin har cikin gida sannan da ƙazafi mafi muni,what's going on ?
Kama hannunsa Nadiya tayi tace "ƙwantar da hankalinka Hamma zamu zo dai dai nan gurin cos a yanzu maganar da nake maka ana bincike Akan motive ɗinta na zuwa wanda nasan za'a gano ,"
Juyowa tayi ta Kama hannunsa tana Mai kallan cikin idanunsa tace"Hamma ,im your sister sannan duk wani abu da zanyi bazan tab'a yin wanda zai cutar da kai ba,hasalima farin cikin ka a kullum shine abu na gaba a gurina ,babu wani abu da kake boye mun?"
Dan shiru yayi yana kallanta cikin nazari kafin yace "abu kamar me ?,bana tunanin akwai wani abu da nake boye miki Nadiya trust me.
Kafarta ta ɗora kan ɗaya tana Mai saka fuskar damuwa tace "Hamma akwai,sannan Ya kamata ace kayi magana musan abunda zamuyi saboda muddin mami taji maganar nan kaima kasan gidan nan zai haɗe sama da ƙasa ,so talk to me".
Shiru yayi still 'dan shi har a lokacin baiyyi tunanin tasan maganar Jamaimah ba ,sannan ƙwataƙwata bai kawo ma maganar bace domin yasan babu yarda za'ayi ta sani,sannan haɗuwarta da Fadil ma ba sani ba ,kallanta yayi yace "just tell me Sis bani da wani tunani na abunda nake boyewa.
Ganin Ya kasa ganewa ne Ya sakata cewa"maganar Auren ka da Jamaimah ,"
Kamar saukar aradu haka yaji maganar dan 'in his wildest dream bai tab'a tunanin Nadiya zata san maganar nan ba,cike a mamaki yace "ina kikaji maganar nan".
Dauke kai tayi bata san haɗa ido dashi tace "ina kan binciken Anisa ne da san gane gaskiyar abunda tazo dashi na fara bincike akanka rayuwarka a china,im Sorry ban faɗa maka ba,so 'in the process na gano Auren ka ,Hamma wannan ba abu bane na boyewa ,yes kayi ba dai dai ba sannan kun yi wasa da girman Aure amma bashine yake nufin za'ayi shiru da abunda,we All know that babu wanda Ya wuce mistake and you made one,duk kaifin tunanin mu iyayenmu sun fimu tunani da hagen nesa,so mu faɗa musu koda zasuyi fada suji ba daiɗi amma su zasu zo da solution."
Kamo hannunta yayi cike da tsoro fal ransa yace "Nadiya ke da wa kuka san maganar nan,?"
"Abdallah,"ta bashi amsa.
Wani yawu Ya haɗiya wanda Ya saka Adam Apple ɗinsa motsawa yace "Nadiya please lets not tell mami about this,kinsan yarda take ba,musamman da case ɗin Anisa a ƙasa ,inajin ƙarshe disowning ɗina zata yi. "
Cike da tausayinsa tace"Hamma amma Ai bazamuyi ta boyan maganar nan ba har abada ,idan ita kuma yarinyar tazo fa?"
Da sauri yace "nasan Jamaimah bazata taba zuwa mana ba cos kilan ma ta manta da wani Aure tunda bet ta ɗaukesa,'dan Allah Nadiya kafin mu gama maganar Anisa kiyi shiru tukuna sannan shima Abdallah kisa yayi shiru 'in yaso After that na maki Alƙawari da kaina Zan faɗawa mami da Papa. "
Ganin yarda ya marairaice mata yasa Nadiya kaɗa kai tace "i Trust you Hamma and namaka Alƙwari duk wani yanayi da ka tsinci kanka ina tare da kai."
Suna cikin wannan moment ɗin aka ban kaɗo kofar ɗakin aka shigo,
"Anisa?"
Nameer Ya faɗa da ɗan duburburce sanin maganar da yake da Nadiya.
CHUCHUJAY ✍🏽
TBC
[3/6, 5:12 PM] Chuchujay✍️: AHALINA
(Siblings Of different Father's)
Book two 'in Aure uku series
By
CHUCHUJAY
Episode 1⃣9⃣➡2⃣0⃣
Tana karasa shigowa ciki ta saka hannunta a bakin ta tayi gasping tace "OMG"
Zama tayi gefen gadon sa tace "har na tina wani littafi da nagama karantawa jiya,"F*CK me Brother,"
Cije kasan lebenta tayi tana maiyin wani 'dan iskan sound tace "It was aiishh,so hot and steamy,best Erotic novel dana taba karantawa kenan cos a karatunka kawai kafun ka gama kayi wet da zaka nemi ɗauki,
It started with a fingering cos sister ɗin bata cika san rufe jikinta ba gashi komai nata is heavy duk da dai ita tafara seducing yayan but she succeeded da kullum akwai diff sex da style,
Kamar dai ke yanzu Nadiya Ai komai yaji babu wuya zaki shawo kan Namiji gashi dama kin saba cin forbidden fruit,trust me da ace ina bin mata da tini na biki,i wont mind eating your pinky.
Cikin fushin Nameer ya mike jin kazamin ƙazafin da Anisa ke jifansu dashi,
Yana ƙokarin kai mata duka Nadiya ta riƙesa ,
Tashi tayi tace "Hamma don't stain your hand With dirt,kasan idan mutum kazami ne mazinaci gani yake kowa ma haka yake ,da mindset irin na Anisa duniya bazata tab'a ci gaba ba,"
Tasowa tayi ta tako gaban Anisa wadda ke zaune gefen gadon Nameer,
Kallan kazamar rigar dake jikin ta ƙarfe baƙwai na dare Ya sakata ƙaramar dariya tace "im sorry da zan using Vulgar tone dake,kallan riganki kawai yasa na tabbatar you're trying hard amma ga dukkan Alamu Hammana har yanzu bai samu nutsuwa dake ba,'Allah sarki,
Bari na faɗa miki,muddin kina zaune cikin rayuwarsa haka ne zaita faruwa,saboda you stink wanda bana tunanin kina ji,
Yakamata ace idan mutum na wari shi zai fara ji ,amma ke kam irin jakan nanne da basu gane ma suna warin,ko da yake bama ki da kwakwalwar da zaki gane.
Kince muna abunda bai dace ba da Hamma ki?
Kinga na kasa maimaitawa saboda mu da kika gani mun samu mahaifiya ta gari da ta bamu tarbiyya,kinsan mafarinta daga uwane idan uwa ma bata dashi ina yaranta zasuyi,and bama karanta nasty novels keep your suggestion,sannan im that spec da nima da ina mata Allah Ya kiyaye bazan yiki ba,Allah Ya tsareni.
Tasowa Anisa tayi da zafin rai tayi kan Nadiya tace"idan kika sake kiran Mahaifiyata da bakinki ɗin nan kazami sai na kasheki,"Ke bama ke ba babu wani isashen da yake da tsarkin bakin kiran Mahaifiyata a gidan nan .
Ganin tana ƙokarin kai Nadiya bango ya saka Nameer jawota Ya ɗauke mata fuska da mari yace"ina fatan,na faɗa miki kar ki sake shigo min ɗaki?Get out kafun nayi maki abinda zakiyi dana sani na shigowa gidan nan,banza ƙazama mara hankali,tunkiya kawai ".
Shafa inda Ya mareta ɗin tayi tana mai yin ƙaramar dariya cikin hawayen dake zuba kan kuncinta tace "na rasa dalilin da zaisa kuna kirana kazama bayan ina wanka a kalla sau biyu a rana,amma babu komai,na maka Alƙwari kaga wannan kazamar ,i will have you and i will get you craving for more,
Tana kai karshen maganarta ta kalli Nadiya kamar zata kashe ta kana tabar ɗakin,
Gyara tsayuwa Nadiya tayi tace "ouhh hamma yarinyar nan 'fa is insane for real bata da hankali,"
Amma wait yarda take maganar mamanta she's furious 'fa anya zuwanta gidan nan bashi da Alaƙa da mamanta?.
Kamar Mai tunanin Nameer Yace "tazo nan gidan ne saboda ni ,amma bana tunanin akwai wani abu da Ya tab'a haɗani da elderly woman,babu gaskiya,
Wait sai dai 'in tana amfani dani ne amma bani ne Big target dinta ba,could it be you perhaps? "
Girgiza kai tayi tace "gaskiya bana tunanin haka,Amma koma dai menene we will get to the bottom of it,yanzu dai bari naje na shirya by 8 zamu raka su Fawzan Airport And naji Fauza nacewa Papa yace zamuyi having quick dinner,bari naje.
Fita tayi kai tsaye ta wuce ɗakinta.
Bayan dinner d'in da sukayi suka dugunzuma dan zuwa kai su Fawha Airport,
Mami ce tayiwa Anisa tayin zuwa saboda kar abarta ita kaɗai a gida amma tace a'a saboda tana san zuwa gun saurayinta bayan sun tafi ta sauke load d'in dake damunta cos she's horny af,sannan bawa kanta nutsuwa da takeyi da hannu baya kai mata gashi bata zo da dildo ba ko ɗaya gudun kar a samu matsala.
Bayan fitarsu kuwa ta saci hanya bayan ta dirkawa Mahmood maganin bacci sannan ta bawa cook ɗin gidan karya akan zataje karbo saƙo ta dawo.
Sun ɗan jima kafun su Fawzan suka wuce jirgisu da zai tashi in 10min,
Kamar kar su koma haka sukeji 'dan kafin Fauza ta wuce sai da tace"Papa kawai mu dawo Nigeria da school,"
"Ai lokacin da kuka kafe akan zuwa New york din babu yarda banyi daku ba,'dan haka idan kunga kun dawo Nigeria da zama dindindin to kun kawo mun kwalin Degree,"
Mami tafaɗa itama tana mai goge ƴar kwallar dake san badata na rabuwa da yaran nata.
Dariya dukkansu suka saka a yayin da su suka shige, su mami kuma suka koma suka zauna suna masu san ganin tashin su,
Tashi Nadiya tayi tace bari na ɗanyi using restroom,
Wayarta ne yayi kara alamun saƙo Ya shigo,
Da mamaki taga Evan wanda tunda suka rabu bai sake kiranta ko tura mata saƙo ba 'dan har tasa a ranta is for the best .
Buɗe message ɗin tayi.
"I wanted to act like nothing happened like we've never met saboda kin tambayi abu mafi girma a gurina,but naje nayi tunanin akai ,i cant do without you,so i will come back only when i get to know more about your religion,for you,i can convert duk da nasan da wahala but i will try with a pure heart,wait for me,i love you❤"
Tsintar kanta Tayi da yin murmushi,a bakin kofar shiga washing room ɗin tayi gware da mutum,
Ɗagowa tayi tana mai shirin cewa sorry amma ta fasa sakamakon jin abunda zankaɗaɗiyar buduwar ta faɗa"watch it you stinky bitch,"
Cike da fushi Nadiya ta jawo ta baya tace "You watch it fool,"
Hannu budurwar ta ɗaga zata ɗauke Nadiya da mari,
Kama hannun Nadiya tayi tace"watch 'dan daga gani bakiyi kala da yan kasar nan ba so ki riƙe duk wani hauka da kika kwaso daga duk inda kika fito cos kasar nan da kike gani akwai maganin ko wanne irin jahili,"
Kafun tace wani abun Nadiya ta shiga ciki tana Mai jin takaicin haɗuwa da wannan sakariyar,
Bayan ta fito daga bandakin tayo sink ɗan wanke hannunta ,
Da mamaki take kallan matar da tagama bawa wa na cikin ta,
Zata yanki tissue ta rigata sa hannu a gurin tissue ɗin ta yanko tana Mai mika mata,
Cikin ƙosawa Nadiya tace 'Mai kike so ne?
Murmushi tayi tace "kar ki bari mu sake haɗuwa saboda idan muka kuma haduwa saina saka zare da allura na ɗinke fitsararran bakinki,saboda tunda nake babu wani mitsiyaci da Ya tab'a kallona Ya faɗa mun magana makamanciyar wadda kika faɗa min,amma kinci sa'a kasar ku nazo ,sannan inaso ki sani ni Maimah Mai zuwa kasar wani ce na mulketa,"
Ɗafa kafaɗar Nadiya tayi tana Mai gyara mata kimono ɗinta da Ya sauka,
Buge hannun NadIya tayi tana Mai murmushi kana tace"shi mitsiyaci dama dole yayi wa wani kallan matsiyaci a duk inda suka hadu,Nayi tunanin kina da hankali a ɗan kallan ki Danayi ,ashe dai da mara hankali nake magana,well idan mun sake haduwa be My guest,idan ke mutuniyar banzace nima na iya zama yar banza,
Office Card dinta Ta ciro a jakarta ta kamo hannunta ta saka mata tace "Nadiya bilal,fuskar dake bayan African Queens modelling room,naga kinyi kama da korarru idan kin rasa gurin saka kanki kizo zan baki aiki,akwai gurin sakaki.,"
Tana kai aya ta fita a gurin ba tare da ta tsaya jin mitar da so called Maimah keyi ba.
Koda ta fito kai tsaye motanta ta nufa tana Mai turawa Abdallah text ɗin ta wuce su haɗu gida.
Washe gari da safe bayan koya Ya tashi Ya shirya 'dan zuwa gun aikin sa baki ɗayansu suka haɗu dan karin kumallo,
Bayan sun gaisa ne mami ta kalli Anisa wadda ta fito babu Mahmood tace "ina mahmood ɗin,"
Murmushi tayi tace yana bacci ne shiyasa ban fito dashi ba,
Har a lokacin fuskar mami da murmushin da bazaka fassara ba tace"Ya kamata Nameer yazo yayi gyare gyare gidansa cos nasan yayi ƙura ku samu ku koma,"
Kafun Nameer yace wani abu Anisa tayi saurin kwacewa tace "A'a mami ,Mai zai hana mu zauna anan tukunna dan inasan Mahmood Ya tashi gidan da daddynsa Ya fara wasa".
Sipping coffee Nameer yayi yace"lallai kam inda na fara wasa."
Dariya Nadiya da Abdallah suka saka a tare,
"Cika baki Nadiya tayi da soyayyan ƙwai kana tace "its better ace kayi fucked up koda sau ɗayane a maimakon shiru "
Duka table ɗin mami tayi tace "Nadiya".
Da sauri Nadiya ta ɗaga hannunta alamun surrender tace"yi haƙuri mamina bari ma nikam na tashi na tafi dan na ƙoshi bana san nayi Ƙiba,"
Kallan papansu dake faman musu dariya a hankali gudun kar mami ta ganshi tayi tace "pappy your princess is off zan tsaya yau a asibiti na kawo maka fav sushi ɗinka hope mami zataje cos da akwai party a Chan, "
Tashi tayi tana mai kallan dagger din da Anisa ke watso mata,
Har zata wuce ta dawo tace"Aunty Anisa,na manta ban tambayeki ina zakije ba cos yau naga kinyi kyau kina ta ƙamshi,"
Murmushi yaƙe Anisa tayi tace"nayima Hammanki ne ƙwaliyya amma babu inda zani,kinsan mace yar kwaliya ce,Kema ya kamata kije gidan wani"
Ɗan turo leb'en ƙasa Nadiya tayi tace "ayya zaman loneliness zai maki yawa ,bari zamu san yarda zamuyi da Baby part ɗinki,akwai gurin da za'a ajeki a company na ,Gidan wani kuma kar ki damu soon baby"
Dariya ta kuma sakawa